< 1 Tarihi 22 >

1 Sai Dawuda ya ce, “Gidan Ubangiji Allah zai kasance a nan, haka kuma bagaden hadaya ta ƙonawa don Isra’ila.”
Le hoe t’i Davide, Etoy ty anjom­ba’ Iehovà Andrianañahare naho itoy ty kitrelim-pisoroña’ Israele.
2 Dawuda kuwa ya umarta a tattara baƙin da suke zama a Isra’ila, daga cikinsu ya sa masu farfasa duwatsu don su shirya duwatsun da aka sassaƙa saboda ginin gidan Allah.
Linili’ i Davide te hatontoñe o renetane’ an-tane’ Israeleo; le nampijadoñe’e mpandrafi-bato hihaly vato handranjiañe i anjomban’ Añaharey.
3 Ya tanada ƙarfe mai yawa don ƙusoshi saboda ƙyamaren hanyoyin shiga da kuma saboda mahaɗai, da ƙarin tagulla fiye da ƙirge.
Hinajari’ i Davide ty viñe maro hatao fati-by amo lalambey fimoahañeo naho ho famitrañañe; naho torisike tsifotofoto tsy aman-danja;
4 Ya kuma tanada gumaguman al’ul masu yawa fiye da ƙirge, gama Sidoniyawa da mutanen Taya sun kawo su wa Dawuda da yawa.
vaho boda mendoraveñe tsy aman’ iake, amy te ninday boda mendorave tsiefa amy Davide o nte Tsidoneo naho o nte-Tsoreo.
5 Dawuda ya ce, “Ɗana Solomon matashi ne kuma bai gogu ba, kuma gidan da za a gina wa Ubangiji zai zama mai ƙayatarwa ƙwarai, sananne da kuma mai daraja a idon dukan al’ummai. Saboda haka zan yi shirye-shirye saboda shi.” Sai Dawuda ya yi ɗumbun shirye-shirye kafin mutuwarsa.
Le hoe t’i Davide: Mbe tora’e naho tsy zatse t’i Selomò anako vaho tsy mete tsy ho vata’e fanjaka ty anjomba ho ranjieñe am’ Iehovà, rekets’ engeñe naho asiñe amo hene fifeheañeo; le hihentseñako. Aa le maro ty nihajarie’ i Davide taolo’ ty nihomaha’e.
6 Sa’an nan ya kira ɗansa Solomon ya umarce shi yă gina gida domin Ubangiji, Allah na Isra’ila.
Tinoka’e amy zao t’i Selomò, ana-dahi’e le nafantopanto’e t’ie ty handranjy i anjomba’ Iehovà, Andrianañahare’ Israeley.
7 Dawuda ya ce wa Solomon, “Ɗana, na yi niyya a zuciyata in gina gida saboda Sunan Ubangiji Allahna.
Le hoe t’i Davide amy Selomò, O anako, tan-troko ao ty hamboatse anjomba ho amy tahina’ Iehovà Andrianañaharekoy.
8 Amma wannan maganar Ubangiji ta zo mini, ‘Ka zub da jini mai yawa ka kuma yi yaƙe-yaƙe masu yawa. Ba za ka gina gida domin Sunana ba, domin ka zub da jini da yawa a duniya a idona.
Fe niheo amako ty tsara’ Iehovà nanao ty hoe: Nampidoandoan-dio irehe, losotse o aly bey nanoe’oo; tsy ihe ty hamboatse akiba ami’ty añarako, amy t’ie nampiori-dio tsifotofoto an-tane am-pahatreavako eo.
9 Amma za ka haifi ɗa wanda zai zama mutumin salama da kuma hutu, zan kuma ba shi hutu daga dukan abokan gābansa a kowane gefe. Za a kira shi Solomon, zai kuma kawo wa Isra’ila salama da natsuwa a zamanin mulkinsa.
Oniño te hisamak’ ana-dahy irehe, ondatin-kanintsiñe naho hampitofàko amo rafelahi’e mañohok’ aze iabio naho hatao Selomò ty añara’e vaho ho tolo­rako fierañerañañe naho fañanintsiñe t’Israele amo andro’eo.
10 Shi ne wanda zai gina gida saboda Sunana. Zai zama ɗana, ni kuma zan zama mahaifinsa. Zan kafa kujerar sarautarsa a bisa Isra’ila har abada.’
