< 1 Tarihi 25 >

1 Dawuda tare da shugabannin mayaƙa, suka keɓe waɗansu daga’ya’yan Asaf, Heman da Yedutun don hidimar yin annabci, suna amfani da garayu, molaye da ganguna. Ga jerin mutanen da suka yi wannan hidima.
E David, juntamente com os capitães do exercito, separou para o ministerio os filhos de Asaph, e de Heman, e de Jeduthun, para prophetizarem com harpas, com alaudes, e com psalterios: e este foi o numero dos homens aptos para a obra do seu ministerio.
2 Daga’ya’yan Asaf, Zakkur, Yusuf, Netaniya da Asarela.’Ya’yan Asaf sun kasance a ƙarƙashin kulawar Asaf, wanda ya yi annabci a ƙarƙashin kulawar sarki.
Dos filhos de Asaph foram Zaccur, e José, e Nethanias, e Asarela, filhos de Asaph: a cargo de Asaph, que prophetizava debaixo da direcção do rei David.
3 Game da Yedutun kuwa, daga’ya’yansa maza. Gedaliya, Zeri, Yeshahiya, Shimeyi, Hashabiya da Mattitiya, su shida ne duka, a ƙarƙashin kulawar mahaifinsu Yedutun, wanda ya yi annabci, yana amfani da garaya a yin godiya da yabon Ubangiji.
Quanto a Jeduthun, foram os filhos de Jeduthun: Gedalias, e Zeri, e Jesaias, e Hasabias, e Mattithias, seis, a cargo de seu pae Jeduthun, para tanger harpas, o qual prophetizava, louvando e dando graças ao Senhor.
4 Game da Heman kuwa, daga’ya’yansa maza. Bukkiya, Mattaniya, Uzziyel, Shebuwel, Yerimot; Hananiya, Hanani, Eliyata, Giddalti, Romamti-Ezer, Yoshbekasha, Malloti, Hotir da Mahaziyot.
Quanto a Heman: os filhos de Heman: Bukkias, Matthanias, Uziel, Sebuel, e Jerimoth, Hananias, Hanani, Eliatha, Giddalti, e Romamthi-ezer, Josbekasa, Mallothi, Hothir, e Mahazioth.
5 Dukan waɗannan’ya’yan Heman ne mai duba na sarki. An ba shi su ta wurin alkawarin Allah don yă ɗaukaka shi. Allah ya ba Heman’ya’ya maza goma sha huɗu da’ya’ya mata uku.
Todos estes foram filhos de Heman, o vidente do rei nas palavras de Deus, para exaltar a corneta: porque Deus dera a Heman quatorze filhos e tres filhas.
6 Dukan waɗannan mutane suna a ƙarƙashin kulawar mahaifansu don kaɗe-kaɗe da bushe-bushe a cikin haikalin Ubangiji, da ganguna, molaye da garayu, don hidima a gidan Allah. Asaf, Yedutun da Heman suna ƙarƙashin kulawar sarki.
Todos estes estavam ao lado de seu pae para o canto da casa do Senhor, com psalterios, alaudes e harpas, para o ministerio da casa de Deus; e, ao lado do rei, Asaph, Jeduthun, e Heman.
7 Da su da danginsu, dukansu su 288 ne kuma horarru da ƙwararru ne a kaɗe-kaɗe da bushe-bushe domin Ubangiji.
E era o numero d'elles, juntamente com seus irmãos instruidos no canto do Senhor, todos os mestres, duzentos e oitenta e oito.
8 Baba ko yaro, malami ko ɗalibi, duk suka jefa ƙuri’a saboda ayyukan da za su yi.
E deitaram as sortes ácerca da guarda egualmente, assim o pequeno como o grande, o mestre juntamente com o discipulo.
9 Ƙuri’a ta fari, wadda take don Asaf, ta fāɗo a kan Yusuf,’ya’yansa maza da danginsa, 12 ta biyu a kan Gedaliya, danginsa da’ya’yansa maza, 12
Saiu pois a primeira sorte a Asaph, a saber: a José; a segunda a Gedalias; e eram elle, e seus irmãos, e seus filhos, ao todo, doze.
10 ta uku a kan Zakkur,’ya’yansa da danginsa, 12
A terceira a Zaccur, seus filhos e seus irmãos; doze.
11 ta huɗu a kan Izri,’ya’yansa maza da danginsa, 12
A quarta a Isri, seus filhos, e seus irmãos; doze.
12 ta biyar a kan Netaniya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
A quinta a Nethanias, seus filhos, e seus irmãos; doze.
13 ta shida a kan Bukkiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
A sexta a Bukkias, seus filhos, e seus irmãos; doze.
14 ta bakwai a kan Yesarela,’ya’yansa maza da danginsa, 12
A setima a Jesarela, seus filhos, e seus irmãos; doze.
15 ta takwas a kan Yeshahiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
A oitava a Jesaias, seus filhos, e seus irmãos; doze.
16 ta tara a kan Mattaniya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
A nona a Matthanias, seus filhos, e seus irmãos; doze.
17 ta goma a kan Shimeyi,’ya’yansa maza da danginsa, 12
A decima a Simei, seus filhos, e seus irmãos; doze.
18 ta goma sha ɗaya a kan Azarel,’ya’yansa maza da danginsa, 12
A undecima a Azareel, seus filhos, e seus irmãos; doze.
19 ta goma sha biyu a kan Hashabiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
A duodecima a Hasabias, seus filhos e seus irmãos; doze.
20 ta goma sha uku a kan Shubayel,’ya’yansa maza da danginsa, 12
A decima terceira a Subael, seus filhos, e seus irmãos; doze.
21 ta goma sha huɗu a kan Mattitiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
A decima quarta a Mattithias, seus filhos, e seus irmãos; doze.
22 ta goma sha biya a kan Yeremot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
A decima quinta a Jeremoth, seus filhos, e seus irmãos; doze.
23 ta goma sha shida a kan Hananiya, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
A decima sexta a Hananias, seus filhos, e seus irmãos; doze.
24 ta goma sha bakwai a kan Yoshbekasha, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
A decima setima a Josbekasa, seus filhos, e seus irmãos; doze.
25 ta goma sha takwas a kan Hanani, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa 12
A decima oitava a Hanani, seus filhos, e seus irmãos; doze.
26 ta goma sha tara a kan Malloti, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
A decima nona a Mallothi, seus filhos, e seus irmãos; doze.
27 ta ashirin a kan Eliyata, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
A vigesima a Eliatha, seus filhos, e seus irmãos; doze.
28 ta ashirin da ɗaya a kan Hotir, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
A vigesima primeira a Hothir, seus filhos, e seus irmãos; doze.
29 ta ashirin da biyu a kan Giddalti, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
A vigesima segunda a Giddalthi, seus filhos, e seus irmãos; doze.
30 ta ashirin da uku a kan Mahaziyot, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
A vigesima terceira a Mahazioth, seus filhos, e seus irmãos; doze.
31 ta ashirin da huɗu a kan Romamti-Ezer, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa 12.
A vigesima quarta a Romamthi-ezer, seus filhos, e seus irmãos; doze.

< 1 Tarihi 25 >