< 1 Tarihi 4 >

1 Zuriyoyin Yahuda su ne, Ferez, Hezron, Karmi, Hur da Shobal.
Dagiti kaputotan ni Juda ket da Perez, Hezron, Carmi, Hur, ken Sobal.
2 Reyahiya ɗan Shobal shi ne mahaifin Yahat, Yahat shi ne mahaifin Ahumai da Lahad. Waɗannan su ne gidajen Zoratiyawa.
Ni Sobal ti ama ni Reayas, Ni Reayas ti ama ni Jahat. Ni Jahat ti ama da Ahumai ken Lahad. Dagitoy dagiti nagtaudan dagiti puli ti Zora.
3 Waɗannan su ne’ya’yan Etam. Yezireyel, Ishma da Idbash.’Yar’uwarsu ita ce Hazzelelfoni.
Dagitoy dagiti nagtaudan dagiti puli idiay siudad ti Etam: Ni Jezreel, Isma, ken Idbas. Ti nagan ti kabsatda a babai ket Hazzelelponi.
4 Fenuwel shi ne mahaifin Gedor, kuma Ezer shi ne mahaifin Husha. Waɗannan su ne zuriyar Hur, ɗan farin Efrata da mahaifin Betlehem.
Ni Penuel ti nagtaudan dagiti puli iti siudad ti Gedor. Ni Ezer ti nagtaudan dagiti puli iti Husa. Dagitoy dagiti kaputotan ni Hur, ti inauna nga anak ni Efrata ken iti nagtaudan ti Betlehem.
5 Asshur mahaifin Tekowa yana da mata biyu, Hela da Na’ara.
Addaan iti dua nga assawa ni Asur nga ama ni Tekoa, isuda Hela ken ni Naara.
6 Na’ara ta haifi Ahuzzam, Hefer, Temeni da Hawahashtari. Waɗannan su ne zuriyar Na’ara.
Impasngay ni Naara da Ahuzzam, Heper, Temeni, ken ni Haahastari. Dagitoy dagiti annak a lallaki ni Naara.
7 ’Ya’yan Hela maza su ne, Zeret, Zohar, Etnan,
Dagiti annak a lallaki ni Hela ket da Zeret, Izhar, Etnan,
8 da Koz. Koz ne mahaifin Anub da Hazzobeba, shi ne kuma kakan iyalin da suka fito daga zuriyar Aharhel ɗan Harum.
ken Koz, nga ama da Anub ken Zobeba, ken dagiti puli a nagtaud kenni Aharhel a putot a lalaki ni Harum.
9 Yabez ya fi’yan’uwansa martaba. Mahaifiyarsa ta sa masa suna Yabez, tana cewa, “Na haife shi da azaba.”
Ni Jabez ket ad-adda a mararaem ngem kadagiti kakabsatna. Pinanaganan isuna ti inana iti Jabez. Kinunana, “Gapu ta impasngayko isuna iti kinasaem”
10 Yabez ya yi kuka ga Allah na Isra’ila ya ce, “Ka yi mini albarka ka fadada yankina! Bari hannunka yă kasance tare da ni, yă kuma kiyaye ni daga abin da zai cuce ni, don kada in shiga wahala.” Sai Allah ya ji roƙonsa.
Immawag ni Jabez iti Dios ti Israel ket kinunana, “No laeng koma bendisionannak ken ilawlawam ti masakupak. Ti imam koma iti adda kaniak; iyadayonak iti pakadangrak tapno saanak koma nga agsagaba iti ut-ut!” Ket impaay ti Dios kenkuana ti kararagna.
11 Kelub, ɗan’uwan Shuha, shi ne mahaifin Mehir, wanda shi ne mahaifin Eshton.
Ni Kelub a kabsat a lalaki ni Sua ti akin-putot kenni Mehir, nga ama ni Eston.
12 Eshton shi ne mahaifin Bet-Rafa, Faseya da Tehinna wanda ya haifi Ir Nahash. Waɗannan su ne mutanen Reka.
Ni Eston ti ama da Bet Rafa, Paseas, ken Tehinna, a nangirugi iti siudad ti Nahas. Dagitoy dagiti lallaki a nagnanaed idiay Reca.
13 ’Ya’yan Kenaz maza su ne, Otniyel da Serahiya.’Ya’yan Otniyel maza su ne, Hatat da Meyonotai.
Dagiti putot a lallaki ni Kenaz ket da Otniel, ken Seraias. Dagiti putot a lallaki ni Otniel ket da Hatat ken Meonotai.
14 Meyonotai shi ne mahaifin Ofra. Serahiya shi ne mahaifin Yowab, mahaifin Ge-Harashim. An kira shi haka domin mutanensa masu sana’ar hannu ne.
Ni Meonotai ti ama ni Opras, ket ni Seraias ti ama ni Joab, ti nagtaudan ti Ge Harasim, a dagiti tattaona ket kumikitikit.
15 ’Ya’yan Kaleb ɗan Yefunne maza su ne, Iru, Ela da Na’am. Ɗan Ela shi ne, Kenaz.
