< 1 Tarihi 3 >

1 Waɗannan su ne’ya’yan Dawuda maza da aka haifa masa a Hebron. Ɗan farinsa shi ne Amnon ɗan Ahinowam mutuniyar Yezireyel; na biyun, Daniyel ɗan Abigiyel mutuniyar Karmel;
Voici les enfants de David, qui lui naquirent à Hébron: Le premier-né, Amnon, d'Achinoam, de Jizréel; le second, Daniel, d'Abigaïl, de Carmel;
2 na ukun, Absalom ɗan Ma’aka’yar Talmai sarkin Geshur; na huɗun, Adoniya ɗan Haggit;
Le troisième, Absalom, fils de Maaca, fille de Talmaï, roi de Gueshur; le quatrième, Adonija, fils de Hagguith;
3 na biyar, Shefatiya ɗan Abital; da kuma na shida, Itireyam ta wurin matarsa Egla.
Le cinquième, Shéphatia, d'Abital; le sixième, Jithréam, d'Égla, sa femme.
4 Waɗannan su ne aka haifa wa Dawuda a Hebron, inda ya yi mulki shekaru bakwai da wata shida. Dawuda ya yi mulki a Urushalima shekaru talatin da uku,
Ces six lui naquirent à Hébron, où il régna sept ans et six mois; et il régna trente-trois ans à Jérusalem.
5 kuma waɗannan su ne yaran da aka haifa masa a can. Shimeya, Shobab, Natan da Solomon. Waɗannan huɗu ne Bat-shuwa’yar Ammiyel ta haifa.
Ceux-ci lui naquirent à Jérusalem: Shimea, Shobab, Nathan, et Salomon, quatre, de Bathshua, fille d'Ammiel;
6 Akwai kuma Ibhar, Elishama, Elifelet,
Jibhar, Élishama, Éliphélet,
7 Noga, Nefeg, Yafiya,
Noga, Népheg, Japhia,
8 Elishama, Eliyada da Elifelet, su tara ne duka.
Élishama, Eljada et Éliphélet, neuf.
9 Dukan waɗannan’ya’yan Dawuda ne maza, ban da’ya’yansa maza ta wurin ƙwarƙwaransa. Tamar ita ce’yar’uwarsu.
Ce sont tous les fils de David, outre les fils des concubines; et Tamar était leur sœur.
10 Zuriyar Solomon su ne Rehobowam, da Abiya, da Asa, da Yehoshafat,
Fils de Salomon: Roboam, qui eut pour fils Abija, dont le fils fut Asa, dont le fils fut Josaphat,
11 da Yoram, da Ahaziya, da Yowash,
Dont le fils fut Joram, dont le fils fut Achazia, dont le fils fut Joas,
12 da Amaziya, da Azariya, da Yotam,
Dont le fils fut Amatsia, dont le fils fut Azaria, dont le fils fut Jotham,
13 da Ahaz, da Hezekiya da Manasse,
Dont le fils fut Achaz, dont le fils fut Ézéchias, dont le fils fut Manassé,
14 da Amon, da Yosiya.
Dont le fils fut Amon, dont le fils fut Josias.
15 ’Ya’yan Yosiya maza su ne, Yohanan ɗan fari, Yehohiyakim ɗa na biyu, Zedekiya ɗa na uku Shallum ɗa na huɗu.
Fils de Josias: le premier-né Jochanan; le second, Jéhojakim; le troisième, Sédécias; le quatrième, Shallum.
16 Magādan Yehohiyakim su ne, Yekoniya ɗansa, da Zedekiya.
Fils de Jéhojakim: Jéchonias, son fils; Sédécias, son fils.
17 Zuriyar Yekoniya kamamme su ne, Sheyaltiyel,
Fils de Jéchonias, captif: Salathiel, son fils,
18 Malkiram, Fedahiya, Shenazzar, Yekamiya, Hoshama da Nedabiya.
Malkiram, Pédaja, Shénatsar, Jékamia, Hoshama et Nédabia.
19 ’Ya’yan Fedahiya su ne, Zerubbabel da Shimeyi.’Ya’yan Zerubbabel maza su ne, Meshullam da Hananiya. Shelomit ce’yar’uwarsu.
Fils de Pédaja: Zorobabel et Shimeï. Fils de Zorobabel: Méshullam et Hanania; Shélomith, leur sœur;
20 Akwai kuma waɗansu biyar, Hashuba, Ohel, Berekiya, Hasadiya da Yushab-Hesed.
Et Hashuba, Ohel, Bérékia, Hasadia, Jushab-Hésed, cinq.
21 Zuriyar Hananiya su ne, Felatiya da Yeshahiya, Refahiya, Arnan, Obadiya da Shekaniya.
Fils de Hanania: Pélatia et Ésaïe; les fils de Réphaja, les fils d'Arnan, les fils d'Obadia, les fils de Shécania.
22 Zuriyar Shekaniya su ne, Shemahiya da’ya’yansa maza. Hattush, Igal, Bariya, Neyariya da Shafat, su shida ne duka.
Fils de Shécania: Shémaja; et les fils de Shémaja: Hattush, Jiguéal, Bariach, Néaria et Shaphat, six.
23 ’Ya’yan Neyariya maza su ne, Eliyohenai, Hezekiya da Azrikam, su uku ne duka.
Les fils de Néaria: Eljoénaï, Ézéchias et Azrikam, trois.
24 ’Ya’yan Eliyohenai su ne, Hodawiya, Eliyashib, Felahiya, Akkub, Yohanan, Delahiya da Anani, su bakwai ne duka.
Fils d'Eljoénaï: Hodavia, Éliashib, Pélaja, Akkub, Jochanan, Délaja et Anani, sept.

< 1 Tarihi 3 >