< 1 Tarihi 24 >

1 Waɗannan su ne sassan’ya’yan Haruna maza.’Ya’yan Haruna maza su ne Nadab, Abihu, Eleyazar da Itamar.
Aaron koca rhoek kah a boelnah rhoek la, Aaron koca ah Nadab, Abihu, Eleazar neh Ithamar.
2 Amma Nadab da Abihu sun mutu kafin mahaifinsu, ba su kuma haifi’ya’ya maza ba; saboda haka Eleyazar da Itamar suka yi hidimar firistoci.
Tedae Nadab neh Abihu tah a napa rhoek hmai ah duek rhoi. Amih rhoi te ca tongpa a om pawt dongah Eleazar neh Ithamar te khosoih rhoi.
3 Tare da taimakon Zadok zuriyar Eleyazar da Ahimelek wani zuriyar Itamar. Dawuda ya karkasa su zuwa ɓangarori don aikinsu bisa ga hidima.
Amih khaw David loh ana tael coeng tih Eleazar koca lamkah Zadok neh Ithamar koca lamkah Ahimelek tah amih kah thothuengnah dongah amih aka cawhkung la a khueh.
4 Akwai ɗumbun shugabanni a cikin zuriyar Eleyazar fiye da zuriyar Itamar, aka kuma karkasa su haka, kawuna goma sha shida daga zuriyar Eleyazar da kuma kawuna iyalai takwas daga zuriyar Itamar.
Eleazar koca kah hlang rhoek he Ithamar koca lakah khaw boeilu la muep thoeng. Amih Eleazar koca lamloh a napa imkhui kah boeilu la aka phaeng uh he hlai rhuk lo. Ithamar koca lamkah khaw a napa rhoek imkhui kah te parhet louh.
5 Aka karkasa su babu sonkai ta wurin jifa ƙuri’a, gama akwai manyan ma’aikatan wuri mai tsarki da manyan ma’aikatan Allah a cikin zuriyar Eleyazar da Itamar.
Te tlam he hmulung neh amih te a tael uh. Te dongah Eleazar koca lamkah kah neh Ithamar koca lamkah he hmuencim mangpa neh Pathen mangpa la om uh.
6 Shemahiya ɗan Netanel, wani Balawe ne marubuci, ya rubuta sunayensu a gaban sarki da kuma a gaban manyan ma’aikata. Zadok firist, Ahimelek ɗan Abiyatar da kuma kawunan iyalan firistoci da na Lawiyawa, iyali guda daga Eleyazar, guda kuma daga Itamar.
Amih te Levi lamkah cadaek Nethanel capa Shemaiah loh manghai neh mangpa rhoek, khosoih Zadok neh Abiathar capa Ahimelek, khosoih napa boeilu neh Levi kah mikhmuh ah a daek pah. A napa rhoek imkhui kah te Eleazar lamkah pakhat a loh tih Ithamar lamkah a loh.
7 Ƙuri’a ta farko ta faɗa a kan Yehoyarib, na biyu a kan Yedahiya,
hmulung te lamhma ah Jehoiarib taengla, a pabae ah Jedaiah taengla pawk.
8 na uku a kan Harim, na huɗu a kan Seyorim,
A pathum ah Harim taengla, a pali te Seorim taengla.
9 na biyar a kan Malkiya, na shida a kan Miyamin,
A panga te Malkhiah taengla, a parhuk Mijamin taengla,
10 na bakwai a kan Hakkoz, na takwas a kan Abiya,
A parhih te Koz taengla, a parhet te Abijah taengla.
11 na tara a kan Yeshuwa, na goma a kan Shekaniya,
A pako te Jeshua taengla, a hlai te Shekaniah taengla.
12 na goma sha ɗaya a kan Eliyashib, na goma sha biyu a kan Yakim,
Hlai at te Eliashib taengla, hlai nit te Jakim taengla.
13 na goma sha uku a kan Huffa, na goma sha huɗu a kan Yeshebeyab,
Hlai thum te Huppah taengla, a hlai li te Jeshebeab taengla.
14 na goma sha biyar a kan Bilga, na goma sha shida a kan Immer,
A hlai nga te Bilgah taengla, a hlai rhuk te Immer taengla.
