< 1 Tarihi 18 >

1 Ana nan sai Dawuda ya ci Filistiyawa ya kuma rinjaye su, ya ƙwace Gat da ƙauyukan kewayenta daga mulkin Filistiyawa.
Amogalu fa: no, hina bagade Da: ibidi da bu Filisidini dunu doagala: le, ili hasali. Amalalu, Filisidini dunu ilia Isala: ili sogega ouligimusa: dawa: i da ne gumi ba: i.
2 Dawuda ya kuma ci Mowabawa, suka zama bayinsa suka kuma biya haraji.
Amalalu, Da: ibidi da Moua: be dunu hasali. Amaiba: le, e da Moua: be fi dunu ilima ouligisu hamoi, amola ilia da ema su (‘da: gisi’) iasu.
3 Ban da haka, Dawuda ya yaƙi Hadadezer sarkin Zoba, har can Hamat, sa’ad da ya je don yă kafa mulkinsa a wajen Kogin Yuferites.
Amalalu, e da Ha: da: disa (E da Silia soge fonobahadi amo Souba amoga hina bagade galu) amo hasali. Ha: da: disa da soge Iufala: idisi Hano gusudili ouligilalu. Be mafua dunu da lelebeba: le, e da amoga ouligisu fisi. E da amo sogega ouligisu hou bu lamusa: ahoanoba, Da: ibidi da e doagala: i.
4 Dawuda ya kame keken yaƙinsa dubu ɗaya, da mahayan kekunan yaƙi dubu bakwai da sojojin kafa guda dubu ashirin. Ya yayyanke dukan agaran dawakansa, amma ya bar dawakai da suka isa jan kekunan yaƙi ɗari.
Da: ibidi da sa: liode 1,000 agoane, dadi gagui dunu hosi da: iya fila heda: i 7,000 agoane amola emoga ahoasu dadi gagui dunu 20,000 agoane gagulaligi. E da hosi idi, amo da sa: liode 100 agoane hiougima: ne defele gala, amo gagulaligi. E da hosi eno huluane mae masa: ne, ilia emo dina: fe dadamunisisi.
5 Da Arameyawan Damaskus suka zo su taimaki Hadadezer sarkin Zoba, sai Dawuda ya bugi dubu ashirin da biyunsu.
Silia fi dunu Dama: sagase moilai bai bagadega esalu da hina bagade Ha: da: disa fuli gala: ma: ne dadi gagui wa: i asunasi. Be Da: ibidi da amo wa: i doagala: le, 22,000 dunu fane lelegei.
6 Ya sa ƙungiyoyin sojoji a masarautar Arameyawan Damaskus. Arameyawan kuwa suka zama bayinsa, suka kuma kawo haraji. Ubangiji ya ba Dawuda nasara a ko’ina da ya tafi.
Amalalu, e da ilia soge ganodini ha wa: i fisu diasu gilisisu gaguli gagai. E da ili ouligibiba: le, ilia da ema su (‘da: gisi’) iasu. Hina Gode da Da: ibidi fidibiba: le, e da habi ahoanoba, hasalasu hou fawane ba: su.
7 Dawuda ya kwashe garkuwoyin zinariyan da shugabannin sojojin Hadadezer suke riƙe, ya kawo su Urushalima.
Da: ibidi da gouliga hamoi da: igene ga: su amo Ha: da: disa ea eagene ouligisu dunu ilia gaguli ahoasu, amo samogene, Yelusaleme moilai bai bagadega gaguli asi.
8 Daga Teba da Kun, garuruwan da suke ƙarƙashin Hadadezer, Dawuda ya kwashe tagulla da yawa sosai, wanda Solomon ya yi amfani don yă yi Tekun tagulla, ginshiƙai da kuma kayayyakin tagulla dabam-dabam.
