< 1 Tarihi 5 >

1 ’Ya’yan Ruben maza ɗan farin Isra’ila (shi ne ɗan fari, amma sa’ad da ya ƙazantar da gadon auren mahaifinsa, sai aka ba wa’yancin ɗan farinsa wa’ya’yan Yusuf maza ɗan Isra’ila; don kada a lissafta shi a tarihin zuriya bisa ga matsayin haihuwarsa,
Njalo amadodana kaRubeni, izibulo likaIsrayeli (ngoba wayelizibulo, kodwa njengoba wayengcolise umbheda kayise, ubuzibulo bakhe banikwa amadodana kaJosefa indodana kaIsrayeli; futhi wayengabhalwanga njengezibulo;
2 ko da yake Yahuda shi ne mafi ƙarfi cikin’yan’uwansa kuma mai mulki ya fito daga gare shi,’yancin zaman ɗan fari na Yusuf ne),
ngoba uJuda wayelamandla kulabafowabo, lowayengumbusi wavela kuye, kodwa ubuzibulo babungobukaJosefa).
3 ’ya’yan Ruben ɗan farin Isra’ila maza su ne, Hanok, Fallu, Hezron da Karmi.
Amadodana kaRubeni, izibulo likaIsrayeli: OHanoki, loPalu, uHezironi, loKarmi.
4 Zuriyar Yowel su ne, Shemahiya, Gog, Shimeyi,
Amadodana kaJoweli: UShemaya indodana yakhe, uGogi indodana yakhe, uShimeyi indodana yakhe,
5 Mika, Reyahiya, Ba’al,
uMika indodana yakhe, uReyaya indodana yakhe, uBhali indodana yakhe,
6 da Beyera, wanda Tiglat-Fileser sarkin Assuriya ya ɗauka zuwa zaman bauta. Beyera shi ne shugaban mutanen Ruben.
uBehera indodana yakhe, uTiligathi-Pilineseri inkosi yeAsiriya eyamthumbayo; wayeyisiphathamandla sabakoRubeni.
7 Danginsu bisa ga iyalansu da aka jera bisa ga tarihin zuriyarsu su ne, Yehiyel shi ne sarki, akwai Zakariya,
Njalo abafowabo ngensendo zabo, lapho bebhalwa ngokwezizukulwana zabo, bayizinhloko: OJeyiyeli, loZekhariya,
8 da Bela ɗan Azaz. Azaz ɗan Shema daga dangin Yowel. Yowel ya yi zama a yankin Arower har zuwa Nebo da Ba’al-Meyon.
loBhela indodana kaAzazi indodana kaShema indodana kaJoweli, owayehlala eAroweri, njalo kwaze kwaba seNebo leBhali-Meyoni.
9 Ta waje gabas sun zauna a ƙasar har zuwa bakin hamadan da ya nausa zuwa Kogin Yuferites, domin dabbobinsu sun ƙaru a Gileyad.
Langempumalanga wahlala kwaze kwaba sekungeneni kwenkangala kusukela emfuleni iYufrathi, ngoba izifuyo zabo zasezandile elizweni leGileyadi.
10 A zamanin Shawulu zuriyar Ruben sun yi yaƙi da Hagirawa, suka ci su da yaƙi, suka zauna a wuraren zaman Hagirawan ko’ina a dukan yankin gabashin Gileyad.
Ensukwini zikaSawuli balawula-ke impi lamaHagari, awa ngesandla sabo; bahlala emathenteni awo elizweni lonke lempumalanga yeGileyadi.
11 Mutanen Gad sun zauna kusa da mutanen Ruben a Bashan, har zuwa Saleka.
Labantwana bakoGadi bahlala maqondana labo elizweni leBashani kwaze kwaba seSaleka.
12 Yowel shi ne babba, sai Shafan na biyu, sa’an nan Yanai da Shafat, su ne tushen Bashan.
UJoweli inhloko, loShafamu owesibili, loJanayi loShafati eBashani.
13 Danginsu, bisa ga iyalai su ne, Mika’ilu, Meshullam, Sheba, Yorai, Yakan, Ziya da Eber, su bakwai ne duka.
Labafowabo ngendlu yaboyise: OMikayeli loMeshulamu loShebha loJorayi loJakani loZiya loEberi, beyisikhombisa.
14 Waɗannan su ne’ya’yan Abihayil ɗan Huri, ɗan Yarowa, ɗan Gileyad, ɗan Mika’ilu, ɗan Yeshishai, ɗan Yado, ɗan Buz.
Laba babengamadodana kaAbihayili indodana kaHuri indodana kaJarowa indodana kaGileyadi indodana kaMikayeli indodana kaJeshishayi indodana kaJahido indodana kaBuzi.
15 Ahi ɗan Abiyel, ɗan Guni, shi ne kan iyalinsu.
UAhi indodana kaAbidiyeli indodana kaGuni wayeyinhloko yendlu yaboyise.
