< 1 Tarihi 8 >
1 Benyamin shi ne mahaifin, Bela ɗansa na fari, Ashbel ɗansa na biyu, Ahara na uku,
And Benjamin begot Bela his firstborn, Ashbel the second, and Aharah the third,
2 Noha na huɗu da Rafa na biyar.
Nohah the fourth, and Rapha the fifth.
3 ’Ya’yan Bela maza su ne, Addar, Gera, Abihud
And Bela had sons: Addar, and Gera, and Abihud,
4 Abishuwa, Na’aman, Ahowa,
and Abishua, and Naaman, and Ahoah,
5 Gera, Shefufan da Huram.
and Gera, and Shephuphan, and Huram.
6 Waɗannan su ne zuriyar Ehud, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Geba waɗanda aka kuma kwasa zuwa Manahat.
— And these are the sons of Ehud (these were the chief fathers of the inhabitants of Geba; and they carried them away to Manahath;
7 Na’aman, da Ahiya, da Gera. Gera ne shugabansu lokacin da aka kai su bauta, shi ne ya haifi Uzza da Ahilud.
even Naaman, and Ahijah, and Gera; he removed them), and he begot Uzza and Ahihud.
8 An haifa’ya’ya maza wa Shaharayim a Mowab bayan ya saki matansa Hushim da Ba’ara.
And Shaharaim begot [children] in the land of Moab after he had sent away Hushim and Baara his wives.
9 Ya haifi Yobab, Zibiya, Hodesh, Malkam,
And he begot of Hodesh his wife: Jobab, and Zibia, and Mesha, and Malcham,
10 Yewuz, Sakiya da Mirma ta wurin Hodesh matarsa. Waɗannan su ne’ya’yansa, kawunan iyalai.
and Jeuz, and Shobia, and Mirmah; these were his sons, chief fathers.
11 Ya haifi Abitub da Efa’al ta wurin Hushim.
And of Hushim he begot Abitub, and Elpaal.
12 ’Ya’yan Efa’al maza su ne, Eber, Misham, Shemed (wanda ya gina Ono da Lod tare da ƙauyukan kewayensu),
And the sons of Elpaal: Eber, and Misham, and Shemer, who built Ono, and Lod and its dependent villages;
13 da Beriya da Shema, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Aiyalon waɗanda kuma suka kori mazaunan Gat.
and Beriah, and Shema, who were chief fathers of the inhabitants of Ajalon; they drove away the inhabitants of Gath.
14 Ahiyo, Shashak, Yeremot
And Ahio, Shashak, and Jeremoth,
and Zebadiah, and Arad, and Eder,
16 Mika’ilu, Isfa da Yoha su ne’ya’yan Beriya maza.
and Michael, and Jishpah, and Joha were the sons of Beriah.
17 Zebadiya, Meshullam, Hizki, Heber,
And Zebadiah, and Meshullam, and Hiski, and Heber,
18 Ishmerai, Izliya da Yobab su ne’ya’yan Efa’al maza.
and Jishmerai, and Jizliah, and Jobab were the sons of Elpaal.
And Jakim, and Zichri, and Zabdi,
20 Eliyenai, Zilletai, Eliyel,
and Elienai, and Zilthai, and Eliel,
21 Adahiya, Berahiya da Shimra su ne’ya’yan Shimeyi maza.
and Adaiah, and Beraiah, and Shimrath were the sons of Shimei.
And Jishpah, and Eber, and Eliel,
and Abdon, and Zichri, and Hanan,
24 Hananiya, Elam, Antotiya,
and Hananiah, and Elam, and Antothijah,
25 Ifdehiya da Fenuwel su ne’ya’yan Shashak maza.
and Jiphdeiah, and Penuel were the sons of Shashak.
26 Shamsherai, Shehariya, Ataliya,
And Shamsherai, and Shehariah, and Athaliah,
27 Ya’areshiya, Iliya da Zikri su ne’ya’yan Yeroham maza.
and Jaareshiah, and Elijah, and Zichri were the sons of Jeroham.
28 Dukan waɗannan su ne kawunan iyalai, manya kamar yadda aka lissafta a cikin zuriyarsu, suka zauna a Urushalima.
These were the chief fathers, according to their generations, principal men; these dwelt in Jerusalem.
29 Yehiyel na Gibeyon ya zauna a Gibeyon. Sunan matarsa Ma’aka,
And at Gibeon dwelt the father of Gibeon; and his wife's name was Maachah.
30 ɗansa na fari kuwa shi ne Abdon, sai Zur, Kish, Ba’al, Ner, Nadab,
And his son, the firstborn, was Abdon; and Zur, and Kish, and Baal, and Nadab,
and Gedor, and Ahio, and Zecher.
32 da Miklot, wanda ya zama mahaifin Shimeya. Su ma sun zauna kusa da danginsu a Urushalima.
And Mikloth begot Shimeah. And these also dwelt beside their brethren in Jerusalem, with their brethren.
33 Ner shi ne mahaifin Kish, Kish mahaifin Shawulu, kuma Shawulu ne mahaifin Yonatan, Malki-Shuwa, Abinadab da Esh-Ba’al.
And Ner begot Kish; and Kish begot Saul; and Saul begot Jonathan, and Malchishua, and Abinadab, and Esh-baal.
34 Ɗan Yonatan shi ne, Merib-Ba’al wanda ya zama mahaifin Mika.
And the son of Jonathan was Merib-Baal; and Merib-Baal begot Micah.
35 ’Ya’yan Mika maza su ne, Fiton, Melek, Tereya da Ahaz.
And the sons of Micah: Pithon, and Melech, and Tarea, and Ahaz.
36 Ahaz shi ne mahaifin Yehowadda, Yehowadda shi ne mahaifin Alemet, Azmawet da Zimri, Zimri kuwa shi ne mahaifin Moza.
And Ahaz begot Jehoaddah; and Jehoaddah begot Alemeth, and Azmaveth, and Zimri; and Zimri begot Moza;
37 Moza shi ne mahaifin Bineya; Rafa, Eleyasa da kuma Azel.
and Moza begot Binea: Rapha was his son, Eleasah his son, Azel his son.
38 Azel yana da’ya’ya maza shida, kuma ga sunayensu. Azrikam, Bokeru, Ishmayel, Sheyariya, Obadiya da Hanan. Dukan waɗannan’ya’yan Azel maza ne.
And Azel had six sons, and these are their names: Azrikam, Bochru, and Ishmael, and Sheariah, and Obadiah, and Hanan; all these were sons of Azel.
39 ’Ya’yan ɗan’uwansa Eshek su ne, Ulam ɗan farinsa, Yewush ɗansa na biyu da Elifelet na uku.
And the sons of Eshek his brother were Ulam his firstborn, Jeush the second, and Eliphelet the third.
40 ’Ya’yan Ulam maza jarumawa ne sosai waɗanda suke iya riƙe baka. Suna da’ya’ya maza masu yawa da jikoki, 150 gaba ɗaya. Dukan waɗannan zuriyar Benyamin ne.
And the sons of Ulam were mighty men of valour, archers; and they had many sons, and sons' sons, a hundred and fifty. All these were of the sons of Benjamin.