< 1 Tarihi 24 >
1 Waɗannan su ne sassan’ya’yan Haruna maza.’Ya’yan Haruna maza su ne Nadab, Abihu, Eleyazar da Itamar.
Elane egaga fi da agoane galu. Elane egefelali da Na: ida: be, Abaihiu, Elia: isa amola Idama.
2 Amma Nadab da Abihu sun mutu kafin mahaifinsu, ba su kuma haifi’ya’ya maza ba; saboda haka Eleyazar da Itamar suka yi hidimar firistoci.
Na: ida: be amola Abaihiu da elea ada mae bogole, ela hidadea bogoi. Elagaga fi hameba: le, elea eya Elia: isa amola Idama da gobele salasu dunu hamoi.
3 Tare da taimakon Zadok zuriyar Eleyazar da Ahimelek wani zuriyar Itamar. Dawuda ya karkasa su zuwa ɓangarori don aikinsu bisa ga hidima.
hina bagade Da: ibidi da Elane egaga fi ilima ilia hawa: hamosu defele momogili ilegei. Sa: idoge (Elia: isa egaga fi dunu) amola Ahimelege (Idama egaga fi dunu) ela da Da: ibidi fidi.
4 Akwai ɗumbun shugabanni a cikin zuriyar Eleyazar fiye da zuriyar Itamar, aka kuma karkasa su haka, kawuna goma sha shida daga zuriyar Eleyazar da kuma kawuna iyalai takwas daga zuriyar Itamar.
Da: ibidi da Elia: isa egaga fi dunu momogili, gilisisu gilisi agoane hamoi, amola Idama egaga fi dunu momogili, gilisisu godoane agoane hamoi. Bai Elia: isa egaga fi dunumusu ilia idi da Idama egaga fi dunumusu ilia idi baligi.
5 Aka karkasa su babu sonkai ta wurin jifa ƙuri’a, gama akwai manyan ma’aikatan wuri mai tsarki da manyan ma’aikatan Allah a cikin zuriyar Eleyazar da Itamar.
Elia: isa amola Idama elagaga fi dunu mogili da Debolo Diasu ouligisu dunu amola Gode Ea hou ouligisu dunu esalu. Amaiba: le, ilia da ilia hawa: hamosu ilegema: ne, ululuasu.
6 Shemahiya ɗan Netanel, wani Balawe ne marubuci, ya rubuta sunayensu a gaban sarki da kuma a gaban manyan ma’aikata. Zadok firist, Ahimelek ɗan Abiyatar da kuma kawunan iyalan firistoci da na Lawiyawa, iyali guda daga Eleyazar, guda kuma daga Itamar.
Elia: isa amola Idama elagaga fi dunu huluane da afae afae ululuala heheda: fusu. Amalalu, Lifai sia: dedesu dunu Siemaia (Nida: niele egefe) da ilia dio dedene legei. Hina bagade Da: ibidi, ea eagene ouligisu dunu, gobele salasu dunu Sa: idoge, Abaia: da egefe Ahimelege amola gobele salasu sosogo fi amola Lifai fi ilia fada: i, amo huluane da ba: su dunu hamoi.
7 Ƙuri’a ta farko ta faɗa a kan Yehoyarib, na biyu a kan Yedahiya,
Ilia da sosogo fi 24 ilima hawa: hamosu agoane ilegei. Yihoialibi da bisili ilegei. Amalu, Yedaia, Ha: ilime, Sioulimi, Ma: lagaia, Midiamini, Ha: gose, Abaidia, Yesua, Sieganaia, Ilaiasibi, Ya: igimi, Haba, Yisiebia: be, Biliga, Ime, Hise, A:fasisi, Bedahaia, Yihesigele, Ya: igini, Ga: imale, Dila: iya, Ma: iasia.
