< 1 Tarihi 4 >

1 Zuriyoyin Yahuda su ne, Ferez, Hezron, Karmi, Hur da Shobal.
Juudan lapset: Perets, Hetsron, Karmi, Hur ja Sobal.
2 Reyahiya ɗan Shobal shi ne mahaifin Yahat, Yahat shi ne mahaifin Ahumai da Lahad. Waɗannan su ne gidajen Zoratiyawa.
Mutta Reaja Sobalin poika siitti Jahatin, Jahat siitti Ahumain ja Lahadin: nämät ovat Zorgalaisten sukukunnat.
3 Waɗannan su ne’ya’yan Etam. Yezireyel, Ishma da Idbash.’Yar’uwarsu ita ce Hazzelelfoni.
Ja nämät Etamin isän: Jisreel, Jisma, Jidbas, ja heidän sisarensa nimi oli Hatslelponi.
4 Fenuwel shi ne mahaifin Gedor, kuma Ezer shi ne mahaifin Husha. Waɗannan su ne zuriyar Hur, ɗan farin Efrata da mahaifin Betlehem.
Ja Penuel Gedorin isä, ja Eser Husan isä: nämät ovat Hurin Betlehemin isän Ephratan esikoisen lapset.
5 Asshur mahaifin Tekowa yana da mata biyu, Hela da Na’ara.
Mutta Ashurilla Tekoan isällä oli kaksi emäntää, Helea ja Naera.
6 Na’ara ta haifi Ahuzzam, Hefer, Temeni da Hawahashtari. Waɗannan su ne zuriyar Na’ara.
Ja Naera synnytti hänelle Ahussamin, Hepherin, Temenin, Ahastarin: nämät ovat Naeran lapset.
7 ’Ya’yan Hela maza su ne, Zeret, Zohar, Etnan,
Mutta Helean lapset: Zeret, Jesohar ja Etnan.
8 da Koz. Koz ne mahaifin Anub da Hazzobeba, shi ne kuma kakan iyalin da suka fito daga zuriyar Aharhel ɗan Harum.
Mutta Kots siitti Anubin ja Hatsobeban, ja Aharhelin Harumin pojan sukukunnat.
9 Yabez ya fi’yan’uwansa martaba. Mahaifiyarsa ta sa masa suna Yabez, tana cewa, “Na haife shi da azaba.”
Mutta Jagbets oli kuuluisampi veljiänsä; ja hänen äitinsä kutsui hänen Jagbets, sillä hän sanoi: minä olen hänen synnyttänyt kivulla.
10 Yabez ya yi kuka ga Allah na Isra’ila ya ce, “Ka yi mini albarka ka fadada yankina! Bari hannunka yă kasance tare da ni, yă kuma kiyaye ni daga abin da zai cuce ni, don kada in shiga wahala.” Sai Allah ya ji roƙonsa.
Ja Jagbets rukoili Israelin Jumalaa ja sanoi: jos sinä minua hyvin siunaisit ja levittäisit minun maani rajat, ja sinun kätes olis minun kanssani, ja asettaisit sitä pahaa, ettei se minua vaivaisi. Ja Jumala antoi tapahtua niinkuin hän rukoili.
11 Kelub, ɗan’uwan Shuha, shi ne mahaifin Mehir, wanda shi ne mahaifin Eshton.
Mutta Kelub Suan veli siitti Mehirin, se on Estonin isä.
12 Eshton shi ne mahaifin Bet-Rafa, Faseya da Tehinna wanda ya haifi Ir Nahash. Waɗannan su ne mutanen Reka.
Mutta Eston siitti Petraphan, Pasean, Tehinnan Irnahaksen isän: nämät ovat Rekan miehet.
13 ’Ya’yan Kenaz maza su ne, Otniyel da Serahiya.’Ya’yan Otniyel maza su ne, Hatat da Meyonotai.
Kenaksen lapset: Otniel ja Seraja; Otnielin lapset: Hatat.
14 Meyonotai shi ne mahaifin Ofra. Serahiya shi ne mahaifin Yowab, mahaifin Ge-Harashim. An kira shi haka domin mutanensa masu sana’ar hannu ne.
Ja Meonatai siitti Ophran, ja Seraja siitti Joabin seppäin laakson isän, sillä he olivat puusepät.
15 ’Ya’yan Kaleb ɗan Yefunne maza su ne, Iru, Ela da Na’am. Ɗan Ela shi ne, Kenaz.
