< 1 Tarihi 4 >

1 Zuriyoyin Yahuda su ne, Ferez, Hezron, Karmi, Hur da Shobal.
Les fils de Juda: Pérets, Hetsron, et Carmi, et Hur, et Shobal.
2 Reyahiya ɗan Shobal shi ne mahaifin Yahat, Yahat shi ne mahaifin Ahumai da Lahad. Waɗannan su ne gidajen Zoratiyawa.
Et Reaïa, fils de Shobal, engendra Jakhath; et Jakhath engendra Akhumaï et Lahad. Ce sont les familles des Tsorhathiens.
3 Waɗannan su ne’ya’yan Etam. Yezireyel, Ishma da Idbash.’Yar’uwarsu ita ce Hazzelelfoni.
– Et ceux-ci [sont du] père d’Étam: Jizreël, et Jishma, et Jidbash; et le nom de leur sœur était Hatselelponi;
4 Fenuwel shi ne mahaifin Gedor, kuma Ezer shi ne mahaifin Husha. Waɗannan su ne zuriyar Hur, ɗan farin Efrata da mahaifin Betlehem.
et Penuel, père de Guedor; et Ézer, père de Husha: ce sont les fils de Hur, premier-né d’Éphratha, père de Bethléhem.
5 Asshur mahaifin Tekowa yana da mata biyu, Hela da Na’ara.
– Et Ashkhur, père de Thekoa, eut deux femmes, Hélea et Naara.
6 Na’ara ta haifi Ahuzzam, Hefer, Temeni da Hawahashtari. Waɗannan su ne zuriyar Na’ara.
– Et Naara lui enfanta Akhuzzam, et Hépher, et Themni, et Akhashtari: ce sont les fils de Naara.
7 ’Ya’yan Hela maza su ne, Zeret, Zohar, Etnan,
– Et les fils de Hélea: Tséreth, et Tsokhar, et Ethnan.
8 da Koz. Koz ne mahaifin Anub da Hazzobeba, shi ne kuma kakan iyalin da suka fito daga zuriyar Aharhel ɗan Harum.
– Et Kots engendra Anub, et Tsobéba, et les familles d’Akharkhel, fils d’Harum.
9 Yabez ya fi’yan’uwansa martaba. Mahaifiyarsa ta sa masa suna Yabez, tana cewa, “Na haife shi da azaba.”
Et Jahbets fut plus honoré que ses frères; et sa mère l’avait appelé du nom de Jahbets, disant: Je l’ai enfanté avec douleur.
10 Yabez ya yi kuka ga Allah na Isra’ila ya ce, “Ka yi mini albarka ka fadada yankina! Bari hannunka yă kasance tare da ni, yă kuma kiyaye ni daga abin da zai cuce ni, don kada in shiga wahala.” Sai Allah ya ji roƙonsa.
Et Jahbets invoqua le Dieu d’Israël, disant: Si tu me bénissais abondamment, et si tu étendais mes limites, et si ta main était avec moi, et si tu me mettais à l’abri du mal, en sorte que je sois sans douleur! Et Dieu fit arriver ce qu’il avait demandé.
11 Kelub, ɗan’uwan Shuha, shi ne mahaifin Mehir, wanda shi ne mahaifin Eshton.
Et Kelub, frère de Shukha, engendra Mekhir; il fut père d’Eshton.
12 Eshton shi ne mahaifin Bet-Rafa, Faseya da Tehinna wanda ya haifi Ir Nahash. Waɗannan su ne mutanen Reka.
Et Eshton engendra Beth-Rapha, et Paséakh, et Thekhinna, père de la ville de Nakhash: ce sont les gens de Réca.
13 ’Ya’yan Kenaz maza su ne, Otniyel da Serahiya.’Ya’yan Otniyel maza su ne, Hatat da Meyonotai.
– Et les fils de Kenaz: Othniel et Seraïa; et les fils d’Othniel: Hathath.
14 Meyonotai shi ne mahaifin Ofra. Serahiya shi ne mahaifin Yowab, mahaifin Ge-Harashim. An kira shi haka domin mutanensa masu sana’ar hannu ne.
Et Méonothaï engendra Ophra; et Seraïa engendra Joab, père de la vallée des artisans; car ils étaient artisans.
15 ’Ya’yan Kaleb ɗan Yefunne maza su ne, Iru, Ela da Na’am. Ɗan Ela shi ne, Kenaz.
