< 1 Tarihi 16 >
1 Suka fa kawo akwatin alkawarin Allah, suka sa a cikin tentin da Dawuda ya kafa dominsa, suka kuma miƙa hadayun ƙonawa da hadayu na salama a gaban Allah.
Un tie atveda Dieva šķirstu un to nolika tai teltī, ko Dāvids tam bija uzcēlis, un upurēja dedzināmos upurus un pateicības upurus Dieva priekšā.
2 Bayan Dawuda ya gama miƙa hadayu na ƙonawa da hadayu na salama, sai ya albarkaci mutane a cikin sunan Ubangiji.
Un kad Dāvids tos dedzināmos upurus un pateicības upurus bija pabeidzis, tad viņš tos ļaudis svētīja Tā Kunga Vārdā.
3 Sa’an nan ya ba da dunƙulen burodi da wainar dabino da kuma kauɗar zabibi ga kowane mutumin Isra’ila namiji da ta mace.
Un viņš izdalīja ikkatram no Israēla, tā vīram kā sievai, pa klaipam maizes un pa gabalam gaļas un pa mēram vīna.
4 Ya sa Lawiyawa su yi hidima a gaban akwatin alkawarin Ubangiji, su ɗaukaka, su gode, su kuma yabi Ubangiji, Allah na Isra’ila.
Un kādus no Levitiem viņš nolika par kalpotājiem priekš Tā Kunga šķirsta, godāt, teikt un slavēt To Kungu, Israēla Dievu.
5 Asaf shi ne babba, sai Zakariya na biye, sa’an nan Ya’aziyel, Shemiramot, Yehiyel, Mattitiya, Eliyab, Benahiya, Obed-Edom da Yehiyel. Su ne za su kaɗa molaye, da garayu, Asaf kuwa zai buga ganguna,
Asafs bija par virsnieku un otrs pēc viņa Zaharija; Jeīls, Zemiramots, Jeķiēls un Matitija un Elijabs un Benaja un ObedEdoms un Jeīels ar spēlēm, somastabulēm un koklēm, un Asafs skandināja ar pulkstenīšiem.
6 Benahiya da Yahaziyel firistoci za su busa ƙahoni kullum a gaban akwatin alkawarin Allah.
Un Benaja un Jeaziēls, tie priesteri, pūta vienmēr trumetes Dieva derības šķirsta priekšā.
7 A wannan rana, da farko, Dawuda ya sa Asaf da’yan’uwansa su rera wannan zabura ta yabo ga Ubangiji.
Tai dienā Dāvids pirmo reiz deva šo dziesmu, To Kungu slavēt, caur Asafu un viņa brāļiem:
8 Ku yi godiya ga Ubangiji, ku yi shelar sunansa; ku sanar a cikin al’ummai abin da ya yi.
Teiciet To Kungu, piesauciet Viņa vārdu, dariet zināmus starp tautām Viņa darbus.
9 Ku rera gare shi, ku rera yabo gare shi; ku faɗa dukan ayyukan banmamakinsa.
Dziedājiet Viņam, slavējiet To ar dziesmām, pārdomājiet visus Viņa brīnumus.
10 Ku ɗaukaka a cikin sunansa mai tsarki bari zukatan waɗanda suke neman Ubangiji su yi farin ciki.
Slavējiet viņa svēto vārdu, lai sirds priecājās tiem, kas To Kungu meklē.
11 Ku dogara ga Ubangiji da kuma ƙarfinsa; ku nemi fuskarsa kullum.
Vaicājiet pēc Tā Kunga un pēc Viņa stipruma, meklējiet Viņa vaigu bez mitēšanās.
12 Ku tuna ayyukan banmamakin da ya aikata, mu’ujizansa da kuma hukuntai da ya yanke,
Pieminiet Viņa brīnumus, ko Viņš darījis, Viņa brīnuma zīmes un Viņa mutes tiesas.
13 Ya ku zuriyar Isra’ila bayinsa, Ya ku’ya’yan Yaƙub maza, zaɓaɓɓunsa.
Tu, Israēl, Viņa kalpa dzimums, jūs Jēkaba bērni, Dieva izredzētie.
