< 1 Tarihi 23 >
1 Sa’ad da Dawuda ya tsufa yana kuma da cikakken shekaru, ya sa ɗansa Solomon sarki bisa Isra’ila.
Nigain-kantetse t’i Davide naho nilifots’andro; vaho nanoe’e mpanjaka’ Israele t’i Selomò ana-dahi’e.
2 Ya kuma tattara dukan shugabannin Isra’ila a wuri ɗaya, haka kuma ya yi da firistoci da Lawiyawa.
Le natonto’e iaby o roandria’ Israeleo naho o mpisoroñeo vaho o nte-Levio.
3 Aka ƙidaya Lawiyawan da suke’yan shekaru talatin da haihuwa ko fiye, suka kai wajen mutum dubu talatin da takwas.
Niaheñe amo añambone’eo ki-ondaty-ondaty, o nte-Levy telopolo taoñe mañamboneo, le ni-telo-ale-tsi-valo-arivo.
4 Dawuda ya ce, “Cikin waɗannan, dubu ashirin da huɗu za su lura da aikin haikalin Ubangiji, dubu shida su zama manyan na ma’aikata da alƙalai.
Ro’ale-tsi-efats’ arivo am’ iereo ty hisary ty fitoloñañe amy anjomba’ Iehovày; le eneñ’ arivo ty ho mpifeleke naho mpizaka;
5 Dubu huɗu su zama matsaran ƙofofi, dubu huɗu kuma su yabi Ubangiji da kayayyakin bushe-bushe da na kaɗe-kaɗe waɗanda na tanada saboda wannan manufa.”
le efats’arivo ty hañamben-dalambey; vaho efats’ arivo ty hisabo am’ Iehovà amo fititihañe niranjieko ho fijejoañeo.
6 Dawuda ya rarraba Lawiyawa ƙungiya-ƙungiya bisa ga’ya’yan Lawi maza. Gershon, Kohat da Merari.
Zinara’ i Davide am-pirimboñañe o ana’ i Levio: i Gersone, i Kehàte vaho i Merarý.
7 Na Gershonawa, Ladan da Shimeyi.
Amo nte-Gersoneo: i Ladane naho i Simeý.
8 ’Ya’yan Ladan maza su ne, Yehiyel na farko, Zetam da Yowel, su uku ne duka.
O ana’ i Ladaneo: Iekiele ty nimpiaolo naho i Zetame vaho Ioele, telo.
9 ’Ya’yan Shimeyi maza su ne, Shelomot, Haziyel da Haran, su uku ne duka. Waɗannan su ne kawunan iyalan Ladan.
O ana’ i Simeio; i Selomite naho i Kaziele vaho i Harane, telo. Iereo ty nimpiaolo añ’ anjomba’ i Ladane rae’e.
10 ’Ya’yan Shimeyi maza kuwa su ne, Yahat, Zina, Yewush da Beriya. Waɗannan su ne’ya’yan Shimeyi maza, su huɗu ne duka.
O ana’ i Simeìo: Iakate, i Zinà naho Iehose vaho i Beria. I efatse rey ro ana’ i Simeý.
11 Yahat shi ne na fari, Ziza kuma na biyu, amma Yewush da Beriya ba su haifi’ya’ya maza da yawa ba; saboda haka aka ƙidaya su kamar iyali ɗaya a wurin rabon aiki.
Talè t’Iakate, faha-roe t’i Zizà; le tsy nimaro anake t’Iehose naho i Berià vaho nivolilieñe ho raike iereo ty aman’ anjomban-droae.
12 ’Ya’yan Kohat maza su ne, Amram, Izhar, Hebron da Uzziyel, su huɗu ne duka.
O ana’ i Kehàteo: I Amrame, Iitshare, i Kebrone vaho i Oziele, efatse.
13 ’Ya’yan Amram maza su ne, Haruna da Musa. Haruna shi ne aka keɓe, shi da zuriyarsa har abada, don su tsarkake kayayyakin mafi tsarki, su miƙa hadayu a gaban Ubangiji, su yi hidima a gabansa su kuma furta albarku a cikin sunansa har abada.
O ana’ i Amrameo: i Aharone naho i Mosè; navike t’i Aharone, nambahañe hiavake do’e, ie naho o ana-dahi’e nainai’e doniao, hañembok’ añatrefa’ Iehovà naho hitoroñe aze vaho hibango i tahina’ey nainai’e.
14 An ƙidaya aka kuma haɗa’ya’yan Musa maza mutumin Allah a sashen kabilar Lawi.
Niaheñe am-pifokoa’ i Levy ao o ana’ i Mosè, ondatin’ Añahareo.
15 ’Ya’yan Musa maza su ne, Gershom da Eliyezer.
O ana’ i Mosèo: i Gersome naho i Eliezere.
16 Zuriyar Gershom su ne, Shebuwel ne ɗan fari.
O ana’ i Gersomeo: i Seboele, talè.
17 Zuriyar Eliyezer su ne, Rehabiya ne ɗan fari. Eliyezer ba shi da waɗansu’ya’ya maza, amma’ya’yan Rehabiya maza sun yi yawa.
Ana’ i Eliezere t’i Rekabià, talè. Tsy nanañ’ anake ila’e t’i Eliezere fe tsiefa ty anadahi’ i Rekabia.
18 ’Ya’yan Izhar maza su ne, Shelomit ne ɗan fari.
O ana’ Iitshareo: i Selomite, talè.
