< 1 Tarihi 4 >
1 Zuriyoyin Yahuda su ne, Ferez, Hezron, Karmi, Hur da Shobal.
Synowie Judowi: Fares, Hesron, i Charmi, i Hur, i Sobal.
2 Reyahiya ɗan Shobal shi ne mahaifin Yahat, Yahat shi ne mahaifin Ahumai da Lahad. Waɗannan su ne gidajen Zoratiyawa.
A Rejasz, syn Sobalowy spłodził Jahata, a Jahat spłodził Achuma, i Laada. Teć są rodzaje Zaratego.
3 Waɗannan su ne’ya’yan Etam. Yezireyel, Ishma da Idbash.’Yar’uwarsu ita ce Hazzelelfoni.
Ci też są z ojca Etama: Jezreel, i Jesema, i Idbas; a imię siostry ich Selelfuni.
4 Fenuwel shi ne mahaifin Gedor, kuma Ezer shi ne mahaifin Husha. Waɗannan su ne zuriyar Hur, ɗan farin Efrata da mahaifin Betlehem.
A Faunuel ojciec Giedory, i Ezer ojciec Hosy. Cić są synowie Hura, pierworodnego Efraty, ojca Betlehemczyków.
5 Asshur mahaifin Tekowa yana da mata biyu, Hela da Na’ara.
A Assur, ojciec Tekui, miał dwie żony: Chelę i Naarę.
6 Na’ara ta haifi Ahuzzam, Hefer, Temeni da Hawahashtari. Waɗannan su ne zuriyar Na’ara.
I urodziła mu Naara Achusama, i Hefera, i Temana, i Achastara. Cić są synowie Naary.
7 ’Ya’yan Hela maza su ne, Zeret, Zohar, Etnan,
Synowie zasię Cheli: Seret, Jesochar, i Etnan.
8 da Koz. Koz ne mahaifin Anub da Hazzobeba, shi ne kuma kakan iyalin da suka fito daga zuriyar Aharhel ɗan Harum.
A Kos spłodził Anuba, i Hasoboba, i dom Acharchela, syna Harumy.
9 Yabez ya fi’yan’uwansa martaba. Mahaifiyarsa ta sa masa suna Yabez, tana cewa, “Na haife shi da azaba.”
A Jabes był zacniejszy nad braci swych, któremu matka jego dała imię Jabes, mówiąc: Bom go w boleści urodziła.
10 Yabez ya yi kuka ga Allah na Isra’ila ya ce, “Ka yi mini albarka ka fadada yankina! Bari hannunka yă kasance tare da ni, yă kuma kiyaye ni daga abin da zai cuce ni, don kada in shiga wahala.” Sai Allah ya ji roƙonsa.
I wzywał Jabes Boga Izraelskiego, mówięc: Jeźli błogosławiąc błogosławić mi będziesz, a rozszerzysz granice moje, a będzie ręka twoja ze mną, a wybawisz mię od złego, abym utrapiony nie był. I wypełnił to Bóg, o co go prosił.
11 Kelub, ɗan’uwan Shuha, shi ne mahaifin Mehir, wanda shi ne mahaifin Eshton.
A Chelub, brat Sucha, spłodził Mechyra; ten jest ojcem Estona.
12 Eshton shi ne mahaifin Bet-Rafa, Faseya da Tehinna wanda ya haifi Ir Nahash. Waɗannan su ne mutanen Reka.
A Eston spłodził Betrafa, i Paseacha, i Techynna, ojca miasta Nahas. Cić są mężowie Rechy.
13 ’Ya’yan Kenaz maza su ne, Otniyel da Serahiya.’Ya’yan Otniyel maza su ne, Hatat da Meyonotai.
A synowie Kienazowi: Otonijel, i Seraja; a synowie Otonijelowi: Hatat i Meanataj.
14 Meyonotai shi ne mahaifin Ofra. Serahiya shi ne mahaifin Yowab, mahaifin Ge-Harashim. An kira shi haka domin mutanensa masu sana’ar hannu ne.
A Meanataj spłodził Ofra, a Serajasz spłodził Joaba, ojca w dolinie mieszkających rzemieślników; bo rzemieślnicy byli.
15 ’Ya’yan Kaleb ɗan Yefunne maza su ne, Iru, Ela da Na’am. Ɗan Ela shi ne, Kenaz.
