< 1 Tarihi 25 >

1 Dawuda tare da shugabannin mayaƙa, suka keɓe waɗansu daga’ya’yan Asaf, Heman da Yedutun don hidimar yin annabci, suna amfani da garayu, molaye da ganguna. Ga jerin mutanen da suka yi wannan hidima.
Igitur David et magistratus exercitus segregaverunt in ministerium filios Asaph, et Heman, et Idithun, qui prophetarent in citharis, et psalteriis, et cymbalis secundum numerum suum, dedicato sibi officio servientes.
2 Daga’ya’yan Asaf, Zakkur, Yusuf, Netaniya da Asarela.’Ya’yan Asaf sun kasance a ƙarƙashin kulawar Asaf, wanda ya yi annabci a ƙarƙashin kulawar sarki.
De filiis Asaph: Zachur, et Joseph, et Nathania, et Asarela, filii Asaph: sub manu Asaph prophetantis juxta regem.
3 Game da Yedutun kuwa, daga’ya’yansa maza. Gedaliya, Zeri, Yeshahiya, Shimeyi, Hashabiya da Mattitiya, su shida ne duka, a ƙarƙashin kulawar mahaifinsu Yedutun, wanda ya yi annabci, yana amfani da garaya a yin godiya da yabon Ubangiji.
Porro Idithun: filii Idithun, Godolias, Sori, Jeseias, et Hasabias, et Mathathias, sex, sub manu patris sui Idithun, qui in cithara prophetabat super confitentes et laudantes Dominum.
4 Game da Heman kuwa, daga’ya’yansa maza. Bukkiya, Mattaniya, Uzziyel, Shebuwel, Yerimot; Hananiya, Hanani, Eliyata, Giddalti, Romamti-Ezer, Yoshbekasha, Malloti, Hotir da Mahaziyot.
Heman quoque: filii Heman, Bocciau, Mathaniau, Oziel, Subuel, et Jerimoth, Hananias, Hanani, Eliatha, Geddelthi, et Romemthiezer, et Jesbacassa, Mellothi, Othir, Mahazioth:
5 Dukan waɗannan’ya’yan Heman ne mai duba na sarki. An ba shi su ta wurin alkawarin Allah don yă ɗaukaka shi. Allah ya ba Heman’ya’ya maza goma sha huɗu da’ya’ya mata uku.
omnes isti filii Heman videntis regis in sermonibus Dei, ut exaltaret cornu: deditque Deus Heman filios quatuordecim, et filias tres.
6 Dukan waɗannan mutane suna a ƙarƙashin kulawar mahaifansu don kaɗe-kaɗe da bushe-bushe a cikin haikalin Ubangiji, da ganguna, molaye da garayu, don hidima a gidan Allah. Asaf, Yedutun da Heman suna ƙarƙashin kulawar sarki.
Universi sub manu patris sui ad cantandum in templo Domini distributi erant, in cymbalis, et psalteriis, et citharis, in ministeria domus Domini juxta regem: Asaph videlicet, et Idithun, et Heman.
7 Da su da danginsu, dukansu su 288 ne kuma horarru da ƙwararru ne a kaɗe-kaɗe da bushe-bushe domin Ubangiji.
Fuit autem numerus eorum cum fratribus suis, qui erudiebant canticum Domini, cuncti doctores, ducenti octoginta octo.
8 Baba ko yaro, malami ko ɗalibi, duk suka jefa ƙuri’a saboda ayyukan da za su yi.
Miseruntque sortes per vices suas, ex æquo tam major quam minor, doctus pariter et indoctus.
9 Ƙuri’a ta fari, wadda take don Asaf, ta fāɗo a kan Yusuf,’ya’yansa maza da danginsa, 12 ta biyu a kan Gedaliya, danginsa da’ya’yansa maza, 12
Egressaque est sors prima Joseph, qui erat de Asaph. Secunda Godoliæ, ipsi et filiis ejus, et fratribus ejus duodecim.
10 ta uku a kan Zakkur,’ya’yansa da danginsa, 12
Tertia Zachur, filiis et fratribus ejus duodecim.
11 ta huɗu a kan Izri,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Quarta Isari, filiis et fratribus ejus duodecim.
12 ta biyar a kan Netaniya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Quinta Nathaniæ, filiis et fratribus ejus duodecim.
13 ta shida a kan Bukkiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Sexta Bocciau, filiis et fratribus ejus duodecim.
14 ta bakwai a kan Yesarela,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Septima Isreela, filiis et fratribus ejus duodecim.
15 ta takwas a kan Yeshahiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Octava Jesaiæ, filiis et fratribus ejus duodecim.
16 ta tara a kan Mattaniya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Nona Mathaniæ, filiis et fratribus ejus duodecim.
17 ta goma a kan Shimeyi,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Decima Semeiæ, filiis et fratribus ejus duodecim.
18 ta goma sha ɗaya a kan Azarel,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Undecima Azareel, filiis et fratribus ejus duodecim.
19 ta goma sha biyu a kan Hashabiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Duodecima Hasabiæ, filiis et fratribus ejus duodecim.
20 ta goma sha uku a kan Shubayel,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Tertiadecima Subaël, filiis et fratribus ejus duodecim.
21 ta goma sha huɗu a kan Mattitiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Quartadecima Mathathiæ, filiis et fratribus ejus duodecim.
22 ta goma sha biya a kan Yeremot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Quintadecima Jerimoth, filiis et fratribus ejus duodecim.
23 ta goma sha shida a kan Hananiya, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Sextadecima Hananiæ, filiis et fratribus ejus duodecim.
24 ta goma sha bakwai a kan Yoshbekasha, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Septimadecima Jesbacassæ, filiis et fratribus ejus duodecim.
25 ta goma sha takwas a kan Hanani, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa 12
Octavadecima Hanani, filiis et fratribus ejus duodecim.
26 ta goma sha tara a kan Malloti, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Nonadecima Mellothi, filiis et fratribus ejus duodecim.
27 ta ashirin a kan Eliyata, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Vigesima Eliatha, filiis et fratribus ejus duodecim.
28 ta ashirin da ɗaya a kan Hotir, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Vigesima prima Othir, filiis et fratribus ejus duodecim.
29 ta ashirin da biyu a kan Giddalti, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Vigesima secunda Geddelthi, filiis et fratribus ejus duodecim.
30 ta ashirin da uku a kan Mahaziyot, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Vigesima tertia Mahazioth, filiis et fratribus ejus duodecim.
31 ta ashirin da huɗu a kan Romamti-Ezer, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa 12.
Vigesima quarta Romemthiezer, filiis et fratribus ejus duodecim.

< 1 Tarihi 25 >