Kalebin Jephunnen pojan lapset: Iru, Ela ja Naam; Elan lapset: Kenas.
16 ’Ya’yan Yahallelel su ne, Zif, Zifa, Tiriya da Asarel.
Jehaleelin lapset: Siph, Sipha, Tiria ja Asareel.
17 ’Ya’yan Ezra maza su ne, Yeter, Mered, Efer da Yalon. Ɗaya daga cikin matan Mered ta haifi Miriyam, Shammai da Ishba wanda ya haifi Eshtemowa.
Esran lapset: Jeter, Mered, Epher ja Jalon; ja hän siitti Mirjamin, Sammain, Jisban, Estemoan isän.
18 (Matarsa mutuniyar Yahuda kuwa ta haifi Yared mahaifin Gedor, Heber mahaifin Soko, da kuma Yekutiyel mahaifin Zanowa.) Waɗannan su ne’ya’yan Bitiya’yar Fir’auna, wadda Mered ya aura.
Ja hänen Juudalainen emäntänsä synnytti Jeredin Gedorin isän, Heberin Sokon isän, Jekuthelin Sanoan isän: nämät ovat Bitian Pharaon tyttären lapset, jonka Mered otti.
19 ’Ya’yan matar Hodiya,’yar’uwar Naham su ne, suka haifi Keyila Bagarme, da Eshtemowa mutumin Ma’aka.
Hodijan emännän Nahamin Kegilan isän sisaren lapset: Garmi ja Estemoa, Maakatilainen.
20 ’Ya’yan Shimon maza su ne, Amnon, Rinna, Ben-Hanan da Tilon. Zuriyar Ishi su ne, Zohet da Ben-Zohet.
Ja Simonin lapset: Amnon ja Rinna, Benhanan ja Tilon. Jisin lapset: Sohet ja Bensohet.
21 ’Ya’yan Shela ɗan Yahuda maza su ne, Er mahaifin Leka, La’ada mahaifin Maresha da kuma gidajen masu aikin lilin a Bet-Ashbeya,
Selan Juudan pojan lapset: Erlekan isä, Laeda Maresan isä, ja liinainkutojain suvut Asbean huoneessa,
22 da Yokim, mutanen Kozeba, da Yowash da Saraf wanda ya yi mulkin Mowab da kuma Yashubi Lehem (Waɗannan rubutattun tarihi ne na tun dā.)
Niin myös Jokim, ja Koseban miehet, Joas ja Saraph, jotka olivat herrat Moabissa ja Jasubilekemissä: nämät ovat vanhat asiat.
23 Su ne maginan tukwane waɗanda suka zauna a Netayim da Gedera; sun zauna a can suka kuma yi wa sarki aiki.
He olivat savenvalajat ja asuivat moisioissa ja umpiaidoissa, ja kuninkaan tykönä työnsä tähden, siellä he asuivat.
24 Zuriyar Simeyon su ne, Nemuwel, Yamin, Yarib, Zera da Shawulu;
Simeonin lapset: Nemuel ja Jamin, Jarib, Sera, Saul,
25 Shawulu ya haifi Shallum, Shallum ya haifi Mibsam. Mibsam ya haifi Mishma.
Sallum hänen poikansa, Mibsam hänen poikansa, Misma hänen poikansa.
26 Zuriyar Mishma su ne, Hammuwel ɗansa, wanda ya haifi Zakkur, shi Zakkur kuma ya haifi Shimeyi.
Misman pojat olivat: Hamuel hänen poikansa, Sakur hänen poikansa, Simei hänen poikansa.
27 Shimeyi yana da’ya’ya maza goma sha shida da’ya’ya mata shida, amma’yan’uwansa ba su da’ya’ya da yawa; saboda haka gidansu gaba ɗaya ba tă zama mai mutane da yawa kamar mutanen Yahuda ba.
Simeillä oli kuusitoistakymmentä poikaa ja kuusi tytärtä, mutta hänen veljillänsä ei ollut monta lasta; sillä kaikki heidän sukukuntansa ei enentynyt niinkuin Juudan lapset.