Synowie zasię Kaleba, syna Jefumi: Hyru, Ela, i Nahain; a syn Ela jest Kienaz.
16 ’Ya’yan Yahallelel su ne, Zif, Zifa, Tiriya da Asarel.
A synowie Jehaleleela: Zyf i Zyfa, Tyryja, i Azarel.
17 ’Ya’yan Ezra maza su ne, Yeter, Mered, Efer da Yalon. Ɗaya daga cikin matan Mered ta haifi Miriyam, Shammai da Ishba wanda ya haifi Eshtemowa.
A synowie Ezry: Jeter, i Mered, i Efer, i Jalon; a żona Merodowa urodziła Miryjama, i Samaja, i Isbacha, ojca Estemoa.
18 (Matarsa mutuniyar Yahuda kuwa ta haifi Yared mahaifin Gedor, Heber mahaifin Soko, da kuma Yekutiyel mahaifin Zanowa.) Waɗannan su ne’ya’yan Bitiya’yar Fir’auna, wadda Mered ya aura.
Żona też jego Judaja urodziła Jereda, ojca Giedor, i Hebera, ojca Socho, i Jekutyjela, ojca Zanoach. Cić są synowie Betii, córki Faraonowej, którą był pojął Mered.
19 ’Ya’yan matar Hodiya,’yar’uwar Naham su ne, suka haifi Keyila Bagarme, da Eshtemowa mutumin Ma’aka.
A synowie żony Hodyjaszowej, siostry Nahama, ojca Ceili: Garmi i Estemoa Mahatczyk.
20 ’Ya’yan Shimon maza su ne, Amnon, Rinna, Ben-Hanan da Tilon. Zuriyar Ishi su ne, Zohet da Ben-Zohet.
A synowie Symonowi: Amnon, i Rynna, Benchanan i Tylon; a synowie Isy: Zochet i Bensochet.
21 ’Ya’yan Shela ɗan Yahuda maza su ne, Er mahaifin Leka, La’ada mahaifin Maresha da kuma gidajen masu aikin lilin a Bet-Ashbeya,
Synowie Seli, syna Judowego: Her, ojciec Lecha i Laada, ojciec Maraa; i rodzaje domów tych, którzy robili około bisioru w domu Asbeat,
22 da Yokim, mutanen Kozeba, da Yowash da Saraf wanda ya yi mulkin Mowab da kuma Yashubi Lehem (Waɗannan rubutattun tarihi ne na tun dā.)
I Joakim i mężowie Chozeby, i Joaz i Saraf, którzy panowali w Moab, i Jasubi Lechem; ale te rzeczy są dawne.
23 Su ne maginan tukwane waɗanda suka zauna a Netayim da Gedera; sun zauna a can suka kuma yi wa sarki aiki.
Cić są garncarze, którzy mieszkali w sadach i między płotami, którzy tam przy królu dla robót jego mieszkali.
24 Zuriyar Simeyon su ne, Nemuwel, Yamin, Yarib, Zera da Shawulu;
Synowie Symeonowi: Namuel, i Jamin, i Jaryb, Zera, Saul.
25 Shawulu ya haifi Shallum, Shallum ya haifi Mibsam. Mibsam ya haifi Mishma.
Sallum syn jego, Mabsam syn jego, Misma syn jego.
26 Zuriyar Mishma su ne, Hammuwel ɗansa, wanda ya haifi Zakkur, shi Zakkur kuma ya haifi Shimeyi.
A synowie Mismy: Hamuel syn jego, Zachur syn jego, Semej syn jego.
27 Shimeyi yana da’ya’ya maza goma sha shida da’ya’ya mata shida, amma’yan’uwansa ba su da’ya’ya da yawa; saboda haka gidansu gaba ɗaya ba tă zama mai mutane da yawa kamar mutanen Yahuda ba.
Ten Semej miał synów szesnaście, i córek sześć; ale bracia jego nie mieli wiele synów, tak, że wszystkiej rodziny ich nie było tak wiele, jako synów Judowych.
