< 1 Tarihi 23 >

1 Sa’ad da Dawuda ya tsufa yana kuma da cikakken shekaru, ya sa ɗansa Solomon sarki bisa Isra’ila.
Da: ibidi da da: idafa hamonoba, e da egefe Soloumane da Isala: ili fi ilia hina bagade hamoi.
2 Ya kuma tattara dukan shugabannin Isra’ila a wuri ɗaya, haka kuma ya yi da firistoci da Lawiyawa.
Hina bagade Da: ibidi da Isala: ili fi ouligisu dunu amola gobele salasu dunu amola Lifai fi dunu huluane gilisi.
3 Aka ƙidaya Lawiyawan da suke’yan shekaru talatin da haihuwa ko fiye, suka kai wajen mutum dubu talatin da takwas.
E da Lifai fi dunumusu amo da ode 30 agoane lalelegele esalu, amola ode 30 baligi, amo idimusa: ilia dio dedei. Ili idi da 38,000 agoane ba: i.
4 Dawuda ya ce, “Cikin waɗannan, dubu ashirin da huɗu za su lura da aikin haikalin Ubangiji, dubu shida su zama manyan na ma’aikata da alƙalai.
Da: ibidi da ilima hawa: hamosu agoane ilelegei. Dunu 24,000 agoane da Debolo Diasu ouligima: ne ilelegei. Dunu 6,000 agoane da dawa: musa: dedene legesu ouligima: ne amola sia: ga gegesu fofada: su ouligima: ne ilelegei. Dunu 4,000 agoane da sosodo aligisu ouligima: ne ilelegei. Dunu 4,000 agoane da gesami hea: sa dusu liligi amo Da: ibidi ea i, amoga Hina Godema nodoma: ne ilelegei.
5 Dubu huɗu su zama matsaran ƙofofi, dubu huɗu kuma su yabi Ubangiji da kayayyakin bushe-bushe da na kaɗe-kaɗe waɗanda na tanada saboda wannan manufa.”
6 Dawuda ya rarraba Lawiyawa ƙungiya-ƙungiya bisa ga’ya’yan Lawi maza. Gershon, Kohat da Merari.
Da: ibidi da gilisisu udiana hamoma: ne, Lifai fi dunu momogi. Amo gilisisu udiana da Gesione sosogo, Gouha: de sosogo amola Milalai sosogo.
7 Na Gershonawa, Ladan da Shimeyi.
Gesione ea mano aduna da La: ida: ne amola Simiai.
8 ’Ya’yan Ladan maza su ne, Yehiyel na farko, Zetam da Yowel, su uku ne duka.
La: ida: ne ea mano udiana da Yihaiele, Sida: me amola Youele.
9 ’Ya’yan Shimeyi maza su ne, Shelomot, Haziyel da Haran, su uku ne duka. Waɗannan su ne kawunan iyalan Ladan.
Simiai ea mano udiana da Siloumidi, Ha: isiele amola Ha: ila: ne. (Ilia da La: ida: ne egaga fi ilima fada: i dunu esafulu)
10 ’Ya’yan Shimeyi maza kuwa su ne, Yahat, Zina, Yewush da Beriya. Waɗannan su ne’ya’yan Shimeyi maza, su huɗu ne duka.
Simiai ea mano biyaduale da Ya: iha: de (magobo mano), Saina, Yeuse amola Bilaia da (ufi mano). Yeuese amola Bilaia elagaga fi da bagahameba: le, ela gilisili sosogo afae fawane idi.
11 Yahat shi ne na fari, Ziza kuma na biyu, amma Yewush da Beriya ba su haifi’ya’ya maza da yawa ba; saboda haka aka ƙidaya su kamar iyali ɗaya a wurin rabon aiki.
12 ’Ya’yan Kohat maza su ne, Amram, Izhar, Hebron da Uzziyel, su huɗu ne duka.
Gouha: de ea mano biyaduale da A: mala: me, Aisiha, Hibalone amola Asaiele.
