< 1 Tarihi 15 >

1 Bayan Dawuda ya yi gine-gine wa kansa a Birnin Dawuda, sai ya shirya wuri domin akwatin alkawarin Allah, ya kuma kafa tenti dominsa.
E hizo David casas para sí mismo en la ciudad de David; y preparó un lugar para el cofre del pacto de Dios, y puso una tienda para ello.
2 Sa’an nan Dawuda ya ce, “Babu wani sai ko Lawiyawa kaɗai za su ɗauka akwatin alkawarin Allah, gama Ubangiji ya zaɓe su su ɗauka akwatin alkawarin Ubangiji su kuma yi hidima a gabansa har abada.”
Entonces David dijo: El cofre del pacto de Dios no puede ser movida por nadie más que los levitas, porque han sido escogidos por Dios para tomar el cofre del pacto de Dios y hacer su trabajo para siempre.
3 Dawuda ya tattara dukan Isra’ila a Urushalima don su haura da akwatin alkawarin Ubangiji zuwa wurin da aka shirya dominsa.
E hizo David que se juntara todo Israel en Jerusalén para llevar el cofre del pacto del Señor a su lugar, que él había preparado para ello.
4 Ya tattara zuriyar Haruna a wuri ɗaya da kuma Lawiyawa.
Y juntó David a los hijos de Aarón y a los levitas;
5 Daga zuriyar Kohat, Uriyel shugaba da dangi 120;
De los hijos de Coat: Uriel él jefe, y sus hermanos, ciento veinte;
6 daga zuriyar Merari Asahiya shugaba da dangi 220;
De los hijos de Merari: Asaías el jefe, y sus hermanos, doscientos veinte;
7 daga zuriyar Gershom, Yowel shugaba da dangi 130;
De los hijos de Gersón: Joel él jefe, y sus hermanos, ciento treinta;
8 daga zuriyar Elizafan, Shemahiya shugaba da dangi 200;
De los hijos de Elizafan: Semaías el jefe, y sus hermanos, doscientos;
9 daga zuriyar Hebron, Eliyel shugaba da dangi 80;
De los hijos de Hebrón: Eliel el jefe, y sus hermanos, ochenta;
10 daga zuriyar Uzziyel, Amminadab shugaba da dangi 112.
De los hijos de Uziel: Aminadab el jefe, y sus hermanos, ciento doce.
11 Sa’an nan Dawuda ya kira Zadok da Abiyatar, firistoci, tare da Uriyel, Asahiya, Yowel, Shemahiya, Eliyel da Amminadab, Lawiyawa.
Y envió David a buscar a Sadoc y a Abiatar los sacerdotes, y a los levitas, Uriel, Asaías y Joel, a Eliel y a Aminadab.
12 Ya ce musu, “Ku ne kawunan iyalan Lawiyawa; ku da’yan’uwanku Lawiyawa, sai ku tsarkake kanku ku hauro da akwatin alkawarin Ubangiji, Allah na Isra’ila, zuwa wurin da na shirya dominsa.
Y les dijo: Ustedes son los jefes de las familias de los levitas: purifíquense ritualmente junto con sus parientes, para que puedan llevar el cofre del Señor, el Dios de Israel, al lugar que le he preparado para ello.
13 Domin ku, Lawiyawa ba ku haura da shi da farko ba ne ya sa Ubangiji Allahnmu ya husata a kanmu. Ba mu tambaye shi game da yadda za mu yi shi a hanyar da aka ƙayyade ba.”
Porque como al principio, no lo hicieron el Señor nuestro Dios nos castigó, porque no recibimos instrucciones de él de la manera correcta.
14 Saboda haka firistoci da Lawiyawa suka tsarkake kansu don su hauro da akwatin alkawarin Ubangiji, Allah na Isra’ila.
Entonces los sacerdotes y los levitas se santificaron para tomar el cofre del pacto del Señor, el Dios de Israel.
15 Sai Lawiyawa suka ɗauki akwatin alkawarin Allah da sanduna a kafaɗunsu, kamar yadda Musa ya umarta bisa ga maganar Ubangiji.
Y los hijos de los levitas tomaron el cofre del pacto de Dios, levantándolo por sus varas, como el Señor le había dicho a Moisés.
16 Dawuda ya faɗa wa shugabannin Lawiyawa su sa’yan’uwansu su zama mawaƙa don su rera waƙoƙi masu farin ciki, da kayayyakin bushe-bushe, da kaɗe-kaɗe, molaye, garayu da ganguna.
Y David le ordenó al jefe de los levitas que pusiera en posición a sus hermanos, los cantores, con instrumentos de música, instrumentos con cuerdas y metales, con voces alegres que hacían sonidos de alegría.
17 Saboda haka Lawiyawa suka zaɓi Heman ɗan Yowel, da Asaf ɗan Berekiya daga cikin’yan’uwansu. Daga iyalin Merari kuma aka zaɓi Etan ɗan Kushahiya.