28 Sun zauna a Beyersheba, Molada, Hazar Shuwal,
I mieszkali w Beerseba i w Molada, i w Hasersual,
I w Bela, i w Asem, i w Etolad,
30 Betuwel, Horma, Ziklag,
I w Betul, i w Horma, i w Sycelegu,
31 Bet-Markabot, Hazar-Susim, Bet-Biri da Sha’arayim. Waɗannan su ne garuruwansu har lokacin mulkin Dawuda.
I w Bet Marchabot, i w Hasersusa, i w Betbirze, i w Saaraim. Te miasta ich były, póki królował Dawid.
32 Ƙauyukan da suke kewayensu su ne Etam, Ayin, Rimmon, Token da Ashan, garuruwa biyar;
A wsi ich były: Etam, i Hain, Remnon, i Tochen i Asan przy tych pięciu miastach;
33 da kuma dukan ƙauyuka kewaye da waɗannan garuruwa har zuwa Ba’al. Waɗannan ne wuraren zamansu. Suka kuma ajiye tarihin zuriya.
I wszystkie wsi ich, które były około tych miast aż do Baal; teć były mieszkaniem ich według narodu ich.
34 Zuriyar Simeyon ta ƙunshi Meshobab, da Yamlek, da Yosha ɗan Amaziya.
A Mosobab, i Jamlech, i Josa, syn Amazyjaszowy;
35 Akwai Yowel, da Yehu ɗan Yoshibiya. Yoshibiya ɗan Seraya ne. Serahiya kuma ɗan Asiyel ne.
I Joel, i Jehu, syn Josabijasza, syna Serajaszowego, syna Asyjelowego;
36 Akwai Eliyohenai da Ya’akoba, da Yeshohahiya, da Asahiya, da Adiyel, da Yesimiyel, da Benahiya.
I Elichenaj, i Jakóba, i Jesochaja, i Asaja, i Adyjel, i Jesymijel, i Banajas;
37 Akwai Ziza ɗan Shifi. Shifi ɗan Allon ne. Allon ɗan Yedahiya ne. Yedahiya ɗan Shimri ne. Shimri kuma ɗan Shemahiya ne.
I Sysa, syn Syfy, syna Allonowego, syna Jodajaszowego, syna Symry, i syna Semajaszowego.
38 Mutanen da aka jera sunayensu a bisa, shugabannin gidajensu ne. Iyalansu sun ƙaru sosai,
Ci mianowani postanowieni są za książęta w narodach swych, a domy ojców ich rozmnożyły się bardzo.
39 suka tafi bayan garin Gedor wajajen gabashin kwari suna neman makiyaya domin garkunansu.
Przetoż ruszyli się, aby szli do Gador, aż na wschód słońca onej doliny, aby szukali paszy bydłu swemu.
40 Suka sami makiyaya mai ciyawa mai kyau, ƙasar kuma tana da fāɗi, da salama, kuma zaman lafiya. A dā waɗansu mutanen Ham sun zauna a can.
I znaleźli obfite i wyborne pasze, a ziemię przestronną i spokojną i rodzajną; bo tam naród Chamów mieszkał przedtem.
41 Mutanen da aka jera sunayensu sun zo ne a zamanin Hezekiya sarkin Yahuda. Suka yaƙi mutanen Ham a wuraren zamansu, haka kuma suka yi da Meyunawa da suke can, suka hallaka su ƙaƙaf, yadda yake har yă zuwa yau. Sa’an nan suka zauna a wurin, gama akwai makiyaya domin garkunansu.
Przetoż przyszedłszy ci z imienia opisani za dni Ezechyjasza, króla Judzkiego, poburzyli namioty ich i przybytki ich, które tam były znalezione; a wymordoealiich, i nie masz ich aż do dnia tego, i osiedli miejsce ich; bo tam mieli paszy dla bydeł swoich.
42 Mutum ɗari biyar na waɗannan mutane Simeyon, waɗanda Felatiya, Neyariya, Refahiya da Uzziyel,’ya’yan Ishi maza suka jagorance, sun mamaye ƙasar tudu ta Seyir.
A z onych synów Symeonowych niektórzy szli na górę Seir, pięć set mężów, a Faltyjasz, i Necharyjasz, i Rafajasz, i Husel, synowie Isy, byli wodzami ich.
43 Suka karkashe raguwar Amalekawan da suka tsere, suka kuma zauna a can har yă zuwa yau.
I wymordowali ostatki, które były uszły z Amalekitów, a mieszkali tam aż po dziś dzień.