< 1 Tarihi 2 >

1 Waɗannan su ne’ya’yan Isra’ila maza. Ruben, Simeyon, Lawi, Yahuda, Issakar, Zebulun,
Anak lelaki Yakub ada dua belas orang: Ruben, Simeon, Lewi, Yehuda, Isakhar, Zebulon,
2 Dan, Yusuf, Benyamin, Naftali, Gad da Asher.
Dan, Yusuf, Benyamin, Naftali, Gad, Asyer.
3 ’Ya’yan Yahuda maza su ne, Er, Onan da Shela. Waɗannan mutum uku Bat-shuwa mutuniyar Kan’ana ce ta haifa masa. Er, ɗan farin Yahuda mugu ne a gaban Ubangiji, saboda haka Ubangiji ya kashe shi.
Anak lelaki Yehuda ada lima orang. Dari istrinya yang bernama Batsyua, wanita Kanaan, lahir Er, Onan dan Sela; dari istrinya yang bernama Tamar, yaitu anak menantunya sendiri, lahir Peres dan Zerah. Er anak sulung Yehuda itu sangat jahat, sehingga TUHAN membunuhnya.
4 Tamar, surukar Yahuda, ta haifa masa Ferez da Zera. Yahuda ya haifi’ya’ya maza biyar ne.
5 ’Ya’yan Ferez maza su ne, Hezron da Hamul.
Peres mempunyai dua anak laki-laki, yaitu Hezron dan Hamul.
6 ’Ya’yan Zera maza su ne, Zimri, Etan, Heman, Kalkol da Darda, su biyar ne.
Zerah mempunyai lima anak laki-laki: Zimri, Etan, Heman, Kalkol, dan Dara.
7 ’Ya’yan Karmi maza su ne, Akar wanda ya kawo masifa wa Isra’ila ta wurin yin abin da aka haramta.
Akhan anak Karmi keturunan Zerah, mendatangkan malapetaka atas umat Israel karena mengambil barang rampasan perang yang dikhususkan untuk Allah.
8 Ɗan Etan shi ne, Azariya.
Anak laki-laki Etan ialah Azarya.
9 ’Ya’ya maza da aka haifa wa Hezron su ne, Yerameyel, Ram da Kaleb.
Hezron mempunyai tiga anak laki-laki: Yerahmeel, Ram dan Kaleb.
10 Ram shi ne mahaifin Amminadab, Amminadab kuwa shi ne mahaifin Nashon, shugaban mutanen Yahuda.
Garis silsilah dari Ram sampai kepada Isai adalah sebagai berikut: Ram, Aminadab, Nahason (seorang tokoh suku Yehuda),
11 Nashon shi ne mahaifin Salma, Salma shi ne mahaifin Bowaz,
Salmon, Boas,
12 Bowaz shi ne mahaifin Obed kuma Obed shi ne mahaifin Yesse.
Obed, Isai.
13 Yesse shi ne mahaifin. Eliyab ɗan farinsa, ɗansa na biyu shi ne Abinadab, na ukun Shimeya,
Anak lelaki Isai ada tujuh. Inilah nama-nama mereka menurut urutan umur: Eliab, Abinadab, Simea,
14 na huɗun Netanel, na biyar Raddai,
Netaneel, Radai,
15 na shidan Ozem na bakwai kuma Dawuda.
Ozem, Daud.
16 ’Yan’uwansu mata su ne Zeruhiya da Abigiyel.’Ya’yan Zeruhiya maza guda uku su ne Abishai, Yowab da Asahel.
Isai juga mempunyai dua anak perempuan: Zeruya dan Abigail. Zeruya mempunyai tiga orang anak: Abisai, Yoab dan Asael.
17 Abigiyel ita ce mahaifiyar Amasa, wanda mahaifinsa shi ne Yeter mutumin Ishmayel.
Abigail kawin dengan Yeter keturunan Ismael. Mereka mempunyai seorang anak laki-laki bernama Amasa.
18 Kaleb ɗan Hezron ya haifi yara ta wurin matarsa Azuba (da kuma ta wurin Yeriyot). Waɗannan su ne’ya’yan Azuba maza. Yesher, Shobab da Ardon.
Kaleb anak Hezron kawin dengan Azuba dan mendapat seorang anak perempuan bernama Yeriot. Yeriot ini mempunyai tiga anak laki-laki: Yezer, Sobab, Ardon.
19 Da Azuba ta mutu, Kaleb ya auri Efrat, wadda ta haifa masa Hur.
Setelah Azuba meninggal, Kaleb kawin dengan Efrat dan mendapat seorang anak laki-laki bernama Hur.
20 Hur shi ne mahaifin Uri, Uri kuma shi ne mahaifin Bezalel.
Anak laki-laki Hur bernama Uri dan cucunya bernama Bezaleel.
21 Daga baya, Hezron ya kwana da’yar Makir mahaifin Gileyad (ya aure ta sa’ad da take da shekara sittin), ta haifa masa Segub.
