< 1 Tarihi 24 >

1 Waɗannan su ne sassan’ya’yan Haruna maza.’Ya’yan Haruna maza su ne Nadab, Abihu, Eleyazar da Itamar.
EIA ka puunaue ana i na keikikane a Aarona. O na keikikane a Aarona, o Nadaba, o Abihu, o Eleazara, a o Itamara.
2 Amma Nadab da Abihu sun mutu kafin mahaifinsu, ba su kuma haifi’ya’ya maza ba; saboda haka Eleyazar da Itamar suka yi hidimar firistoci.
A make iho o Nadaba laua o Abihu mamua o ko laua makuakane, aole no a laua keiki: nolaila, na Eleazara laua o Itamara i hana ka oihanakahuna.
3 Tare da taimakon Zadok zuriyar Eleyazar da Ahimelek wani zuriyar Itamar. Dawuda ya karkasa su zuwa ɓangarori don aikinsu bisa ga hidima.
A hoonoho iho la o Davida ia laua, o Zadoka no na mamo a Eleazara, a o Ahimeleka no na mamo a Itamara e like me ko laua kuleana iloko o ka oihana a laua.
4 Akwai ɗumbun shugabanni a cikin zuriyar Eleyazar fiye da zuriyar Itamar, aka kuma karkasa su haka, kawuna goma sha shida daga zuriyar Eleyazar da kuma kawuna iyalai takwas daga zuriyar Itamar.
A ua oi aku ka nui o na luna i loaa o na mamo a Eleazara imua o na mamo a Itamara: a ua puunaueia hoi lakou. Iwaena o na mamo a Eleazara, he umikumamaono ka poe luna no ka ohana o ko lakou mau kupuna, a he awalu hoi iwaena o na mamo a Itamara, e like me ka ohana a ko lakou mau kupunakane.
5 Aka karkasa su babu sonkai ta wurin jifa ƙuri’a, gama akwai manyan ma’aikatan wuri mai tsarki da manyan ma’aikatan Allah a cikin zuriyar Eleyazar da Itamar.
Pela lakou i puunaueia'i ma ka puu ana, o kekahi poe me kekahi poe; no ka mea, o na luna no kahi hoano, a me na luna [o ka hale] o ke Akua, no na keiki lakou a Eleazara, a no na keiki a Itamara.
6 Shemahiya ɗan Netanel, wani Balawe ne marubuci, ya rubuta sunayensu a gaban sarki da kuma a gaban manyan ma’aikata. Zadok firist, Ahimelek ɗan Abiyatar da kuma kawunan iyalan firistoci da na Lawiyawa, iyali guda daga Eleyazar, guda kuma daga Itamar.
A o Semaia ke keiki a Netaneela, ke kakauolelo no na Levi, kakau iho la oia ia lakou imua o ke alii nui a me na alii, a me Zadoka ke kahuna, a me Ahimeleka ke keiki a Abiatara, a me na luna o na ohana kahuna a o na Levi: hookahi ohana kupuna i kakauia no Eleazara, a hookahi hoi no Itamara.
7 Ƙuri’a ta farko ta faɗa a kan Yehoyarib, na biyu a kan Yedahiya,
A puka mai la ka puu mua ia Iehoiariba, o ka lua ia Iedaia,
8 na uku a kan Harim, na huɗu a kan Seyorim,
O ke kolu ia Harima, o ka ha ia Seorima,
9 na biyar a kan Malkiya, na shida a kan Miyamin,
O ka lima ia Malekiia, o ke ono ia Miiamina,
10 na bakwai a kan Hakkoz, na takwas a kan Abiya,
O ka hiku ia Hakoza, o ka walu ia Abiia,
11 na tara a kan Yeshuwa, na goma a kan Shekaniya,
O ka iwa ia Iesua, o ka umi ia Sekania,
12 na goma sha ɗaya a kan Eliyashib, na goma sha biyu a kan Yakim,
O ka umikumamakahi ia Elisiba, o ka umikumamalua ia Iakima;
13 na goma sha uku a kan Huffa, na goma sha huɗu a kan Yeshebeyab,
O ka umikumamakolu ia Hupa, o ka umikumamaha ia Iesebeaba;
14 na goma sha biyar a kan Bilga, na goma sha shida a kan Immer,
O ka umikumamalima ia Bilega, o ka umikumamaono ia Imera,
15 na goma sha shida a kan Hezir, na goma sha takwas a kan Haffizzez,
O ka umikumamahiku ia Hezira, o ka umikumamawalu ia Apese,
16 na goma sha tara a kan Fetahahiya, na ashirin a kan Ezekiyel,
O ka umikumamaiwa ia Petahia, o ka iwakalua ia Iehezekela,
17 na ashirin da ɗaya wa Yakin, na ashirin da biyu a kan Gamul,
O ka iwakaluakumamakahi ia Iakina, o ka iwakaluakumamalua ia Gamula,
18 na ashirin da uku wa Delahiya da kuma na ashirin da huɗu a kan Ma’aziya.