16 Mutanen Gad sun zauna a Bashan da ƙauyukan da suke kurkusa da shi, da kuma a dukan makiyayan Sharon har zuwa iyaka inda suka kai.
Basebehlala eGileyadi, eBashani, lemizaneni yayo, lakuwo wonke amadlelo eSharoni, kwaze kwaba sekuphumeni kwawo.
17 Dukan waɗannan sun shiga tarihin zuriya a lokacin mulkin Yotam sarkin Yahuda da Yerobowam sarkin Isra’ila.
Bonke laba babhalwa ngezizukulwana zabo ezinsukwini zikaJothamu inkosi yakoJuda lensukwini zikaJerobhowamu inkosi yakoIsrayeli.
18 Mutanen Ruben, mutanen Gad da rabin kabilar Manasse sun kasance da mutane 44,760 shiryayyu don aikin soja, jarumawan da za su iya riƙe garkuwa da takobi, waɗanda suke iya yin amfani da baka, waɗanda kuma aka horar don yaƙi.
Amadodana kaRubeni labakoGadi lengxenye yesizwe sakoManase, emadodeni angamaqhawe, athwala isihlangu lenkemba, anyathela idandili, lezingcitshi empini, ayeyizinkulungwane ezingamatshumi amane lane lamakhulu ayisikhombisa lamatshumi ayisithupha, ephumela ebuthweni.
19 Suka yi yaƙi da Hagirawa, Yetur, Nafish da Nodab.
Basebelawula impi lamaHagari loJeturi loNafishi loNodabi.
20 Aka taimake su a yaƙin, Allah kuma ya ba da Hagirawa da dukan abokansu gare su, domin sun yi kuka gare shi a lokacin yaƙin. Ya amsa addu’o’insu, domin sun dogara gare shi.
Bancediswa bemelene labo, amaHagari asenikelwa esandleni sabo, labo bonke ababelawo; ngoba bakhala kuNkulunkulu besempini, wasencengeka ngabo, ngoba bamthemba.
21 Suka ƙwace dabbobin Hagirawa, raƙuma dubu hamsin, tumaki dubu ɗari biyu da hamsin da kuma jakuna dubu biyu. Suka kuma kame mutane dubu ɗari ɗaya,
Bathumba izifuyo zabo, amakamela azinkulungwane ezingamatshumi amahlanu, lezimvu ezizinkulungwane ezingamakhulu amabili lamatshumi amahlanu, labobabhemi abazinkulungwane ezimbili, lemiphefumulo yabantu ezinkulungwane ezilikhulu.
22 waɗansu suka mutu, domin yaƙin na Allah ne. Suka zauna a ƙasar har lokacin da aka kai su zaman bauta.
Ngoba kwawa abanengi ababuleweyo, ngoba impi yayingekaNkulunkulu. Basebehlala ezindaweni zabo kwaze kwafika ukuthunjwa.
23 Mutanen rabin kabilar Manasse sun yi yawa; suka zauna a ƙasar daga Bashan har zuwa Ba’al-Hermon, wato, zuwa Senir (Dutsen Hermon).
Abantwana bengxenye yesizwe sakoManase basebehlala elizweni; kusukela eBashani kusiya eBhali-Hermoni leSeniri lentabeni yeHermoni bona banda.
24 Waɗannan su ne kawunan iyalansu. Efer, Ishi, Eliyel, Azriyel, Irmiya, Hodawiya da Yadiyel. Su jarumawa ne, sanannu, su ne kuma kawunan iyalansu.
Lalezi zinhloko zendlu yaboyise, ngitsho oEferi loIshi loEliyeli loAziriyeli loJeremiya loHodaviya loJahidiyeli, amadoda angamaqhawe alamandla, amadoda alamabizo, inhloko zendlu yaboyise.
25 Amma ba su yi aminci da Allahn kakanninsu ba, suka kuma yi karuwanci ga waɗansu allolin mutanen ƙasar, waɗanda Allah ya hallaka a gabansu.
Kodwa bona kuNkulunkulu waboyise, baphinga ngokulandela onkulunkulu babantu balelolizwe, uNkulunkulu abachithayo phambi kwabo.
26 Saboda haka Allah na Isra’ila ya zuga ruhun Ful sarkin Assuriya (wato, Tiglat-Fileser sarkin Assuriya), wanda ya kwashe mutanen Ruben, mutanen Gad da rabin kabilar Manasse zuwa zaman bauta. Ya kwashe su zuwa Hala, Habor, Hara da kuma kogin Gozan, inda suke har wa yau.
Ngakho uNkulunkulu kaIsrayeli wavusa umoya kaPhuli inkosi yeAsiriya, lomoya kaTiligathi-Pilineseri inkosi yeAsiriya, wabathumba, ngitsho abakoRubeni labakoGadi lengxenye yesizwe sakoManase, wabasa eHala leHabori leHara lemfuleni iGozani, kuze kube lamuhla.

< 1 Tarihi 5 >