14 Shi ne Ubangiji Allahnmu; hukuntansa suna a cikin dukan duniya.
Viņš ir Tas Kungs, mūsu Dievs, Viņa tiesas iet pār visu zemi.
15 Yakan tuna da alkawarinsa har abada, maganar da ya umarta, har tsararraki dubu,
Pieminiet mūžīgi Viņa derību, to vārdu, ko Viņš iecēlis tūkstošiem dzimumiem,
16 alkawarin da ya yi wa Ibrahim rantsuwar da ya yi ga Ishaku.
Ko Viņš derējis ar Ābrahāmu un ko zvērējis Īzakam.
17 Ya tabbatar da shi ga Yaƙub kamar ƙa’ida, ga Isra’ila kamar madawwamin alkawari.
To Viņš arī Jēkabam iecēlis par likumu un Israēlim par mūžīgu derību,
18 “Gare ka zan ba da ƙasar Kan’ana kamar rabon da za ka gāda.”
Sacīdams: tev Es došu Kanaāna zemi, jūsu mantības daļu; -
19 Sa’ad da suke kima, kima sosai, da kuma baƙi a cikinta,
Kad jūs bijāt mazs pulciņš, ne daudz, un svešinieki iekš tās.
20 suka yi ta yawo daga al’umma zuwa al’umma, daga wannan mulki zuwa wancan.
Un tie staigāja no vienas tautas pie otras, un no vienas valsts pie citiem ļaudīm.
21 Bai bar wani ya zalunce su ba; saboda su ya tsawata wa sarakuna.
Viņš nekam neļāva tos spaidīt, Viņš arī ķēniņus pārmācīja viņu dēļ.
22 “Kada ku taɓa shafaffuna; kada ku yi wa annabawana lahani.”
Neaizskariet Manus svaidītos, un nedariet ļauna Maniem praviešiem.
23 Ku rera ga Ubangiji, ku duniya duka; ku yi shelar cetonsa kowace rana.
Dziedājiet Tam Kungam, visa zeme, sludinājiet ikdienas Viņa pestīšanu.
24 Ku furta ɗaukakarsa a cikin al’ummai, ayyukansa masu al’ajabai a cikin mutane.
Teiciet pagānu starpā Viņa godu, visu tautu starpā Viņa brīnumus.
25 Gama Ubangiji mai girma ne ya kuma cancanci yabo; dole a ji tsoronsa fiye da dukan alloli.
Jo Tas Kungs ir liels un ļoti slavējams un bijājams pār visiem dieviem.
26 Gama dukan allolin al’ummai gumaka ne, amma Ubangiji ya yi sammai.
Jo visi pagānu dievi ir elki, bet Tas Kungs debesis radījis.
27 Daraja da ɗaukaka suna a gabansa; ƙarfi da farin ciki suna a wurin zamansa.
Augstība un gods ir Viņa priekšā, spēks un līksmība ir Viņa vietā.
28 Ku yabi Ubangiji, ku iyalan al’ummai, ku yabi ɗaukaka da ƙarfin Ubangiji,
Dodiet Tam Kungam, jūs ļaužu tautas, dodiet Tam Kungam godu un spēku,
29 ku ba wa Ubangiji ɗaukakar da ta dace da sunansa. Ku kawo hadaya ku kuma zo gabansa; ku yi wa Ubangiji sujada cikin darajar tsarkinsa.
Dodiet Tam Kungam Viņa vārda godu, atnesiet dāvanas un nāciet priekš Viņa vaiga, pielūdziet To Kungu svētā glītumā.
30 Ku yi rawar jiki a gabansa, ya ku duniya duka! Duniya ta kahu sosai; ba za tă jijjigu ba.
Bīstaties priekš Viņa, visa pasaule; tiešām zeme stāv un nekustās.
31 Bari sammai su yi farin ciki, bari duniya tă yi murna; bari su ce a cikin al’ummai, “Ubangiji yana mulki!”
Lai debess priecājās un lai zeme līksmojās, un lai saka tautu starpā: Tas Kungs ir ķēniņš.
32 Bari teku da kome da yake cikinsa su yi ruri; bari gonaki da kome a cikinsu su yi farin ciki!
Lai jūra kauc un viss, kas iekš tās ir, lai lauki līksmojās ar visu, kas tur virsū.