Dagiti putot a lallaki ni Caleb a putot ni Jefonne ket da Iru, Ela, ken Naam. Ti putot a lalaki ni Ela ket ni Kenaz.
16 ’Ya’yan Yahallelel su ne, Zif, Zifa, Tiriya da Asarel.
Dagiti putot a lallaki ni Jehallel ket da Zif, Zifa, Tiria, ken Asarel.
17 ’Ya’yan Ezra maza su ne, Yeter, Mered, Efer da Yalon. Ɗaya daga cikin matan Mered ta haifi Miriyam, Shammai da Ishba wanda ya haifi Eshtemowa.
18 (Matarsa mutuniyar Yahuda kuwa ta haifi Yared mahaifin Gedor, Heber mahaifin Soko, da kuma Yekutiyel mahaifin Zanowa.) Waɗannan su ne’ya’yan Bitiya’yar Fir’auna, wadda Mered ya aura.
Dagiti putot a lallaki ni Ezra ket da Jeter, Mered, Efer, ken Jalon. Ti asawa ni Mered a taga Egipto ket impasngayna da Miriam, Sammai, ken ni Isba, nga akin putot kenni Estimoa. Dagitoy dagiti annak a lallaki ni Bitias, a putot a babai ti Faraon nga inasawa ni Mered. Ti Judio nga asawa ni Mered ket impasngayna ni Jered, nga ama ni Gedor; ni Heber, nga ama da Soco; ken ni Jekutiel, nga ama ni Zanoas.
19 ’Ya’yan matar Hodiya,’yar’uwar Naham su ne, suka haifi Keyila Bagarme, da Eshtemowa mutumin Ma’aka.
Kadagiti dua nga annak a lallaki ti asawa ni Hodias, a kabsat a babai ni Naham, ti maysa ti akin-putot kenni Keila a Garmeta. Ti maysa pay ket ni Estemoa a Maacatita.
20 ’Ya’yan Shimon maza su ne, Amnon, Rinna, Ben-Hanan da Tilon. Zuriyar Ishi su ne, Zohet da Ben-Zohet.
Dagiti putot a lallaki ni Simon ket da Amnon, Rinna, Ben Hanan, ken Tilon. Dagiti putot a lallaki ni Isi ket da Zohet, ken ni Ben Zohet.
21 ’Ya’yan Shela ɗan Yahuda maza su ne, Er mahaifin Leka, La’ada mahaifin Maresha da kuma gidajen masu aikin lilin a Bet-Ashbeya,
Dagiti kaputotan ni Sela, a putot a lalaki ni Juda, ket da Er nga ama ni Leca, ni Laadan nga ama ni Maresas ken nagtaudan dagiti puli dagiti agar-aramid kadagiti lino idiay Bet Asbea,
22 da Yokim, mutanen Kozeba, da Yowash da Saraf wanda ya yi mulkin Mowab da kuma Yashubi Lehem (Waɗannan rubutattun tarihi ne na tun dā.)
Ni Jokim, dagiti lallaki ti Cozeba, ken da Joas ken Saraf, nga addaan kadagiti sanikua idiay Moab, ngem nagsublida idiay Betlehem. (Daytoy a pakaammo ket manipud kadagiti kadaanan a nakaisuratan.)
23 Su ne maginan tukwane waɗanda suka zauna a Netayim da Gedera; sun zauna a can suka kuma yi wa sarki aiki.
Dagiti dadduma kadagitoy a tattao ket isuda dagiti agdamdamili nga agnanaed idiay Netaim ken Gedera ken nagtrabahoda a para iti ari.
24 Zuriyar Simeyon su ne, Nemuwel, Yamin, Yarib, Zera da Shawulu;
Dagiti kaputotan ni Simeon ket da Nemuel, Jamin, Jarib, Zera, ken Saul.
25 Shawulu ya haifi Shallum, Shallum ya haifi Mibsam. Mibsam ya haifi Mishma.
Ni Sallum ti putot a lalaki ni Saul, Ni Midsam ti putot a lalaki ni Sallum, ken ni Misma ti putot a lalaki ni Mibsam.
26 Zuriyar Mishma su ne, Hammuwel ɗansa, wanda ya haifi Zakkur, shi Zakkur kuma ya haifi Shimeyi.
Dagiti kaputotan ni Misma ket ni Hammuel a putotna a lalaki, ni Zaccur nga apokona, kenni Simei nga apokona iti tumeng.
27 Shimeyi yana da’ya’ya maza goma sha shida da’ya’ya mata shida, amma’yan’uwansa ba su da’ya’ya da yawa; saboda haka gidansu gaba ɗaya ba tă zama mai mutane da yawa kamar mutanen Yahuda ba.
Addaan iti sangapulo ket innem a putot a lallaki ni Semei ken innem a putot a babbai. Awan iti adu a putot dagiti kakabsatna a lallaki, isu a saan nga immadu iti kasta unay dagiti pulida a kas kadagiti tattao ti Juda.