Y a Heman, hijo de Joel, y de sus hermanos, a Asaf, hijo de Berequías; y de los hijos de Merari sus hermanos, Etan, el hijo de Cusaias, fue puesto en posición por los levitas;
18 Tare da su kuma’yan’uwansa da suke biye bisa ga matsayi. Wato, Zakariya, Ya’aziyel, Shemiramot, Yehiyel, Unni, Eliyab, Ben, Ma’asehiya, Mattitiya, Elifelehu, Miknehiya, Obed-Edom da Yehiyel, matsaran ƙofofi.
Y con ellos sus hermanos de segundo orden, Zacarías, Bani y Jaaziel y Semiramont y Jehiel y Uni, Eliab y Benaia y Maasias, Matatias, Elifelehu y Micnias, y Obed-edom y Jeiel, los porteros de las puertas.
19 Mawaƙan nan Heman, Asaf da Etan, ne za su buga kugen tagulla.
Así que los cantores, Heman, Asaf y Etan, se pusieron en posición, con címbalos de bronce, sonando fuerte;
20 Zakariya, Aziyel, Shemiramot, Yehiyel, Unni, Eliyab, Ma’asehiya da Benahiya, ne za su kaɗa molaye masu murya sama-sama, bisa ga alamot.
Y Zacarías, Aziel, Semiramot, Jehiel, Uni, Eliab, Maasias, Benaia, con arpas colocados en Alamot en notas altas.
21 Mattitiya, Elifelehu, Miknehiya, Obed-Edom, Yehiyel da Azaziya, ne za su ja garayu masu murya ƙasa-ƙasa bisa ga sheminit.
Y Matatías, Elifelehu, Micnias, Obed-edom, Jeiel y Azazia, con arpas con ocho cuerdas, para dar la primera nota de la canción.
22 Kenaniya, shugaban Lawiyawa, shi ne mai bi da waƙoƙi. Wannan hakkinsa ne, gama shi gwani ne a wannan fanni.
Y Quenanías, jefe de los levitas, dio instrucciones sobre el transporte; era maestro de la música, porque era un experto.
23 Berekiya da Elkana, ne za su zama masu lura da ƙofofi domin akwatin alkawarin.
Y Berequías y Elcana guardaban las puertas del cofre del pacto.
24 Shebaniya, Yoshafat, Netanel, Amasai, Zakariya, Benahiya da Eliyezer firistoci, su ne za su busa ƙahoni a gaban akwatin alkawarin Allah. Obed-Edom da Yehiya su ma za su zama masu lura da ƙofofi domin akwatin alkawarin.
Y a Sebania, Josafat, Natanael, Amasai, Zacarías, Benaias, Eliezer, los sacerdotes, sonaban las trompetas delante del cofre del pacto de Dios; y Obed-edom y Jehias eran guardianes de las puertas del cofre del pacto.
25 Sai Dawuda da dattawan Isra’ila da shugabannin ƙungiyoyi dubu suka haura don su kawo akwatin alkawarin Ubangiji daga gidan Obed-Edom, da farin ciki.
Así que David, y los hombres responsables de Israel, y los capitanes de miles, se fueron con alegría para sacar el cofre del pacto del Señor de la casa de Obed-edom.
26 Domin Allah ya taimaki Lawiyawan da suke ɗaukar akwatin alkawarin Ubangiji, aka miƙa hadayar bijimai bakwai da raguna bakwai.
Y cuando Dios ayudó a los levitas que levantaban el cofre del pacto del Señor, hicieron una ofrenda de siete bueyes y siete ovejas.
27 To, fa, Dawuda yana saye da kyakkyawar rigar lilin, kamar yadda dukan Lawiyawa waɗanda suke ɗaukar akwatin alkawarin suka sa, da kuma yadda mawaƙa, da Kenaniya, wanda yake bi da waƙar mawaƙan ya sa. Dawuda kuma ya sa efod lilin.
Y David estaba vestido con una túnica de lino precioso, como lo eran todos los levitas que tomaron el cofre del pacto, y los que hicieron la melodía, y Quenanías que dirigía el canto; además David tenía un efod de lino;
28 Sai dukan Isra’ila suka kawo akwatin alkawarin Ubangiji da sowa, da ƙarar ƙahonin raguna da busan ƙahoni, da na ganguna, suna kuma kaɗa molaye da garayu.
Entonces, todo Israel tomó el cofre del pacto del Señor, con fuertes gritos de alegría y con cuernos, címbalos y arpas.
29 Yayinda akwatin alkawarin Ubangiji yake shiga Birnin Dawuda, Mikal’yar Shawulu ta leƙa daga taga. Sa’ad da ta ga Sarki Dawuda yana rawa yana shagali, sai ta rena masa wayo a zuciyarta.
Y cuando el cofre del pacto del Señor entró en la ciudad de David, Mical, la hija de Saúl, mirando por la ventana, vio al rey David bailando y tocando, sintió en su corazón despreció por él.

< 1 Tarihi 15 >