– Et les fils de Caleb, fils de Jephunné: Iru, Éla, et Naam; et les fils d’Éla, … et Kenaz.
16 ’Ya’yan Yahallelel su ne, Zif, Zifa, Tiriya da Asarel.
– Et les fils de Jehalléleël: Ziph, et Zipha, Tiria, et Asçareël.
17 ’Ya’yan Ezra maza su ne, Yeter, Mered, Efer da Yalon. Ɗaya daga cikin matan Mered ta haifi Miriyam, Shammai da Ishba wanda ya haifi Eshtemowa.
– Et les fils d’Esdras: Jéther, et Méred, et Épher, et Jalon; et elle conçut, [et enfanta] Miriam, et Shammaï, et Jishbakh, père d’Eshtemoa.
18 (Matarsa mutuniyar Yahuda kuwa ta haifi Yared mahaifin Gedor, Heber mahaifin Soko, da kuma Yekutiyel mahaifin Zanowa.) Waɗannan su ne’ya’yan Bitiya’yar Fir’auna, wadda Mered ya aura.
Et sa femme, la Juive, enfanta Jéred, père de Guedor, et Héber, père de Soco, et Jekuthiel, père de Zanoakh. Et ceux-là sont les fils de Bithia, fille du Pharaon, que Méred prit [pour femme].
19 ’Ya’yan matar Hodiya,’yar’uwar Naham su ne, suka haifi Keyila Bagarme, da Eshtemowa mutumin Ma’aka.
– Et les fils de la femme d’Hodija, sœur de Nakham: le père de Kehila, le Garmien, et Eshtemoa, le Maacathien.
20 ’Ya’yan Shimon maza su ne, Amnon, Rinna, Ben-Hanan da Tilon. Zuriyar Ishi su ne, Zohet da Ben-Zohet.
– Et les fils de Shimon: Amnon, et Rinna, Ben-Hanan, et Thilon. – Et les fils de Jishi: Zokheth et Ben-Zokheth.
21 ’Ya’yan Shela ɗan Yahuda maza su ne, Er mahaifin Leka, La’ada mahaifin Maresha da kuma gidajen masu aikin lilin a Bet-Ashbeya,
Les fils de Shéla, fils de Juda: Er, père de Léca, et Lahda, père de Marésha, et les familles de la maison des ouvriers en byssus de la maison d’Ashbéa,
22 da Yokim, mutanen Kozeba, da Yowash da Saraf wanda ya yi mulkin Mowab da kuma Yashubi Lehem (Waɗannan rubutattun tarihi ne na tun dā.)
et Jokim, et les gens de Cozéba, et Joas, et Saraph, qui dominèrent en Moab, et Jashubi-Lékhem. Ce sont des choses anciennes.
23 Su ne maginan tukwane waɗanda suka zauna a Netayim da Gedera; sun zauna a can suka kuma yi wa sarki aiki.
C’étaient les potiers, et les gens qui se tenaient dans les plantations et dans les enclos; ils habitaient là, auprès du roi, pour ses travaux.
24 Zuriyar Simeyon su ne, Nemuwel, Yamin, Yarib, Zera da Shawulu;
Les fils de Siméon: Nemuel, et Jamin, Jarib, Zérakh, [et] Saül;
25 Shawulu ya haifi Shallum, Shallum ya haifi Mibsam. Mibsam ya haifi Mishma.
Shallum, son fils; Mibsam, son fils; Mishma, son fils.
26 Zuriyar Mishma su ne, Hammuwel ɗansa, wanda ya haifi Zakkur, shi Zakkur kuma ya haifi Shimeyi.
Et les fils de Mishma: Hammuel, son fils; Zaccur, son fils; Shimhi, son fils.
27 Shimeyi yana da’ya’ya maza goma sha shida da’ya’ya mata shida, amma’yan’uwansa ba su da’ya’ya da yawa; saboda haka gidansu gaba ɗaya ba tă zama mai mutane da yawa kamar mutanen Yahuda ba.
Et Shimhi eut 16 fils et six filles. Et ses frères n’eurent pas beaucoup de fils, et toutes leurs familles ne se multiplièrent pas comme les fils de Juda.
