< 1 Tarihi 3 >

1 Waɗannan su ne’ya’yan Dawuda maza da aka haifa masa a Hebron. Ɗan farinsa shi ne Amnon ɗan Ahinowam mutuniyar Yezireyel; na biyun, Daniyel ɗan Abigiyel mutuniyar Karmel;
Or ce sont ici les enfants de David, qui lui naquirent à Hébron. Le premier-né fut Amnon, fils d'Ahinoham de Jizréhel; le second Daniel, d'Abigaïl du mont Carmel.
2 na ukun, Absalom ɗan Ma’aka’yar Talmai sarkin Geshur; na huɗun, Adoniya ɗan Haggit;
Le troisième Absalom fils de Mahaca, fille de Talmaï Roi de Guésur; le quatrième Adonija, fils de Hagguith;
3 na biyar, Shefatiya ɗan Abital; da kuma na shida, Itireyam ta wurin matarsa Egla.
Le cinquième Sephatia, d'Abital; le sixième Jithréham, d'Hégla sa femme.
4 Waɗannan su ne aka haifa wa Dawuda a Hebron, inda ya yi mulki shekaru bakwai da wata shida. Dawuda ya yi mulki a Urushalima shekaru talatin da uku,
Ces six lui naquirent à Hébron, où il régna sept ans et six mois; puis il régna trente-trois ans à Jérusalem.
5 kuma waɗannan su ne yaran da aka haifa masa a can. Shimeya, Shobab, Natan da Solomon. Waɗannan huɗu ne Bat-shuwa’yar Ammiyel ta haifa.
Et ceux-ci lui naquirent à Jérusalem, Simha, Sobab, Nathan, et Salomon, [tous] quatre de Bathsuah, fille d'Hammiël;
6 Akwai kuma Ibhar, Elishama, Elifelet,
Et Jibhar, Elisamah, Eliphelet,
7 Noga, Nefeg, Yafiya,
Nogah, Nepheg, Japhiah,
8 Elishama, Eliyada da Elifelet, su tara ne duka.
Elisamah, Eliadah, et Eliphelet, qui sont neuf.
9 Dukan waɗannan’ya’yan Dawuda ne maza, ban da’ya’yansa maza ta wurin ƙwarƙwaransa. Tamar ita ce’yar’uwarsu.
Tous enfants de David, outre les enfants des concubines, et Tamar leur sœur.
10 Zuriyar Solomon su ne Rehobowam, da Abiya, da Asa, da Yehoshafat,
Le fils de Salomon fut Roboam; duquel fut fils Abija; duquel fut fils Asa; duquel fut fils Josaphat;
11 da Yoram, da Ahaziya, da Yowash,
Duquel fut fils Joram; duquel fut fils Achazia; duquel fut fils Joas;
12 da Amaziya, da Azariya, da Yotam,
Duquel fut fils Amatsia; duquel fut fils Hazaria; duquel fut fils Jotham;
13 da Ahaz, da Hezekiya da Manasse,
Duquel fut fils Achaz; duquel fut fils Ezéchias; duquel fut fils Manassé;
14 da Amon, da Yosiya.
Duquel fut fils Amon; duquel fut fils Josias.
15 ’Ya’yan Yosiya maza su ne, Yohanan ɗan fari, Yehohiyakim ɗa na biyu, Zedekiya ɗa na uku Shallum ɗa na huɗu.
Et les enfants de Josias furent Johanan son premier-né, le second Jéhojakim, le troisième Sédécias, le quatrième Sallum.
16 Magādan Yehohiyakim su ne, Yekoniya ɗansa, da Zedekiya.
Et les enfants de Jéhojakim furent Jéchonias son fils, qui eut pour fils Sédécias.
17 Zuriyar Yekoniya kamamme su ne, Sheyaltiyel,
Et quant aux enfants de Jéchonias qui fut emmené en captivité, Salathiël fut son fils;
18 Malkiram, Fedahiya, Shenazzar, Yekamiya, Hoshama da Nedabiya.
Dont les fils furent Malkiram, Pédaja, Senatsar, Jékamia, Hosamah, et Nédabia.
19 ’Ya’yan Fedahiya su ne, Zerubbabel da Shimeyi.’Ya’yan Zerubbabel maza su ne, Meshullam da Hananiya. Shelomit ce’yar’uwarsu.
Et les enfants de Pédaja furent Zorobabel, et Simhi; et les enfants de Zorobabel furent Mésullam, Hanania, et Sélomith leur sœur.
20 Akwai kuma waɗansu biyar, Hashuba, Ohel, Berekiya, Hasadiya da Yushab-Hesed.
Et de [Mésullam] Hasuba, Ohel, Bérécia, Hasadia, et Jusab-hesed, [en tout] cinq.
21 Zuriyar Hananiya su ne, Felatiya da Yeshahiya, Refahiya, Arnan, Obadiya da Shekaniya.
Et les enfants de Hanania furent Pelatia, et Esaïe. Les enfants de Réphaja, les enfants d'Arnan, les enfants de Hobadia, [et] les enfants de Sécania.
22 Zuriyar Shekaniya su ne, Shemahiya da’ya’yansa maza. Hattush, Igal, Bariya, Neyariya da Shafat, su shida ne duka.
Et les enfants de Sécania, Sémahja; et les enfants de Sémahja, Hattus, Jiguéal, Bariah, Neharia, Saphat, [en tout] six.
23 ’Ya’yan Neyariya maza su ne, Eliyohenai, Hezekiya da Azrikam, su uku ne duka.
Et les enfants de Neharia furent ces trois Eliohenaï, Ezéchias, et Hazrikam.
24 ’Ya’yan Eliyohenai su ne, Hodawiya, Eliyashib, Felahiya, Akkub, Yohanan, Delahiya da Anani, su bakwai ne duka.
Et les enfants d'Eliohenaï furent ces sept Hodaivahu, Eliasib, Pélaïa, Hakkub, Johanan, Delaja, et Hanani.

< 1 Tarihi 3 >