13 ’Ya’yan Amram maza su ne, Haruna da Musa. Haruna shi ne aka keɓe, shi da zuriyarsa har abada, don su tsarkake kayayyakin mafi tsarki, su miƙa hadayu a gaban Ubangiji, su yi hidima a gabansa su kuma furta albarku a cikin sunansa har abada.
Ea magobo dunu mano da A: mala: me. A: mala: me, egefela da Elane amola Mousese. (Elane amola egaga fi, ilia hawa: hamosu da agoane ilegei. Ilia da Hina Godema nodone sia: ne gadomusa: hadigi liligi amo ouligimu, Godema nodoma: ne gabusiga: manoma gobele salimu, Ea hawa: hamomu, amola Isala: ili dunuma Hina Gode Ea Dioba: le hahawane dogolegele hou imunu, amo huluane hamoma: ne ilegei dagoi.
14 An ƙidaya aka kuma haɗa’ya’yan Musa maza mutumin Allah a sashen kabilar Lawi.
Be Gode Ea hawa: hamosu dunu Mousesegefela, da Lifai fi amo ganodini idi.)
15 ’Ya’yan Musa maza su ne, Gershom da Eliyezer.
Mousese egefela da Gesiome amola Elia: isa.
16 Zuriyar Gershom su ne, Shebuwel ne ɗan fari.
Gesiome ea magobo mano da Sibiuele.
17 Zuriyar Eliyezer su ne, Rehabiya ne ɗan fari. Eliyezer ba shi da waɗansu’ya’ya maza, amma’ya’yan Rehabiya maza sun yi yawa.
Elia: isa da dunu mano afadafa galu. Ea dio da Liha: baia. Be Liha: baia egaga fi dunu da bagohame galu.
18 ’Ya’yan Izhar maza su ne, Shelomit ne ɗan fari.
Gouha: de magobo bagia dunu mano da Aisiha. Aisiha egefe da Siloumidi. E da ea sosogo fi ilima fada: i galu.
19 ’Ya’yan Hebron maza su ne, Yeriya na fari, Amariya na biyu, Yahaziyel na uku da Yekameyam na huɗu.
Gouha: de egefe Aisiha amo bagia da Hibalone. Hibalone egefelali da Yelaia, A:malaia, Yaha: isiele amola Yega: mia: ne.
20 ’Ya’yan Uzziyel maza su ne, Mika na fari da Isshiya na biyu.
Gouha: de egefe ufi da Asaiele. Asaiele egefela da Maiga amola Yisaia: i.
21 ’Ya’yan Merari maza su ne, Mali da Mushi.’Ya’yan Mali maza su ne, Eleyazar da Kish.
Milalai egefela da Malai amola Miusiai. Malai egefela da Elia: isa amola Gisia.
22 Eleyazar ya mutu ba’ya’yan maza, yana da’ya’ya mata ne kawai.’Yan’uwansu,’ya’yan Kish maza, suka aure su.
Elia: isa da dunu mano hamedene, bogoi. E da uda manomusu galu. Ea uda manoni da ilia elafi (Gisia egefelali) ilima fi.
23 ’Ya’yan Mushi maza su ne, Mali, Eder da Yeremot, su uku ne duka.
Milalai egefe magobo bagia amo Miusiai egefelali da Malai, Ide amola Yelimode.
24 Waɗannan ne zuriyar Lawi bisa ga iyalansu, kawunan iyalai kamar yadda aka rubuta su a ƙarƙashin sunayensu aka kuma ƙirga kowa, wato, masu aikin da suke’yan shekara ashirin da haihuwa ko fiye waɗanda suka yi hidima a cikin haikalin Ubangiji.
Amo dunu huluane da Lifai egaga fifi misi. Ili huluane da ilia dio amola ilia sosogo fi defele, dedene legei ba: i. Lifai egaga fi dunu amo da ode 20 amola baligi, ilia huluane afae afae da Hina Gode Ea Debolo Diasu ganodini hawa: hamonanu.