28 Sun zauna a Beyersheba, Molada, Hazar Shuwal,
Et ils habitèrent à Beër-Shéba, et à Molada, et à Hatsar-Shual,
29 Bilha, Ezem, Tolad
et à Bilha, et à Étsem, et à Tholad,
30 Betuwel, Horma, Ziklag,
et à Bethuel, et à Horma, et à Tsiklag,
31 Bet-Markabot, Hazar-Susim, Bet-Biri da Sha’arayim. Waɗannan su ne garuruwansu har lokacin mulkin Dawuda.
et à Beth-Marcaboth, et à Hatsar-Susim, et à Beth-Biri, et à Shaaraïm. Ce furent leurs villes jusqu’au règne de David.
32 Ƙauyukan da suke kewayensu su ne Etam, Ayin, Rimmon, Token da Ashan, garuruwa biyar;
Et leurs villages: Étam, et Aïn, Rimmon, et Thoken, et Ashan, cinq villes,
33 da kuma dukan ƙauyuka kewaye da waɗannan garuruwa har zuwa Ba’al. Waɗannan ne wuraren zamansu. Suka kuma ajiye tarihin zuriya.
et tous leurs villages qui étaient autour de ces villes, jusqu’à Baal. Ce sont là leurs habitations et leur registre généalogique.
34 Zuriyar Simeyon ta ƙunshi Meshobab, da Yamlek, da Yosha ɗan Amaziya.
– Et Meshobab, et Jamlec, et Josha, fils d’Amatsia;
35 Akwai Yowel, da Yehu ɗan Yoshibiya. Yoshibiya ɗan Seraya ne. Serahiya kuma ɗan Asiyel ne.
et Joël, et Jéhu, fils de Joshibia, fils de Seraïa, fils d’Asciel;
36 Akwai Eliyohenai da Ya’akoba, da Yeshohahiya, da Asahiya, da Adiyel, da Yesimiyel, da Benahiya.
et Élioénaï, et Jaakoba, et Jeshokhaïa, et Asçaïa, et Adiel, et Jescimiel, et Benaïa,
37 Akwai Ziza ɗan Shifi. Shifi ɗan Allon ne. Allon ɗan Yedahiya ne. Yedahiya ɗan Shimri ne. Shimri kuma ɗan Shemahiya ne.
et Ziza, fils de Shiphi, fils d’Allon, fils de Jedaïa, fils de Shimri, fils de Shemahia.
38 Mutanen da aka jera sunayensu a bisa, shugabannin gidajensu ne. Iyalansu sun ƙaru sosai,
Ceux-ci, mentionnés par nom, furent princes dans leurs familles; et leurs maisons de pères se répandirent beaucoup.
39 suka tafi bayan garin Gedor wajajen gabashin kwari suna neman makiyaya domin garkunansu.
Et ils allèrent à l’entrée de Guedor, jusqu’à l’orient de la vallée, pour chercher des pâturages pour leur menu bétail,
40 Suka sami makiyaya mai ciyawa mai kyau, ƙasar kuma tana da fāɗi, da salama, kuma zaman lafiya. A dā waɗansu mutanen Ham sun zauna a can.
et ils trouvèrent un pâturage gras et bon, et un pays spacieux, et paisible et fertile; car ceux qui avaient habité là auparavant étaient de Cham.
41 Mutanen da aka jera sunayensu sun zo ne a zamanin Hezekiya sarkin Yahuda. Suka yaƙi mutanen Ham a wuraren zamansu, haka kuma suka yi da Meyunawa da suke can, suka hallaka su ƙaƙaf, yadda yake har yă zuwa yau. Sa’an nan suka zauna a wurin, gama akwai makiyaya domin garkunansu.
Et ceux-ci, écrits par nom, vinrent au temps d’Ézéchias, roi de Juda; et ils frappèrent leurs tentes et les Maonites qui se trouvaient là, et les détruisirent entièrement, jusqu’à ce jour, et habitèrent à leur place; car il y avait là des pâturages pour leur menu bétail.
42 Mutum ɗari biyar na waɗannan mutane Simeyon, waɗanda Felatiya, Neyariya, Refahiya da Uzziyel,’ya’yan Ishi maza suka jagorance, sun mamaye ƙasar tudu ta Seyir.
Et 500 hommes d’entre eux, des fils de Siméon, s’en allèrent à la montagne de Séhir; et ils avaient à leur tête Pelatia, et Nearia, et Rephaïa, et Uziel, les fils de Jishi;
43 Suka karkashe raguwar Amalekawan da suka tsere, suka kuma zauna a can har yă zuwa yau.
et ils frappèrent le reste des réchappés d’Amalek; et ils ont habité là jusqu’à ce jour.

< 1 Tarihi 4 >