< 1 Tarihi 24 >

1 Waɗannan su ne sassan’ya’yan Haruna maza.’Ya’yan Haruna maza su ne Nadab, Abihu, Eleyazar da Itamar.
Ahora, los hijos de Aarón fueron distribuidos en grupos. Los hijos de Aarón fueron Nadab, Abiú, Eleazar e Itamar.
2 Amma Nadab da Abihu sun mutu kafin mahaifinsu, ba su kuma haifi’ya’ya maza ba; saboda haka Eleyazar da Itamar suka yi hidimar firistoci.
Pero como Nadab y Abiú murieron antes que su padre, y no tuvieron hijos, Eleazar e Itamar ejercieron el sacerdocio.
3 Tare da taimakon Zadok zuriyar Eleyazar da Ahimelek wani zuriyar Itamar. Dawuda ya karkasa su zuwa ɓangarori don aikinsu bisa ga hidima.
David y Sadoc repartieron a los hijos de Eleazar, los hijos de Ahimelec y los hijos de Itamar por turnos en el ministerio.
4 Akwai ɗumbun shugabanni a cikin zuriyar Eleyazar fiye da zuriyar Itamar, aka kuma karkasa su haka, kawuna goma sha shida daga zuriyar Eleyazar da kuma kawuna iyalai takwas daga zuriyar Itamar.
Pero como había más varones jefes de los hijos de Eleazar que de los hijos de Itamar, los repartieron así: De los hijos de Eleazar, 16 jefes de casas paternas, y de los hijos de Itamar ocho jefes de casas paternas.
5 Aka karkasa su babu sonkai ta wurin jifa ƙuri’a, gama akwai manyan ma’aikatan wuri mai tsarki da manyan ma’aikatan Allah a cikin zuriyar Eleyazar da Itamar.
De esta manera fueron repartidos por sorteo los unos y los otros, porque tanto de los hijos de Eleazar como de los hijos de Itamar hubo funcionarios del Santuario y funcionarios de ʼElohim.
6 Shemahiya ɗan Netanel, wani Balawe ne marubuci, ya rubuta sunayensu a gaban sarki da kuma a gaban manyan ma’aikata. Zadok firist, Ahimelek ɗan Abiyatar da kuma kawunan iyalan firistoci da na Lawiyawa, iyali guda daga Eleyazar, guda kuma daga Itamar.
El escriba Semaías, hijo de Natanael, de los levitas, escribió sus nombres en presencia del rey y de los jefes, delante de Sadoc el sacerdote, de Ahimelec, hijo de Abiatar, y de los jefes de las casas paternas de los sacerdotes y levitas. Designaron por sorteo una casa paterna para Eleazar y otra para Itamar.
7 Ƙuri’a ta farko ta faɗa a kan Yehoyarib, na biyu a kan Yedahiya,
La primera suerte tocó a Joiarib, la segunda a Jedaías,
8 na uku a kan Harim, na huɗu a kan Seyorim,
la tercera a Harim, la cuarta a Seorim,
9 na biyar a kan Malkiya, na shida a kan Miyamin,
la quinta a Malquías, la sexta a Mijamín,
10 na bakwai a kan Hakkoz, na takwas a kan Abiya,
la séptima a Cos, la octava a Abías,
11 na tara a kan Yeshuwa, na goma a kan Shekaniya,
la novena a Jesúa, la décima a Secanías,
12 na goma sha ɗaya a kan Eliyashib, na goma sha biyu a kan Yakim,
la undécima a Eliasib, la duodécimma a Jaquim,
13 na goma sha uku a kan Huffa, na goma sha huɗu a kan Yeshebeyab,
la decimotercera a Hupa, la decimocuarta a Jesebeab,
14 na goma sha biyar a kan Bilga, na goma sha shida a kan Immer,
la decimoquinta a Bilga, la decimosexta a Imer,
15 na goma sha shida a kan Hezir, na goma sha takwas a kan Haffizzez,
la decimoséptima a Hezir, la decimoctava a Afses,
16 na goma sha tara a kan Fetahahiya, na ashirin a kan Ezekiyel,
la decimonovena a Petaías, la vigésima a Hezequiel,
17 na ashirin da ɗaya wa Yakin, na ashirin da biyu a kan Gamul,
la vigesimoprimera a Jaquín, la vigesimosegunda a Gamul,
18 na ashirin da uku wa Delahiya da kuma na ashirin da huɗu a kan Ma’aziya.
la vigesimotercera a Delaía, la vigesimocuarta a Maazías.