Ketika Hezron berumur 60 tahun ia kawin dengan saudara perempuan Gilead, anak Makhir. Mereka mendapat seorang anak laki-laki bernama Segub,
22 Segub shi ne mahaifin Yayir, wanda ya yi mulkin garuruwa uku a Gileyad.
dan Segub mendapat seorang anak laki-laki bernama Yair, yang mempunyai 23 desa di wilayah Gilead.
23 (Amma Geshur da Aram suka ƙwace Hawwot Yayir da kuma Kenat tare da ƙauyukan kewayenta, garuruwa sittin.) Dukan waɗannan su ne zuriyar Makir mahaifin Gileyad.
Tetapi kerajaan Gesur dan Aram mengalahkan 60 desa di wilayah itu termasuk desa-desa orang Yair, desa Kenat, serta desa-desa kecil di sekitarnya. Semua orang yang tinggal di situ adalah keturunan Makhir ayah Gilead.
24 Bayan Hezron ya mutu a Kaleb Efrata, sai Abiya matar Hezron ta haifa masa Asshur mahaifin Tekowa.
Setelah Hezron meninggal, Kaleb anaknya kawin dengan Efrat janda ayahnya. Anak mereka yang laki-laki bernama Asyur; dialah yang mendirikan kota Tekoa.
25 ’Ya’yan Yerameyel maza, ɗan farin Hezron su ne, Ram shi ne ɗan fari, sai Buna, Oren, Ozem da Ahiya.
Yerahmeel anak sulung Hezron mempunyai lima anak laki-laki: Ram yang tertua, lalu Buna, Oren, Ozem dan Ahia.
26 Yerameyel yana da wata mata, wadda sunanta Atara; ita ce mahaifiyar Onam.
Ram mempunyai tiga anak laki-laki: Maas, Yamin dan Eker. Yerahmeel mempunyai istri lain bernama Atara; mereka mendapat anak laki-laki bernama Onam.
27 ’Ya’yan Ram maza ɗan farin Yerameyel su ne, Ma’az, Yamin da Eker.
28 ’Ya’yan Onam maza su ne, Shammai da Yada.’Ya’yan Shammai maza su ne, Nadab da Abishur.
Anak laki-laki Onam ada dua orang: Samai dan Yada. Samai pun mempunyai dua anak laki-laki, yaitu Nadab dan Abisur.
29 Sunan matar Abishur ita ce Abihayil, wadda ta haifa masa Aban da Molid.
Abisur kawin dengan Abihail dan mereka mendapat dua anak laki-laki; Ahban dan Molid.
30 ’Ya’yan Nadab maza su ne, Seled da Affayim. Seled ya mutu babu yara.
Nadab abang Abisur mempunyai dua anak laki-laki juga yang bernama Seled dan Apaim, tetapi Seled meninggal tanpa mempunyai anak laki-laki.
31 Ɗan Affayim shi ne, Ishi, wanda shi ne mahaifin Sheshan. Sheshan shi ne mahaifin Alai.
Apaim adalah ayah Yisei, Yisei ayah Sesan, dan Sesan ayah Ahlai.
32 ’Ya’yan Yada maza, ɗan’uwan Shammai su ne, Yeter da Yonatan. Yeter ya mutu babu yara.
Yada saudara Samai mempunyai dua anak laki-laki bernama Yeter dan Yonatan. Tetapi Yeter meninggal tanpa mempunyai anak laki-laki.
33 ’Ya’yan Yonatan maza su ne, Felet da Zaza. Waɗannan su ne zuriyar Yerameyel.
Yonatan mempunyai dua anak laki-laki, yaitu Pelet dan Zaza. Mereka semua adalah keturunan Yerahmeel.
34 Sheshan ba shi da’ya’ya maza, sai’ya’ya mata kawai. Yana da bawa mutumin Masar mai suna Yarha.
Sesan tidak mempunyai anak laki-laki, hanya anak perempuan. Hambanya, seorang Mesir bernama Yarha,
35 Sheshan ya ba da’yarsa aure ga bawansa Yarha, ta kuwa haifa masa Attai.
dikawinkannya dengan salah seorang anaknya. Mereka mendapat anak laki-laki yang bernama Atai.
36 Attai shi ne mahaifin Natan, Natan shi ne mahaifin Zabad,
Garis keturunan dari Atai sampai kepada Elisama berturut-turut adalah sebagai berikut: Atai, Natan, Zabad, Eflal, Obed, Yehu, Azarya, Heles, Elasa, Sismai, Salum, Yekamya, Elisama.