28 Sun zauna a Beyersheba, Molada, Hazar Shuwal,
Nagnaedda idiay Beerseba, Molada, ken idiay Hazar Sual.
29 Bilha, Ezem, Tolad
Nagnaedda met idiay Bilha, Ezem, Tolad,
30 Betuwel, Horma, Ziklag,
Betuel, Horma, Ziklag,
31 Bet-Markabot, Hazar-Susim, Bet-Biri da Sha’arayim. Waɗannan su ne garuruwansu har lokacin mulkin Dawuda.
Bet Marcabot, Hazar Susim, Bet Biri, ken Saaraim. Dagitoy dagiti siudadda agingga iti panagturay ni David.
32 Ƙauyukan da suke kewayensu su ne Etam, Ayin, Rimmon, Token da Ashan, garuruwa biyar;
Dagiti lima a purpurokda ket ti Etam, Ain, Rimmon, Tocen, ken Asan,
33 da kuma dukan ƙauyuka kewaye da waɗannan garuruwa har zuwa Ba’al. Waɗannan ne wuraren zamansu. Suka kuma ajiye tarihin zuriya.
agraman dagiti adda iti ruar dagiti purpurok agingga iti Baal. Dagitoy dagiti nagnanaedanda, ket indulinda dagiti listaan dagiti kapuonanda.
34 Zuriyar Simeyon ta ƙunshi Meshobab, da Yamlek, da Yosha ɗan Amaziya.
Dagiti mangidadaulo ti pulida ket da Mesobab, Jamlec, ni Josas a putot a lalaki ni Amazias,
35 Akwai Yowel, da Yehu ɗan Yoshibiya. Yoshibiya ɗan Seraya ne. Serahiya kuma ɗan Asiyel ne.
ni Joel, ni Jehu a putot a lalaki ni Josibias a putot a lalaki ni Seraias a putot a lalaki ni Asiel,
36 Akwai Eliyohenai da Ya’akoba, da Yeshohahiya, da Asahiya, da Adiyel, da Yesimiyel, da Benahiya.
ni Elioenai, Jaakobas, Jeshohaias, Asaias, Adiel, Jesimiel, Benaias,
37 Akwai Ziza ɗan Shifi. Shifi ɗan Allon ne. Allon ɗan Yedahiya ne. Yedahiya ɗan Shimri ne. Shimri kuma ɗan Shemahiya ne.
ken ni Zisa a putot a lalaki ni Sifi a putot a lalaki ni Allon a putot a lalaki ni Jedaias a putot a lalaki ni Simri a putot a lalaki ni Semaias.
38 Mutanen da aka jera sunayensu a bisa, shugabannin gidajensu ne. Iyalansu sun ƙaru sosai,
Dagitoy a nadakamat a nagnagan ket isuda dagiti mangidadaulo kadagiti pulida, ket immadu iti kasta unay dagiti pulida.
39 suka tafi bayan garin Gedor wajajen gabashin kwari suna neman makiyaya domin garkunansu.
Nagturongda iti asideg ti Gedor, iti daya a paset ti tanap, tapno agsapulda iti pagpaarabanda kadagiti arbanda.
40 Suka sami makiyaya mai ciyawa mai kyau, ƙasar kuma tana da fāɗi, da salama, kuma zaman lafiya. A dā waɗansu mutanen Ham sun zauna a can.
Nakasarakda iti nawadwad ken nasayaat a pagpaaraban. Nalawa, naulimek, ken natalna ti daga. Dagiti Hamita ti immun-una a nagnaed sadiay.
41 Mutanen da aka jera sunayensu sun zo ne a zamanin Hezekiya sarkin Yahuda. Suka yaƙi mutanen Ham a wuraren zamansu, haka kuma suka yi da Meyunawa da suke can, suka hallaka su ƙaƙaf, yadda yake har yă zuwa yau. Sa’an nan suka zauna a wurin, gama akwai makiyaya domin garkunansu.
Dagitoy a nailista iti naganda ket immay kadagiti al-aldaw ni Hezekias nga ari ti Juda, ket rinautda ti pagnanaedan dagiti Hamita ken dagiti Meunita, nga adda met sadiay. Dinadaelda ida a naan-anay ket nagnaedda sadiay gapu ta nakasarakda ti pagpaaraban kadagiti arbanda.
42 Mutum ɗari biyar na waɗannan mutane Simeyon, waɗanda Felatiya, Neyariya, Refahiya da Uzziyel,’ya’yan Ishi maza suka jagorance, sun mamaye ƙasar tudu ta Seyir.
Napan iti Bantay Seir dagiti limagasut a lallaki manipud iti tribu ni Simeon a kadduada dagiti panguloda, a da Pelatias, Nearias, Refaias, ken Uzzel, dagiti putot a lallaki ni Isi.
43 Suka karkashe raguwar Amalekawan da suka tsere, suka kuma zauna a can har yă zuwa yau.
Pinarmekda dagiti nabatbati pay a nakalibas nga Amalekita, ket agnaedda sadiay agingga iti daytoy nga aldaw.

< 1 Tarihi 4 >