< 1 Tarihi 3 >

1 Waɗannan su ne’ya’yan Dawuda maza da aka haifa masa a Hebron. Ɗan farinsa shi ne Amnon ɗan Ahinowam mutuniyar Yezireyel; na biyun, Daniyel ɗan Abigiyel mutuniyar Karmel;
Und das waren die Söhne Davids, die ihm zu Hebron geboren wurden: der Erstgeborene Amnon, von Achinoam, der Jesreelitin; der zweite Daniel, von Abigail, der Karmeliterin;
2 na ukun, Absalom ɗan Ma’aka’yar Talmai sarkin Geshur; na huɗun, Adoniya ɗan Haggit;
der dritte Absalom, der Sohn der Maacha, der Tochter Talmais, des Königs von Geschur; der vierte Adonija, der Sohn der Chaggit;
3 na biyar, Shefatiya ɗan Abital; da kuma na shida, Itireyam ta wurin matarsa Egla.
der fünfte Schephatja, von Abital; der sechste Jitream, von seinem Weibe Egla.
4 Waɗannan su ne aka haifa wa Dawuda a Hebron, inda ya yi mulki shekaru bakwai da wata shida. Dawuda ya yi mulki a Urushalima shekaru talatin da uku,
Diese sechs wurden ihm zu Hebron geboren; und er regierte daselbst sieben Jahre und sechs Monate, und dreiunddreißig Jahre regierte er zu Jerusalem.
5 kuma waɗannan su ne yaran da aka haifa masa a can. Shimeya, Shobab, Natan da Solomon. Waɗannan huɗu ne Bat-shuwa’yar Ammiyel ta haifa.
Und diese wurden ihm zu Jerusalem geboren: Schimea und Schobab und Natan und Salomo, vier von Bat-Schua, der Tochter Ammiels,
6 Akwai kuma Ibhar, Elishama, Elifelet,
ferner: Jibchar, Elischama und Eliphelet,
7 Noga, Nefeg, Yafiya,
Noga, Nepheg und Japhia,
8 Elishama, Eliyada da Elifelet, su tara ne duka.
Elischama, Eljada und Eliphelet, neun;
9 Dukan waɗannan’ya’yan Dawuda ne maza, ban da’ya’yansa maza ta wurin ƙwarƙwaransa. Tamar ita ce’yar’uwarsu.
alle Söhne Davids, außer den Söhnen der Nebenfrauen. Und Tamar war ihre Schwester.
10 Zuriyar Solomon su ne Rehobowam, da Abiya, da Asa, da Yehoshafat,
Und der Sohn Salomos war Rehabeam, dessen Sohn war Abija, dessen Sohn Asa, dessen Sohn Josaphat,
11 da Yoram, da Ahaziya, da Yowash,
dessen Sohn Joram, dessen Sohn Ahasja, dessen Sohn Joas,
12 da Amaziya, da Azariya, da Yotam,
dessen Sohn Amazja, dessen Sohn Asarja, dessen Sohn Jotam,
13 da Ahaz, da Hezekiya da Manasse,
dessen Sohn Ahas, dessen Sohn Hiskia, dessen Sohn Manasse,
14 da Amon, da Yosiya.
dessen Sohn Amon, dessen Sohn Josia.
15 ’Ya’yan Yosiya maza su ne, Yohanan ɗan fari, Yehohiyakim ɗa na biyu, Zedekiya ɗa na uku Shallum ɗa na huɗu.
Und die Söhne Josias: der Erstgeborene Jochanan, der zweite Jojakim, der dritte Zedekia, der vierte Schallum.
16 Magādan Yehohiyakim su ne, Yekoniya ɗansa, da Zedekiya.
Und die Söhne Jojakims: dessen Sohn Jechonja, dessen Sohn Zedekia.
17 Zuriyar Yekoniya kamamme su ne, Sheyaltiyel,
Und die Söhne Jechonjas, des Gefangenen: sein Sohn Schealtiel
18 Malkiram, Fedahiya, Shenazzar, Yekamiya, Hoshama da Nedabiya.
und Malkiram und Pedaja und Schenazzar, Jekamja, Hoschama und Nedabja.
19 ’Ya’yan Fedahiya su ne, Zerubbabel da Shimeyi.’Ya’yan Zerubbabel maza su ne, Meshullam da Hananiya. Shelomit ce’yar’uwarsu.
Und die Söhne Pedajas: Serubbabel und Schimei. Und die Söhne Serubbabels: Meschullam und Chananja, und Schelomit, ihre Schwester,
20 Akwai kuma waɗansu biyar, Hashuba, Ohel, Berekiya, Hasadiya da Yushab-Hesed.
und Chaschuba, Ohel, Berechja, Chasadja und Juschab-Chesed, fünf.
21 Zuriyar Hananiya su ne, Felatiya da Yeshahiya, Refahiya, Arnan, Obadiya da Shekaniya.
Und die Söhne Chananjas: Pelatja und Jesaja, die Söhne Rephajas, die Söhne Arnans, die Söhne Obadjas, die Söhne Schechanjas.
22 Zuriyar Shekaniya su ne, Shemahiya da’ya’yansa maza. Hattush, Igal, Bariya, Neyariya da Shafat, su shida ne duka.
Und die Söhne Schechanjas: Schemaja. Und die Söhne Schemajas: Chattusch und Jigeal und Bariach und Nearja und Schaphat, sechs.
23 ’Ya’yan Neyariya maza su ne, Eliyohenai, Hezekiya da Azrikam, su uku ne duka.
Und die Söhne Nearjas: Eljoenai und Hiskia und Asrikam, drei.
24 ’Ya’yan Eliyohenai su ne, Hodawiya, Eliyashib, Felahiya, Akkub, Yohanan, Delahiya da Anani, su bakwai ne duka.
Und die Söhne Eljoenais: Hodaja und Eljaschib und Pelaja und Akkub und Jochanan und Delaja und Anani, sieben.

< 1 Tarihi 3 >