Ie ty handranjy akiba ho ami’ty añarako, le ho rae’e iraho; vaho haja­doko ambone’ Israele eo nainai’e donia ty fiambesam-pifehea’e.
11 “Yanzu, ɗana, Ubangiji ya kasance tare da kai, bari kuma ka yi nasara ka kuma gina gidan Ubangiji Allahnka, kamar yadda ya ce za ka yi.
Ie amy zao ry anako, hitahy azo t’Iehovà; hampirao­raoa’e, le ranjio ty anjomba’ Iehovà An­drianañahare’o amy nitsarae’e ama’oy.
12 Bari Ubangiji ya ba ka basira da fahimi sa’ad da ya sa ka shugaba a bisa Isra’ila, saboda ka kiyaye dokar Ubangiji Allahnka.
Hatolo’ Iehovà azo ty hihitse naho hilala hifehea’o t’Israele; hahavontitira’o ty Hà’ Iehovà Andrianañahare’o.
13 Ta haka za ka yi nasara in ka mai da hankali ga kiyaye ƙa’idodi da dokokin da Ubangiji ya ba wa Musa saboda Isra’ila. Ka yi ƙarfin hali ka kuma ƙarfafa. Kada ka ji tsoro ko ka fid da zuciya.
Le hihavelon-drehe naho hambena’o o fañè’e naho fepè’ linili’ Iehovà i Mosè am’ Israeleo; mihaozara naho mahasibeha; ko hembañe, ko miroreke.
14 “Na sha wahala da yawa don in yi tanadi talentin dubu ɗari na zinariya, talenti miliyon na azurfa, ɗumbun tagulla da ƙarfe da suka wuce ƙirge da katako da dutse saboda haikalin Ubangiji. Za ka iya ƙara su.
Mahaoniña te ami’ty hatsimboeko ty nihentse­ñeko ho amy anjomba’ Iehovày ty talenta volamena rai-hetse naho ta­lenta volafoty arivon’ arivo vaho viñe naho torisike tsy aman-danja, ami’ ty hatsifotofoto’e. Mbore nihajarieko boda naho vato, le mbe ho tovoña’o.
15 Kana da ma’aikata masu yawa, masu fafarshe duwatsu, masu gini da masu aikin katako, da kuma gwanaye a kowane irin aikin
Toe ama’o ka ty mpandranjy tsi-efa naho mpihaly naho mpamàñe vato naho mpandrafitse vaho ondaty mahimbañe amy ze atao fitoloñañe iaby.
16 zinariya da azurfa, tagulla da ƙarfe, masu sana’a waɗanda suka wuce ƙirge. Yanzu ka fara aiki, Ubangiji kuma ya kasance tare da kai.”
Ty amy volamenay, i volafotiy, i torisikey vaho i vìñey, le tsy aman’ iake, Miongaha naho mifanehafa, fa hitahy azo t’Iehovà.
17 Sai Dawuda ya umarta dukan shugabannin Isra’ila su taimake ɗansa Solomon.
Nililie’ i Davide ka o roandria’ Israele iabio ty hañolotse i Selomò ana’e, ami’ty hoe:
18 Ya ce musu, “Ba Ubangiji Allahnku yana tare da ku ba? Bai kuma ba ku hutu a kowane gefe ba? Gama ya ba da mazaunan ƙasar gare ni, ƙasar kuma ta Ubangiji ce da mutanensa.
Tsy nitahie’ Iehovà Andrianañahare’ areo hao nahareo? Tsy fonga nampitofà’e o añ’ila’ areoo? Fa natolo’e an-tañako ze hene mpimo­ne’ ty tane toy; vaho fa nampiambanèñe añatrefa’ Iehovà o taneo naho aolo’ ondati’eo.
19 Yanzu fa sai ku sa zuciyarku da ranku ga neman Ubangiji Allahnku. Ku fara ginin wuri mai tsarki na Ubangiji Allah, don ku kawo akwatin alkawarin Ubangiji da kayayyaki masu tsarki na Allah a cikin haikalin da za a gina saboda Sunan Ubangiji.”
Aa le ampitsoeho o arofo’ areoo naho o fañova’ areoo t’Iehovà Andrianañahare’ areo; miongaha vaho amboaro i toetse masi’ Iehovà Andrianañaharey, hañandesañe mb’ añ’ anjomba ho ranjieñe amy tahina’ Iehovày mb’eo i vatam-pañina’ Iehovày naho o fanake masin’Añahareo.

< 1 Tarihi 22 >