15 na goma sha shida a kan Hezir, na goma sha takwas a kan Haffizzez,
Hlai rhih te Hezir taengla, hlai rhet te Happozzez taengla.
16 na goma sha tara a kan Fetahahiya, na ashirin a kan Ezekiyel,
Hlai ko te Pethahiah taengla, pakul te Ezekiel taengla.
17 na ashirin da ɗaya wa Yakin, na ashirin da biyu a kan Gamul,
Pakul pakhat te Jakhin taengla, pakul panit te Gamul taengla.
18 na ashirin da uku wa Delahiya da kuma na ashirin da huɗu a kan Ma’aziya.
Pakul pathum te Delaiah taengla, pakul pali te Maaziah taengla.
19 Ga tsarin aikinsu na hidima sa’ad da suka shiga haikalin Ubangiji, bisa ga ƙa’idar da kakansu Haruna ya kafa, yadda Ubangiji, Allah na Isra’ila ya umarce shi.
Te rhoek long te Israel Pathen BOEIPA loh amih napa Aaron kut dongah a uen a khosing vanbangla BOEIPA im la a kun vaengah amamih kah thothuengnah dongah amih aka cawhkung la om.
20 Game da sauran zuriyar Lawi kuwa, Daga’ya’yan Amram maza. Shubayel; daga’ya’yan Shubayel maza. Yedehiya.
Levi koca kah a coih te Amram koca lamloh Shubael, Shubael koca lamloh Jedeiah.
21 Game da Rehabiya kuwa, daga’ya’yansa maza. Isshiya shi ne na fari.
Rehabiah ham te Rehabiah koca lamloh a cacuek Isshiah.
22 Daga mutanen Izhar, Shelomot; daga’ya’yan Shelomot maza, Yahat.
Izhari lamloh Shelmoth, Shelmoth koca lamloh Jahath.
23 ’Ya’yan Hebron maza su ne, Yeriya na fari, Amariya na biyu, Yahaziyel na uku da Yekameyam na huɗu.
Jeriah koca ah, Amariah te a pabae, Jahaziel te a pathum, Jekameam te a pali.
24 Ɗan Uzziyel shi ne, Mika; daga’ya’yan Mika maza, Shamir.
Uzziel koca Maikah, Maikah koca lamloh Shamir.
25 Ɗan’uwan Mika shi ne, Isshiya; daga’ya’yan Isshiya maza, Zakariya.
Maikah mana Isshiah, Isshiah koca lamloh Zekhariah.
26 ’Ya’yan Merari su ne, Mali da Mushi. Ɗan Ya’aziya shi ne, Beno.
Merari koca ah Mahli neh a capa Jaaziah koca Mushi.
27 ’Ya’yan Merari su ne, daga Ya’aziya, Beno, Shoham, Zakkur da Ibri.
Merari koca ah a capa Jaaziah lamkah neh Shoham, Zakkuur neh Ibri.
28 Daga Mali, Eleyazar, wanda ba shi da’ya’ya maza.
Mahli lamkah he Eleazar dae anih te ca tongpa om pawh.
29 Daga Kish, ɗan Kish shi ne, Yerameyel.
Kish lamkah khaw Kish koca he Jerahmeel.
30 Kuma’ya’yan Mushi maza su ne, Mali, Eder da Yerimot. Waɗannan su ne Lawiyawa bisa ga iyalansu.
Mushi koca rhoek la Mahli, Eder, Jerimoth. He rhoek tah Levi koca rhoek kah a napa rhoek imkhui cako ni.
31 Suka kuma jifa ƙuri’a, kamar dai yadda’yan’uwansu zuriyar Haruna suka yi, a gaban Sarki Dawuda da gaban Zadok, Ahimelek, da kuma a gaban kawunan iyalan firistoci da na Lawiyawa. Aka yi da iyalan wa daidai da iyalan ƙane.
Amih khaw a manuca rhoek bangla manghai David, Zadok, Ahimelek neh khosoih napa boeilu rhoek, a napa Levi boeilu rhoek, voeivang kah a manuca tanoe rhoek mikhmuh ah Aaron koca bangla hmulung neh a naan uh.

< 1 Tarihi 24 >