37 Zabad shi ne mahaifin Eflal, Eflal shi ne mahaifin Obed,
38 Obed shi ne mahaifin Yehu, Yehu shi ne mahaifin Azariya,
39 Azariya shi ne mahaifin Helez, Helez shi ne mahaifin Eleyasa,
40 Eleyasa shi ne mahaifin Sismai, Sismai shi ne mahaifin Shallum
41 Shallum shi ne mahaifin Yekamiya, Yekamiya kuma shi ne mahaifin Elishama.
42 ’Ya’yan Kaleb maza, ɗan’uwan Yerameyel su ne, Mesha ɗan farinsa, wanda shi ne mahaifin Zif, da ɗansa Maresha, wanda shi ne mahaifin Hebron.
Kaleb saudara Yerahmeel mempunyai seorang anak laki-laki bernama Mesa. Ia anak sulung. Mesa adalah ayah Zif, Zif ayah Maresa, Maresa ayah Hebron.
43 ’Ya’yan Hebron maza su ne, Kora, Taffuwa, Rekem da Shema.
Hebron mempunyai empat anak laki-laki: Korah, Tapuah, Rekem dan Sema.
44 Shema shi ne mahaifin Raham, Raham kuma shi ne mahaifin Yorkeyam. Rekem shi ne mahaifin Shammai.
Sema adalah ayah Raham. Cucu Sema bernama Yorkeam. Rekem abang Sema adalah ayah Samai;
45 Ɗan Shammai shi ne Mawon, Mawon kuma shi ne mahaifin Bet-Zur.
Samai ayah Maon, dan Maon ayah Bet-Zur.
46 Efa ƙwarƙwarar Kaleb ita ce mahaifiyar Haran, Moza da Gazez. Haran shi ne mahaifin Gazez.
Kaleb mempunyai selir bernama Efa. Mereka mendapat tiga anak laki-laki bernama Haran, Moza dan Gazes. Haran juga mempunyai anak yang bernama Gazes.
47 ’Ya’yan Yadai maza su ne, Regem, Yotam, Geshan, Felet, Efa da Sha’af.
(Seorang bernama Yohdai mempunyai enam anak laki-laki: Regem, Yotam, Gesan, Pelet, Efa dan Saaf.)
48 Ma’aka ƙwarƙwarar Kaleb ita ce mahaifiyar Sheber da Tirhana.
Kaleb mempunyai selir lain bernama Maakha. Dengan dia Kaleb mendapat dua anak laki-laki bernama: Seber dan Tirhana;
49 Ta kuma haifi Sha’af mahaifin Madmanna da kuma Shewa, mahaifin Makbena da Gibeya.’Yar Kaleb ita ce Aksa.
kemudian mereka mendapat dua anak laki-laki lagi bernama: Saaf dan Sewa. Saaf adalah pendiri kota Madmana, dan Sewa pendiri kota Makhbena dan Gibea. Kaleb juga mempunyai seorang anak perempuan bernama Akhsa.
50 Waɗannan su ne zuriyar Kaleb.’Ya’yan Hur maza, ɗan farin Efrata su ne, Shobal mahaifin Kiriyat Yeyarim,
Berikut ini adalah keturunan Kaleb juga: Hur adalah anak sulung dari Kaleb dengan istrinya yang bernama Efrat. Syobal anak Hur adalah pendiri kota Kiryat-Yearim.
51 Salma mahaifin Betlehem, da kuma Haref mahaifin Bet-Gader.
Salma anaknya yang kedua adalah pendiri kota Betlehem; dan Haref anaknya yang ketiga pendiri kota Bet-Gader.
52 Zuriyar Shobal mahaifin Kiriyat Yeyarim su ne, Harowe, rabin Manahatiyawa,
Syobal pendiri kota Kiryat-Yearim adalah leluhur orang Haroe, leluhur separuh penduduk Menuhot,
53 kuma gidan Kiriyat Yeyarim su ne, Itrayawa, Futiyawa, Shumatiyawa da Mishratiyawa. Daga waɗannan ne Zoratiyawa da Eshtawoliyawa suka fito.
dan leluhur kaum-kaum yang tinggal di Kiryat-Yearim, yaitu kaum Yetri, Puti, Sumati dan Misrai. (Penduduk kota Zora dan Esytaol adalah orang-orang yang berasal dari kaum-kaum tersebut.)
54 Zuriyar Salma su ne, Betlehem, Netofawa, Atrot Bet Yowab, rabin Manahatiyawa, Zoriyawa,
Salma pendiri kota Betlehem adalah leluhur orang Netofa, orang Atarot-Bet-Yoab, dan orang Zori, yaitu salah satu dari kedua kaum yang tinggal di Manahti.
55 kuma gidan marubuta waɗanda suke zama a Yabez su ne, Tiratiyawa, Shimeyatiyawa da Sukatiyawa. Waɗannan su ne Keniyawa waɗanda suka zo daga Hammat, mahaifin gidan Rekab.
Dari kaum Tirati, Simati dan Sukati yang tinggal di kota Yabes ada orang-orang yang ahli dalam hal menulis dan menyalin surat-surat penting. Mereka adalah orang Keni yang kawin dengan orang Rekhab.

< 1 Tarihi 2 >