28 Sun zauna a Beyersheba, Molada, Hazar Shuwal,
Ja he asuivat Bersebassa, Moladassa ja Hatsarsuasissa,
29 Bilha, Ezem, Tolad
Ja Bilhassa ja Etsemissä ja Toladissa,
30 Betuwel, Horma, Ziklag,
Ja Betuelissa ja Hormassa ja Siklagissa,
31 Bet-Markabot, Hazar-Susim, Bet-Biri da Sha’arayim. Waɗannan su ne garuruwansu har lokacin mulkin Dawuda.
Ja Betmarkabotissa ja Hatsarsusimissa, BetBirissä ja Saaraimissa. Nämät olivat heidän kaupunkinsa, Davidin hallitukseen asti,
32 Ƙauyukan da suke kewayensu su ne Etam, Ayin, Rimmon, Token da Ashan, garuruwa biyar;
Ja heidän kylänsä, Etam, Ain, Rimmon, Token ja Asan: viisi kaupunkia;
33 da kuma dukan ƙauyuka kewaye da waɗannan garuruwa har zuwa Ba’al. Waɗannan ne wuraren zamansu. Suka kuma ajiye tarihin zuriya.
Ja kaikki ne kylät, jotka olivat niiden kaupunkein ympäristöllä Baaliin asti. Tämä on heidän asumasiansa ja sukukuntansa heidän keskenänsä.
34 Zuriyar Simeyon ta ƙunshi Meshobab, da Yamlek, da Yosha ɗan Amaziya.
Ja Mesobab, Jamlek ja Josat Amatsian poika,
35 Akwai Yowel, da Yehu ɗan Yoshibiya. Yoshibiya ɗan Seraya ne. Serahiya kuma ɗan Asiyel ne.
Joel ja Jehu Josibian poika, Serajan pojan, Asielin pojan,
36 Akwai Eliyohenai da Ya’akoba, da Yeshohahiya, da Asahiya, da Adiyel, da Yesimiyel, da Benahiya.
Eljoenai, Jaekoba, Jesohaja, Asaja, Adiel, Jesimiel ja Benaja,
37 Akwai Ziza ɗan Shifi. Shifi ɗan Allon ne. Allon ɗan Yedahiya ne. Yedahiya ɗan Shimri ne. Shimri kuma ɗan Shemahiya ne.
Ja Sisa Siphin poika, Allonin pojan, Jedajan pojan, Simrin pojan, Semajan pojan:
38 Mutanen da aka jera sunayensu a bisa, shugabannin gidajensu ne. Iyalansu sun ƙaru sosai,
Nämät nimitettiin päämiehiksi sukukuntainsa seassa; ja heidän isäinsä huone hajoitti itsensä paljouden tähden.
39 suka tafi bayan garin Gedor wajajen gabashin kwari suna neman makiyaya domin garkunansu.
Ja he menivät pois ja tulivat hamaan Gedoriin asti itäiselle puolelle laaksoa, etsimään laidunta lampaillensa.
40 Suka sami makiyaya mai ciyawa mai kyau, ƙasar kuma tana da fāɗi, da salama, kuma zaman lafiya. A dā waɗansu mutanen Ham sun zauna a can.
Ja he löysivät lihavan ja hyvän laitumen ja maan, joka oli avara ja lavia, rauhallinen ja levollinen; sillä Hamin lapset olivat ennen siellä asuneet.
41 Mutanen da aka jera sunayensu sun zo ne a zamanin Hezekiya sarkin Yahuda. Suka yaƙi mutanen Ham a wuraren zamansu, haka kuma suka yi da Meyunawa da suke can, suka hallaka su ƙaƙaf, yadda yake har yă zuwa yau. Sa’an nan suka zauna a wurin, gama akwai makiyaya domin garkunansu.
Ja jotka nimenomattain kirjoitetut olivat, tulivat Hiskian Juudan kuninkaan aikaan, ja he löivät muiden majat ja Meonilaiset jotka sieltä löydettiin, ja hävittivät heidät hamaan tähän päivään asti, ja asuivat heidän siallansa; sillä siellä olivat laitumet heidän lampaillensa.
42 Mutum ɗari biyar na waɗannan mutane Simeyon, waɗanda Felatiya, Neyariya, Refahiya da Uzziyel,’ya’yan Ishi maza suka jagorance, sun mamaye ƙasar tudu ta Seyir.
Ja silloin meni heistä liki viisisataa miestä, jotka olivat Simeonin lapsia, Seirin vuorelle; ja Pelatia, Nearia, Rephaja ja Ussiel Jisein lapset olivat heidän päämiehensä,
43 Suka karkashe raguwar Amalekawan da suka tsere, suka kuma zauna a can har yă zuwa yau.
Ja tappoivat päässeet ja jääneet Amalekilaisista, ja asuivat siinä tähän päivään asti.

< 1 Tarihi 4 >