O ka iwakaluakumamakolu ia Delaia, o ka iwakaluakumamaha ia Maazia.
19 Ga tsarin aikinsu na hidima sa’ad da suka shiga haikalin Ubangiji, bisa ga ƙa’idar da kakansu Haruna ya kafa, yadda Ubangiji, Allah na Isra’ila ya umarce shi.
Oia ka hoonoho papa ana ia lakou no ka lakou hana e hele mai ai iloko o ka hale o Iehova, e like me ka lakou i hana'i mamuli o Aarona o ko lakou makuakane, me ka Iehova ke Akua o Iseraela i kauoha mai ai ia ia.
20 Game da sauran zuriyar Lawi kuwa, Daga’ya’yan Amram maza. Shubayel; daga’ya’yan Shubayel maza. Yedehiya.
No na keikikane a Levi i koe: no na keikikane a Amerama; o Subaela: no na keikikane a Subaela; o Iehedeia.
21 Game da Rehabiya kuwa, daga’ya’yansa maza. Isshiya shi ne na fari.
No Rehebia: no na keikikane a Rehebia, o Isehia ka mua.
22 Daga mutanen Izhar, Shelomot; daga’ya’yan Shelomot maza, Yahat.
No ka Izehara; o Selomota: no na keiki a Selomota; o Iahata.
23 ’Ya’yan Hebron maza su ne, Yeriya na fari, Amariya na biyu, Yahaziyel na uku da Yekameyam na huɗu.
O na keikikane a Heberona; o Ieria ka mua, o Amaria ka lua, o lahaziela ke kolu a o Iekameama ka ha.
24 Ɗan Uzziyel shi ne, Mika; daga’ya’yan Mika maza, Shamir.
No na keikikane a Uziela: o Mika: no na keikikane a Mika; o Samira.
25 Ɗan’uwan Mika shi ne, Isshiya; daga’ya’yan Isshiya maza, Zakariya.
O Isehia ke kaikaina o Mika: no na keikikane a Isehia; o Zekaria.
26 ’Ya’yan Merari su ne, Mali da Mushi. Ɗan Ya’aziya shi ne, Beno.
O na keikikane a Merari; o Maheli a o Musi: no na keikikane a Iaazia; o Beno.
27 ’Ya’yan Merari su ne, daga Ya’aziya, Beno, Shoham, Zakkur da Ibri.
O na keikikane a Merari ma o Iaazia la; o Beno, o Sohama, o Zakura, a o Iberi.
28 Daga Mali, Eleyazar, wanda ba shi da’ya’ya maza.
Na Maheli o Eleazara, aohe ana keikikane.
29 Daga Kish, ɗan Kish shi ne, Yerameyel.
No Kisa: o Ierahemeela ke keikikane a Kisa:
30 Kuma’ya’yan Mushi maza su ne, Mali, Eder da Yerimot. Waɗannan su ne Lawiyawa bisa ga iyalansu.
O na keikikane hoi a Musi; o Maheli, o Edera, a o Ierimota. O lakou na keikikane a na Levi mamuli o ka ohana o ko lakou mau makuakane.
31 Suka kuma jifa ƙuri’a, kamar dai yadda’yan’uwansu zuriyar Haruna suka yi, a gaban Sarki Dawuda da gaban Zadok, Ahimelek, da kuma a gaban kawunan iyalan firistoci da na Lawiyawa. Aka yi da iyalan wa daidai da iyalan ƙane.
Puu iho la no hoi lakou e ku pono aku ana i ko lakou poe hoahanau na mamo a Aarona, imua hoi o ke alii o Davida, a o Zadoka, a o Ahimeleka, a me na makua'lii o na kahuna a me ka Levi, oia hoi, na luna makuakane e ku pono ana i ko lakou poe kaikaina.

< 1 Tarihi 24 >