25 Gama Dawuda ya ce, “Tun da Ubangiji, Allah na Isra’ila, ya ba da hutu ga mutanensa, ya kuma zo ya zauna a Urushalima har abada,
Da: ibidi da amane sia: i, “Isala: ili fi ilia Hina Gode da Ea fi ilima olofosu i dagoi. Amola Hisu da Yelusaleme ganodini eso huluane esalalalumu.
26 Lawiyawa ba sa ƙara bukata su ɗauki tabanakul ko kuwa waɗansu kayayyakin da ake amfani da su a hidima.”
Amaiba: le, Lifai fi dunu ilia da Hina Gode Ea Hadigi Abula Diasu amola liligi Godema nodone sia: ne gadomusa: hamoi, amo gaguli masunu hawa: hamosu da hame gala.”
27 Bisa ga umarnin ƙarshe na Dawuda, za a ƙidaya Lawiyawa daga’yan shekara ashirin ko fiye.
Da: ibidi ea dagomusa: gini hamoma: ne sia: beba: le, Lifai dunu huluane da ilia lalelegei ode 20 amoga doaga: loba, hawa: hamoma: ne dedene legei.
28 Aikin Lawiyawa shi ne su taimaki zuriyar Haruna a hidimar haikalin Ubangiji; su lura da filaye da kuma ɗakunan da suke gefe, su tsarkake dukan kayayyaki masu tsarki, su kuma yi waɗansu ayyuka a gidan Allah.
- Ilia da amo hawa: hamoma: ne ilegei: - (a) Elane egaga fi gobele salasu dunu, ilia Debolo Diasu ganodini Godema nodone sia: ne gadosu, amo fidima: ne ilegei. (b) Debolo gagoi amola sesei huluane, amola hadigi Godema nodone sia: ne gadomusa: liligi huluane amo noga: le ouligima: ne ilegei. (c) Ilia da Godema iasu liligi huluane ouligima: ne ilegei. Amo da agi, falaua, Yisidi hame sali belawagi, amola falaua amola olife susuligi gilisi iasu. (d) Ilia da Debolo gobele salasu liligi huluane dioi defei amola sedade defei, amo ba: ma: ne ilegei. (e) Ilia da hahabe, amola daeya, amola adi esoga Isala: ili dunu da Sa: bade gobele salasu amola Oubi Gaheabologa Lolo Nasu gobele salasu hamoi, Hina Godema nodone sia: ne gadosu hou, mae fisili hamonanoma: ne ilegei dagoi. (f) Ilia da Hina Gode Ea Abula Diasu amola Debolo Diasu noga: le ouligima: ne ilegei. Amola ilia da ilia fi dunu amo Elane egaga fi gobele salasu dunu, amo ilia Debolo ganodini Godema nodone sia: ne gadosu hou fidima: ne, Lifai fi da ilegei dagoi ba: i.
29 Su ne za su lura da burodin da aka ajiye a tebur, lallausan gari don hadaya ta gari, waina marar yisti, toyawa da kwaɓawa, da kuma dukan awon yawa da kuma girman abubuwa.
30 Su ne kuma za su tsaya kowace safiya su yi godiya, su kuma yabi Ubangiji. Za su kuma yi haka da yamma
31 da kuma a duk sa’ad da aka miƙa hadayun ƙonawa ga Ubangiji a Asabbatai da bukukkuwan Sabon Wata da kuma a ƙayyadaddun bukukkuwa, za su yi hidima a gaban Ubangiji kullum bisa ga yawan da aka tsara da kuma a hanyar da aka tsara musu.
32 A haka kuwa Lawiyawa suka yi ayyukansu don Tentin Sujada, don Wuri Mai Tsarki da kuma a ƙarƙashin’yan’uwansu zuriyar Haruna, saboda hidimar haikalin Ubangiji.

< 1 Tarihi 23 >