19 ’Ya’yan Hebron maza su ne, Yeriya na fari, Amariya na biyu, Yahaziyel na uku da Yekameyam na huɗu.
O ana’ i Kebroneo: Ierià, tañoloñoloña’e, i Amarià ty faharoe, Iakaziele ty fahatelo vaho Iekameame ty fahefatse.
20 ’Ya’yan Uzziyel maza su ne, Mika na fari da Isshiya na biyu.
O ana’ i Ozieleo: i Mikà, tañoloñoloña’e naho Iesià, faharoe.
21 ’Ya’yan Merari maza su ne, Mali da Mushi.’Ya’yan Mali maza su ne, Eleyazar da Kish.
O ana’ i Merario: i Maklý naho i Mosý. Le o ana’ i Maklìo: I Eleazare naho i Kise.
22 Eleyazar ya mutu ba’ya’yan maza, yana da’ya’ya mata ne kawai.’Yan’uwansu,’ya’yan Kish maza, suka aure su.
Nivilasy tsy aman’ ana-dahy t’i Eleazare, f’ie nanañ’ anak’ ampela, le nengae’ o rahalahi’e ana’ i Kiseo iereo.
23 ’Ya’yan Mushi maza su ne, Mali, Eder da Yeremot, su uku ne duka.
O ana’ i Mosio: i Maklý naho i Edere vaho Ieremote, telo.
24 Waɗannan ne zuriyar Lawi bisa ga iyalansu, kawunan iyalai kamar yadda aka rubuta su a ƙarƙashin sunayensu aka kuma ƙirga kowa, wato, masu aikin da suke’yan shekara ashirin da haihuwa ko fiye waɗanda suka yi hidima a cikin haikalin Ubangiji.
Izay o ana’ i Levio amo anjomban-droae’eo; o talèn-droae’eo, ie vinolily an’ iake ty amo tahina’eo, ty amo añambone’eo; o nifanehak’ am-pitoloñañe añ’ anjomba’ Iehovà ao boak’an-tao’e faha-roapolo mañamboneo.
25 Gama Dawuda ya ce, “Tun da Ubangiji, Allah na Isra’ila, ya ba da hutu ga mutanensa, ya kuma zo ya zauna a Urushalima har abada,
Ami’ty nanoe’ i Davide ty hoe, Fa tinolo’ Iehovà Andrianañahare’ Israele fitofàñe ondati’eo; ie himoneñe e Ierosalaime ao nainai’e.
26 Lawiyawa ba sa ƙara bukata su ɗauki tabanakul ko kuwa waɗansu kayayyakin da ake amfani da su a hidima.”
Le o nte-Levio: tsy ho tarazoe’ iereo ka i kivohoy ndra o fana-pitoloñañeo.
27 Bisa ga umarnin ƙarshe na Dawuda, za a ƙidaya Lawiyawa daga’yan shekara ashirin ko fiye.
Fa ty tsara’ fara’ i D’avide, le ty famoliliañe o nte-Levy roapolo taoñe mañamboneo.
28 Aikin Lawiyawa shi ne su taimaki zuriyar Haruna a hidimar haikalin Ubangiji; su lura da filaye da kuma ɗakunan da suke gefe, su tsarkake dukan kayayyaki masu tsarki, su kuma yi waɗansu ayyuka a gidan Allah.
Amy te nampijadoñeñe am-pità’ o ana’ i Aharoneo ty fitoloñañe añ’anjomba’ Iehovà ao, an-kiririsa’e ao naho amo efets’ efe’eo naho amy fañeferañe o raha masiñe iabioy vaho ty fitoroñañe añ’ anjomban’ Añahare,
29 Su ne za su lura da burodin da aka ajiye a tebur, lallausan gari don hadaya ta gari, waina marar yisti, toyawa da kwaɓawa, da kuma dukan awon yawa da kuma girman abubuwa.
amy mofo miatrekey naho amy mona’e ho enga-mahakamay naho ty mofo-pila’e tsy aman-dalivay, ke t’ie toñaheñe añ’ endraendra he alaro menake naho ze hene fañaranañe naho fanjeheañe;
30 Su ne kuma za su tsaya kowace safiya su yi godiya, su kuma yabi Ubangiji. Za su kuma yi haka da yamma
naho t’ie hijohañe eo boa-maraiñe, hañandriañe naho handrenge Iehovà, naho hariva ka;
31 da kuma a duk sa’ad da aka miƙa hadayun ƙonawa ga Ubangiji a Asabbatai da bukukkuwan Sabon Wata da kuma a ƙayyadaddun bukukkuwa, za su yi hidima a gaban Ubangiji kullum bisa ga yawan da aka tsara da kuma a hanyar da aka tsara musu.
naho hañenga ze hene soroñe am’ Iehovà, amo Sabatao naho amo pea-bolañeo naho amo andro namantañañeo, ami’ty ia’e nafetse, añatrefa’ Iehovà nainai’ey;
32 A haka kuwa Lawiyawa suka yi ayyukansu don Tentin Sujada, don Wuri Mai Tsarki da kuma a ƙarƙashin’yan’uwansu zuriyar Haruna, saboda hidimar haikalin Ubangiji.
vaho hañambeñe i kivohom-pamantañañey naho hañambeñe i toetse masiñey naho hiaolo o ana-dahi’ i Aharone, roahalahi’eo, ami’ty fitoroñañe añ’ anjomba’ Iehovà ao.