8 na uku a kan Harim, na huɗu a kan Seyorim,
9 na biyar a kan Malkiya, na shida a kan Miyamin,
10 na bakwai a kan Hakkoz, na takwas a kan Abiya,
11 na tara a kan Yeshuwa, na goma a kan Shekaniya,
12 na goma sha ɗaya a kan Eliyashib, na goma sha biyu a kan Yakim,
13 na goma sha uku a kan Huffa, na goma sha huɗu a kan Yeshebeyab,
14 na goma sha biyar a kan Bilga, na goma sha shida a kan Immer,
15 na goma sha shida a kan Hezir, na goma sha takwas a kan Haffizzez,
16 na goma sha tara a kan Fetahahiya, na ashirin a kan Ezekiyel,
17 na ashirin da ɗaya wa Yakin, na ashirin da biyu a kan Gamul,
18 na ashirin da uku wa Delahiya da kuma na ashirin da huɗu a kan Ma’aziya.
19 Ga tsarin aikinsu na hidima sa’ad da suka shiga haikalin Ubangiji, bisa ga ƙa’idar da kakansu Haruna ya kafa, yadda Ubangiji, Allah na Isra’ila ya umarce shi.
Amo dunu da ilia Debolo ganodini hawa: hamosu ilegei defele dedene legei ba: i. Ilia aowa Elane da Isala: ili Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i nababeba: le, amo hawa: hamoma: ne sia: i.
20 Game da sauran zuriyar Lawi kuwa, Daga’ya’yan Amram maza. Shubayel; daga’ya’yan Shubayel maza. Yedehiya.
Lifai egaga fi ilia sosogo fada: i dunu amo ilia dio da hagudu dedei. Yehedia (Sibiuele egefe. E da A: mala: me egaga fi dunu.) Isihaia (Liha: baia egaga fi dunu) Ya: iha: de (Siloumode egefe. E da Isaha egaga fi dunu) Hibalone egefelali amo da Yilaia (magobo mano), A:malaia, Yaha: isiele amola Yega: mia: me. Sia: ime (Maiga egefe. E da Asaiele egaga fi dunu.) Segalaia (Maiga eya Isihaia amo egefe. E da Asaiele egaga fi dunu.) Malai, Miusiai amola Ya: iasaia (Milalai egaga fi dunu)
21 Game da Rehabiya kuwa, daga’ya’yansa maza. Isshiya shi ne na fari.
22 Daga mutanen Izhar, Shelomot; daga’ya’yan Shelomot maza, Yahat.
23 ’Ya’yan Hebron maza su ne, Yeriya na fari, Amariya na biyu, Yahaziyel na uku da Yekameyam na huɗu.
24 Ɗan Uzziyel shi ne, Mika; daga’ya’yan Mika maza, Shamir.
25 Ɗan’uwan Mika shi ne, Isshiya; daga’ya’yan Isshiya maza, Zakariya.
26 ’Ya’yan Merari su ne, Mali da Mushi. Ɗan Ya’aziya shi ne, Beno.
27 ’Ya’yan Merari su ne, daga Ya’aziya, Beno, Shoham, Zakkur da Ibri.
Ya: iasaia egefelali da Siouha: me, Sa: ge amola Ibilai.
28 Daga Mali, Eleyazar, wanda ba shi da’ya’ya maza.
Malai egefela da Elia: isa amola Gisia. Elia: isa da dunu mano hame galu. Be Gisa egefe afae fawane da Yilamiele.
29 Daga Kish, ɗan Kish shi ne, Yerameyel.
30 Kuma’ya’yan Mushi maza su ne, Mali, Eder da Yerimot. Waɗannan su ne Lawiyawa bisa ga iyalansu.
Muisiai egefelali da Malai, Ide amola Yelimode. Amo huluane da Lifai egaga fifi misi.
31 Suka kuma jifa ƙuri’a, kamar dai yadda’yan’uwansu zuriyar Haruna suka yi, a gaban Sarki Dawuda da gaban Zadok, Ahimelek, da kuma a gaban kawunan iyalan firistoci da na Lawiyawa. Aka yi da iyalan wa daidai da iyalan ƙane.
Sosogo fi afae afae ilia fada: i dunu amola ea eya afae, da ilia fi dunu Elane egaga fi gobele salasu dunu ilia hamoi defele, ilia hawa: hamosu ilegema: ne, ululuasu. Hina bagade Da: ibidi, ea eagene ouligisu dunu, Sa: idoge, Ahimelege amola gobele salasu sosogo fi amola Lifai fi ilia fada: i dunu, amo huluane da amo ilegesu hou ba: su dunu hamoi.