19 Ga tsarin aikinsu na hidima sa’ad da suka shiga haikalin Ubangiji, bisa ga ƙa’idar da kakansu Haruna ya kafa, yadda Ubangiji, Allah na Isra’ila ya umarce shi.
Éstos fueron distribuidos para su ministerio, para que entraran en la Casa de Yavé, según les fue ordenado por su padre Aarón, de la manera como Yavé ʼElohim de Israel le mandó.
20 Game da sauran zuriyar Lawi kuwa, Daga’ya’yan Amram maza. Shubayel; daga’ya’yan Shubayel maza. Yedehiya.
De los hijos de Leví que quedaron fueron designados: Subael, de los hijos de Amram y Jehedías, de los hijos de Subael.
21 Game da Rehabiya kuwa, daga’ya’yansa maza. Isshiya shi ne na fari.
De los hijos de Rehabías, Isías el primero.
22 Daga mutanen Izhar, Shelomot; daga’ya’yan Shelomot maza, Yahat.
De los izharitas, Selomot. De los hijos de Selomot, Jahat.
23 ’Ya’yan Hebron maza su ne, Yeriya na fari, Amariya na biyu, Yahaziyel na uku da Yekameyam na huɗu.
De los hijos de Hebrón, Jerías el primero, Amarías el segundo, Jahaziel el tercero, Jecamán el cuarto.
24 Ɗan Uzziyel shi ne, Mika; daga’ya’yan Mika maza, Shamir.
De los hijo de Uziel, Micaía. De los hijos de Micaía, Samir.
25 Ɗan’uwan Mika shi ne, Isshiya; daga’ya’yan Isshiya maza, Zakariya.
El hermano de Micaía, Isías. De los hijos de Isías, Zacarías.
26 ’Ya’yan Merari su ne, Mali da Mushi. Ɗan Ya’aziya shi ne, Beno.
De los hijos de Merari: Mahli y Musi. De los hijos de Jaazías, Beno.
27 ’Ya’yan Merari su ne, daga Ya’aziya, Beno, Shoham, Zakkur da Ibri.
Los hijos de Merari por medio de Jaazías fueron: Beno, Soham, Zacur e Ibri.
28 Daga Mali, Eleyazar, wanda ba shi da’ya’ya maza.
De Mahli, Eleazar, quien no tuvo hijos.
29 Daga Kish, ɗan Kish shi ne, Yerameyel.
De Cis, hijo de Cis, Jerameel.
30 Kuma’ya’yan Mushi maza su ne, Mali, Eder da Yerimot. Waɗannan su ne Lawiyawa bisa ga iyalansu.
Los hijos de Musi: Mahli, Edar y Jerimot. Éstos fueron los hijos de los levitas según sus casas paternas.
31 Suka kuma jifa ƙuri’a, kamar dai yadda’yan’uwansu zuriyar Haruna suka yi, a gaban Sarki Dawuda da gaban Zadok, Ahimelek, da kuma a gaban kawunan iyalan firistoci da na Lawiyawa. Aka yi da iyalan wa daidai da iyalan ƙane.
Éstos también echaron suertes, como sus hermanos, los hijos de Aarón, en presencia del rey David, Sadoc, Ahimelec y los jefes de las casas paternas, tanto de los sacerdotes como de los levitas, las casas paternas de los jefes y el menor de sus hermanos por igual.

< 1 Tarihi 24 >