33 Sa’an nan itatuwan jeji za su rera, za su rera don farin ciki a gaban Ubangiji, gama ya zo don yă hukunta duniya.
Lai gavilē meža koki Tā Kunga priekšā, jo Tas nāk, zemi tiesāt.
34 Ku yi godiya ga Ubangiji, gama shi nagari ne; ƙaunarsa madawwamiya ce.
Teiciet To Kungu, jo Viņš ir labs, un Viņa žēlastība paliek mūžīgi.
35 Ku yi kuka, ku ce, “Cece mu, ya Allah Mai Cetonmu; tara mu ka kuma cece mu daga al’ummai, don mu yi godiya ga sunanka mai tsarki, don mu ɗaukaka a cikin yabonka.”
Un sakāt: atpestī mūs, Dievs, mūsu Pestītājs, un sapulcini mūs un izglāb mūs no pagāniem, ka teicam Tavu svēto vārdu un Tevi augsti slavējam.
36 Yabi Ubangiji, Allah na Isra’ila, daga madawwami zuwa madawwami. Sai dukan mutane suka ce, “Amin.” Suka kuma “Yabi Ubangiji.”
Slavēts lai ir Tas Kungs, Israēla Dievs, mūžīgi mūžam, un visi ļaudis lai saka: Āmen, un lai slavē To Kungu. -
37 Dawuda ya bar Asaf da’yan’uwansa a gaban akwatin alkawarin Ubangiji don su yi hidima a can kullum, bisa ga tsari na kowace rana.
Tā viņš tur Tā Kunga derības šķirsta priekšā lika palikt Asafam un viņa brāļiem, vienmēr kalpot tā šķirsta priekšā, ikdienas savā kārtā,
38 Ya kuma bar Obed-Edom da’yan’uwansa sittin da takwas don su yi hidima tare. Obed-Edom ɗan Yedutun da Hosa kuma, su ne matsaran ƙofofi.
Un ObedEdomam ar saviem brāļiem, - to bija sešdesmit un astoņi, ObedEdomam, Jedituna dēlam, un Osam par vārtu sargiem,
39 Dawuda ya bar Zadok firist da’yan’uwansa firistoci a gaban tabanakul na Ubangiji a tudun da yake a Gibeyon
Un priesterim Cadokam un viņa brāļiem, tiem priesteriem, priekš Tā Kunga dzīvokļa uz tā kalna Gibeonā,
40 don su miƙa hadayun ƙonawa ga Ubangiji a kan bagaden hadaya ta ƙonawa kullum, da safe da kuma yamma, bisa ga kome da yake a rubutacce a cikin Dokar Ubangiji, da ya ba wa Isra’ila.
Tam Kungam upurēt dedzināmos upurus uz dedzināmo upuru altāra vienmēr, rītos un vakaros, tā kā rakstīts Tā Kunga bauslībā, ko viņš Israēlim bija pavēlējis.
41 Tare da su akwai Heman da Yedutun da sauran waɗannan zaɓaɓɓun da aka rubuta sunansu don yin godiya ga Ubangiji, “gama ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
Un ar viņiem bija Hemans un Jedituns un tie citi izredzētie, kas ar vārdiem bija noteikti, To Kungu slavēt, ka Viņa žēlastība paliek mūžīgi.
42 Heman da Yedutun su ne da hakkin busa ƙahoni da kaɗa kuge da sauran kayan bushe-bushe da na kaɗe-kaɗe, waɗanda ake amfani da su lokacin da ake rera waƙoƙi masu tsarki.’Ya’yan Yedutun maza, su aka ba wa aikin tsaron ƙofa.
Un ar šiem Hemans un Jedituns, skandināt ar trumetēm un pulkstenīšiem un ar svētu dziesmu spēlēm, bet Jedituna bērni bija par vārtu sargiem.
43 Sa’an nan dukan mutanen suka tashi, kowa ya koma gidansa, Dawuda ya koma gida yă sa wa iyalinsa albarka.
Tā visi ļaudis nogāja ikkatrs savā namā, un Dāvids atgriezās, savu namu sveicināt.