Amola e da ‘balase’ bagadedafa Dibaha: de amola Gune (amo moilai bai bagade aduna Ha: da: disa ea ouligisu) amoga samogei. (Fa: no, Soloumane da Debolo Diasu ofodo sugi, duni bugi amola Debolo hawa: hamosu liligi, amo balasega hamoi)
9 Sa’ad da Towu sarkin Hamat ya ji cewa Dawuda ya ci mayaƙan Hadadezer sarkin Zoba gaba ɗaya,
Ha: ima: de soge hina bagade ea dio amo Doui, e da Da: ibidi da Ha: da: disa ea dadi gagui wa: i hasali, amo sia: nabi.
10 sai ya aiki ɗansa Hadoram zuwa wurin Sarki Dawuda yă gaishe shi yă kuma yi masa barka da nasara a yaƙi a kan Hadadezer, wanda yake yaƙi da Towu. Hadoram ya kawo kowane irin kayayyakin zinariya da na azurfa da na tagulla.
Amaiba: le, e da egefe Youla: me amo Da: ibidima nodone sia: ma: ne asunasi. Bai Da: ibidi da Ha: da: disa hasali, amola Doui da eso bagohame Ha: da: disama gegenanusu. Youla: me da gouli amola silifa amola balase amoga hamoi liligi Da: ibidima gaguli asili, ema hahawane i.
11 Sarki Dawuda ya miƙa waɗannan kayayyakin ga Ubangiji, kamar yadda ya yi da azurfa da kuma zinariyan da ya kwaso daga dukan waɗannan al’ummai. Edom da Mowab, Ammonawa da Filistiyawa, da kuma Amalek.
Hina bagade Da: ibidi da amo liligi amola eno silifa amola gouli e da fifi asi eno amo hasali (Idome, Moua: be, A:mone, Filisidini amola A: malege) amoga samogei, amo gilisili, Hina Godema nodone sia: ne gadoma: ne ilegei. Amola liligi amo e da Ha: da: disa amoma samogei, mogili agoane ilegei.
12 Abishai ɗan Zeruhiya ya bugi mutanen Edom dubu goma sha takwas a Kwarin Gishiri.
Abisia: i (ea ame da Selouaia) da Deme Fago ganodini amo Idome dunu hasali dagoi. E da Idome dunu 18,000 agoane fane legei.
13 Ya sa ƙungiyoyin sojoji a Edom, dukan mutanen Edom kuwa suka zama bayin Dawuda. Ubangiji ya ba Dawuda nasara a ko’ina da ya tafi.
E da Idome soge ganodini, dadi gagui ha wa: i fisisu diasu gilisisu gaguli gagai, amola e da Idome dunu ouligisu. Hina Gode da Da: ibidi fidibiba: le, e da habidili ahoanoba, hasalasisu hou fawane ba: i.
14 Dawuda ya yi mulki a bisa dukan Isra’ila, yana yin abin da yake daidai da kuma gaskiya saboda dukan mutanensa.
Da: ibidi da Isala: ili soge huluanedafa ouligisu. E da ouligibiba: le, ea fi dunu da moloidafa hou fawane ba: i.
15 Yowab ɗan Zeruhiya shi ne shugaban mayaƙa; Yehoshafat ɗan Ahilud shi ne marubuci;
Abisia: i ola Youa: be, e da dadi gagui wa: i ilia ouligisu galu. Yihosiafa: de (Ahailade egefe) da sia: dedei ouligisu galu.
16 Zadok ɗan Ahitub da Abimelek ɗan Abiyatar su ne firistoci; Shafsha shi ne magatakarda;
Sa: idoge (Ahaidabe egefe) amola Ahimelege (Abaia: da egefe) da gobele salasu dunu esalu. Hina bagade fi sia: dedesu dunu da Sila: ia galu.
17 Benahiya ɗan Yehohiyada shi ne shugaban Keretawa da Feletiyawa;’ya’yan Dawuda maza su ne manyan ma’aikata a gefen sarki.
Bina: ia (Yihoiada egefe) da Da: ibidi ea da: igene sosodo aligisu dunuma ouligisu galu. Amola Da: ibidi ea egefelali da ea hawa: hamosu dunu mimogo hamoi.

< 1 Tarihi 18 >