< 1 Tarihi 25 >
1 Dawuda tare da shugabannin mayaƙa, suka keɓe waɗansu daga’ya’yan Asaf, Heman da Yedutun don hidimar yin annabci, suna amfani da garayu, molaye da ganguna. Ga jerin mutanen da suka yi wannan hidima.
Et David et les chefs de l’armée mirent à part pour le service, d’entre les fils d’Asaph et d’Héman et de Jeduthun, ceux qui devaient prophétiser avec des harpes, et des luths, et des cymbales; et le nombre des hommes employés au service était:
2 Daga’ya’yan Asaf, Zakkur, Yusuf, Netaniya da Asarela.’Ya’yan Asaf sun kasance a ƙarƙashin kulawar Asaf, wanda ya yi annabci a ƙarƙashin kulawar sarki.
Des fils d’Asaph: Zaccur, et Joseph, et Nethania, et Ashareéla, fils d’Asaph, sous la direction d’Asaph, qui prophétisait sous la direction du roi.
3 Game da Yedutun kuwa, daga’ya’yansa maza. Gedaliya, Zeri, Yeshahiya, Shimeyi, Hashabiya da Mattitiya, su shida ne duka, a ƙarƙashin kulawar mahaifinsu Yedutun, wanda ya yi annabci, yana amfani da garaya a yin godiya da yabon Ubangiji.
De Jeduthun, les fils de Jeduthun: Guedalia, et Tseri, et Ésaïe, Hashabia, et Matthithia, [et Shimhi], six, sous la direction de leur père Jeduthun, qui prophétisait avec la harpe, pour célébrer et louer l’Éternel.
4 Game da Heman kuwa, daga’ya’yansa maza. Bukkiya, Mattaniya, Uzziyel, Shebuwel, Yerimot; Hananiya, Hanani, Eliyata, Giddalti, Romamti-Ezer, Yoshbekasha, Malloti, Hotir da Mahaziyot.
D’Héman, les fils d’Héman: Bukkija, Matthania, Uziel, Shebuel, et Jerimoth, Hanania, Hanani, Éliatha, Guiddalthi, et Romamthi-Ézer, Joshbekasha, Mallothi, Hothir, Makhazioth:
5 Dukan waɗannan’ya’yan Heman ne mai duba na sarki. An ba shi su ta wurin alkawarin Allah don yă ɗaukaka shi. Allah ya ba Heman’ya’ya maza goma sha huɗu da’ya’ya mata uku.
tous ceux-là étaient fils d’Héman, le voyant du roi dans les paroles de Dieu, pour exalter sa puissance; et Dieu donna à Héman 14 fils et trois filles.
6 Dukan waɗannan mutane suna a ƙarƙashin kulawar mahaifansu don kaɗe-kaɗe da bushe-bushe a cikin haikalin Ubangiji, da ganguna, molaye da garayu, don hidima a gidan Allah. Asaf, Yedutun da Heman suna ƙarƙashin kulawar sarki.
– Tous ceux-là étaient sous la direction de leurs pères, d’Asaph, et de Jeduthun, et d’Héman, dans le chant de la maison de l’Éternel, avec des cymbales, des luths, et des harpes, pour le service de la maison de Dieu, sous la direction du roi.
7 Da su da danginsu, dukansu su 288 ne kuma horarru da ƙwararru ne a kaɗe-kaɗe da bushe-bushe domin Ubangiji.
Et leur nombre, avec leurs frères instruits dans l’art de chanter à l’Éternel, tous les hommes experts, était de 288.
8 Baba ko yaro, malami ko ɗalibi, duk suka jefa ƙuri’a saboda ayyukan da za su yi.
Et ils jetèrent les sorts pour leurs charges, le petit comme le grand, l’homme expert avec le disciple.
9 Ƙuri’a ta fari, wadda take don Asaf, ta fāɗo a kan Yusuf,’ya’yansa maza da danginsa, 12 ta biyu a kan Gedaliya, danginsa da’ya’yansa maza, 12
Et le premier sort échut, pour Asaph, à Joseph; à Guedalia, le second; lui et ses frères et ses fils étaient douze.
10 ta uku a kan Zakkur,’ya’yansa da danginsa, 12
Le troisième, à Zaccur, ses fils et ses frères, douze.
11 ta huɗu a kan Izri,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Le quatrième, à Jitseri, ses fils et ses frères, douze.
12 ta biyar a kan Netaniya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Le cinquième, à Nethania, ses fils et ses frères, douze.
13 ta shida a kan Bukkiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Le sixième, à Bukkija, ses fils et ses frères, douze.
14 ta bakwai a kan Yesarela,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Le septième, à Jeshareéla, ses fils et ses frères, douze.
15 ta takwas a kan Yeshahiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Le huitième, à Ésaïe, ses fils et ses frères, douze.
16 ta tara a kan Mattaniya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Le neuvième, à Matthania, ses fils et ses frères, douze.
17 ta goma a kan Shimeyi,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Le dixième, à Shimhi, ses fils et ses frères, douze.
18 ta goma sha ɗaya a kan Azarel,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Le onzième, à Azareël, ses fils et ses frères, douze.
19 ta goma sha biyu a kan Hashabiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Le douzième, à Hashabia, ses fils et ses frères, douze.
20 ta goma sha uku a kan Shubayel,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Le treizième, à Shubaël, ses fils et ses frères, douze.
21 ta goma sha huɗu a kan Mattitiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Le quatorzième, à Matthithia, ses fils et ses frères, douze.
22 ta goma sha biya a kan Yeremot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Le quinzième, à Jerémoth, ses fils et ses frères, douze.
23 ta goma sha shida a kan Hananiya, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Le seizième, à Hanania, ses fils et ses frères, douze.
24 ta goma sha bakwai a kan Yoshbekasha, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Le dix-septième, à Joshbekasha, ses fils et ses frères, douze.
25 ta goma sha takwas a kan Hanani, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa 12
Le dix-huitième, à Hanani, ses fils et ses frères, douze.
26 ta goma sha tara a kan Malloti, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Le dix-neuvième, à Mallothi, ses fils et ses frères, douze.
27 ta ashirin a kan Eliyata, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Le vingtième, à Élijatha, ses fils et ses frères, douze.
28 ta ashirin da ɗaya a kan Hotir, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Le vingt et unième, à Hothir, ses fils et ses frères, douze.
29 ta ashirin da biyu a kan Giddalti, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Le vingt-deuxième, à Guiddalthi, ses fils et ses frères, douze.
30 ta ashirin da uku a kan Mahaziyot, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
Le vingt-troisième, à Makhazioth, ses fils et ses frères, douze.
31 ta ashirin da huɗu a kan Romamti-Ezer, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa 12.
Le vingt-quatrième, à Romamthi-Ézer, ses fils et ses frères, douze.