< 1 Tarihi 15 >

1 Bayan Dawuda ya yi gine-gine wa kansa a Birnin Dawuda, sai ya shirya wuri domin akwatin alkawarin Allah, ya kuma kafa tenti dominsa.
Namboatse anjomba ho am-bata’e an-drova’ i Davide ao t’i Davide, le nañajaria’e toetse i vatan’ Añaharey vaho nañoreña’e kivoho.
2 Sa’an nan Dawuda ya ce, “Babu wani sai ko Lawiyawa kaɗai za su ɗauka akwatin alkawarin Allah, gama Ubangiji ya zaɓe su su ɗauka akwatin alkawarin Ubangiji su kuma yi hidima a gabansa har abada.”
Le hoe t’i Davide: Tsy eo ty hinday i vatan’ Añaharey naho tsy o nte-Levio avao; amy t’ie ty jinobo’ Iehovà hitarazo i vatan’ Añaharey naho ty hito­roñe Aze nainai’e.
3 Dawuda ya tattara dukan Isra’ila a Urushalima don su haura da akwatin alkawarin Ubangiji zuwa wurin da aka shirya dominsa.
Natonto’ i Davide e Ierosa­laime ao t’Isra­ele iaby, haneseañe ty vata’ Iehovà mb’ an-toe’e nihajarie’e ho aze.
4 Ya tattara zuriyar Haruna a wuri ɗaya da kuma Lawiyawa.
Le navori’ i Davide o ana’ i Aharoneo naho o nte-Levio;
5 Daga zuriyar Kohat, Uriyel shugaba da dangi 120;
amo ana’ i Kehàteo: i Oriele ty talè naho o rahalahi’eo, zato tsy roapolo;
6 daga zuriyar Merari Asahiya shugaba da dangi 220;
amo ana’ i Merario: i Asaià ty talè naho o rahalahi’eo: roanjato-tsi-roapolo;
7 daga zuriyar Gershom, Yowel shugaba da dangi 130;
amo ana’ i Gersomeo: Ioele ty talè’e naho o rahalahi’eo; zato-tsi-telopolo;
8 daga zuriyar Elizafan, Shemahiya shugaba da dangi 200;
amo ana’ i Eli­tsafaneo; i Semaià ty talè naho o rahalahi’eo, roanjato;
9 daga zuriyar Hebron, Eliyel shugaba da dangi 80;
amo ana’ i Kebroneo; i Eliele ty talè naho valopolo o rahalahi’eo;
10 daga zuriyar Uzziyel, Amminadab shugaba da dangi 112.
amo ana’ i Ozieleo; i Aminadabe ty talè naho zato-tsi-folo-ro’ amby o rahalahi’eo.
11 Sa’an nan Dawuda ya kira Zadok da Abiyatar, firistoci, tare da Uriyel, Asahiya, Yowel, Shemahiya, Eliyel da Amminadab, Lawiyawa.
Kinanji’ i Davide amy zao t’i Tsadoke naho i Abiatare mpisoroñe naho amo nte-Levio, i Oriele naho i Asaià naho Ioele naho i Semaià naho i Eliele vaho i Aminadabe,
12 Ya ce musu, “Ku ne kawunan iyalan Lawiyawa; ku da’yan’uwanku Lawiyawa, sai ku tsarkake kanku ku hauro da akwatin alkawarin Ubangiji, Allah na Isra’ila, zuwa wurin da na shirya dominsa.
le nanoa’e ty hoe: Inahareo ro talèn’ anjomban-droae nte-Levio; mañamasiña vatañe, ie naho o longo’ areoo, hanesea’ areo mb’etoy i vata’ Iehovà Andrianañahare’ Israeley, mb’amy nihajariakoy.
13 Domin ku, Lawiyawa ba ku haura da shi da farko ba ne ya sa Ubangiji Allahnmu ya husata a kanmu. Ba mu tambaye shi game da yadda za mu yi shi a hanyar da aka ƙayyade ba.”
Ie tsy nendesa’ areo am-baloha’ey ty nitosira’ Iehovà Andrianañahare aman-tika, amy te tsy nihalalian-tika i fañè zay.
14 Saboda haka firistoci da Lawiyawa suka tsarkake kansu don su hauro da akwatin alkawarin Ubangiji, Allah na Isra’ila.
Aa le nañefe-batañe o mpisoroñeo naho o nte-Levio, hampionjoñe i vata’ Iehovà Andrianañahare’ Israeley.
15 Sai Lawiyawa suka ɗauki akwatin alkawarin Allah da sanduna a kafaɗunsu, kamar yadda Musa ya umarta bisa ga maganar Ubangiji.
Aa le nitarazoe’ o ana’ i Levio an-tsoroke am-boda’e i vatan’ Añaharey, amy nandilia’ i Mosè ty amy tsara’ Iehovàiy.
16 Dawuda ya faɗa wa shugabannin Lawiyawa su sa’yan’uwansu su zama mawaƙa don su rera waƙoƙi masu farin ciki, da kayayyakin bushe-bushe, da kaɗe-kaɗe, molaye, garayu da ganguna.
Le nisaontsy amy mpiaolo’ o nte-Levio t’i Davide hijoboña’e amo rahalahi’eo o mpisaboo, reke-pititihañe ara-tsabo, am-pipoñafeñe jejo-bory naho marovany naho fikaran­tsañe vaho ­ionjonam-peo an-drebeke.
17 Saboda haka Lawiyawa suka zaɓi Heman ɗan Yowel, da Asaf ɗan Berekiya daga cikin’yan’uwansu. Daga iyalin Merari kuma aka zaɓi Etan ɗan Kushahiya.
Aa le jinobo’ o nte-Levio t’i Hemane ana’ Ioele; naho o rahalahi’eo, i Asafe, ana’ i Berekia; naho o ana’ i Merario, i Etane ana’ i Kosaià;
18 Tare da su kuma’yan’uwansa da suke biye bisa ga matsayi. Wato, Zakariya, Ya’aziyel, Shemiramot, Yehiyel, Unni, Eliyab, Ben, Ma’asehiya, Mattitiya, Elifelehu, Miknehiya, Obed-Edom da Yehiyel, matsaran ƙofofi.
naho o rahalahi’e amy saranga faharoeio: i Zekarià, i Bene naho Iaaziele naho i Semiramote naho Iekiele naho i Oný, i Eliabe naho i Benaià naho i Maaseià naho i Matitià naho i Elifeleho vaho i Mikneià naho i Ovededome naho Ieiele, songa mpiamben-dalambey.
19 Mawaƙan nan Heman, Asaf da Etan, ne za su buga kugen tagulla.
Tinendre hampikorintseñe o katsàñe torisikeo t’i Hemane naho i Asafe vaho i Etane, mpisabo;
20 Zakariya, Aziyel, Shemiramot, Yehiyel, Unni, Eliyab, Ma’asehiya da Benahiya, ne za su kaɗa molaye masu murya sama-sama, bisa ga alamot.
le songa an-jejobory, am-peo abo t’i Zeka­rià naho i Aziele naho i Semiramote naho Iehiele naho i Oný naho Eliabe naho i Maaseià vaho i Benaià.
21 Mattitiya, Elifelehu, Miknehiya, Obed-Edom, Yehiyel da Azaziya, ne za su ja garayu masu murya ƙasa-ƙasa bisa ga sheminit.
Le an-tali-valo hitarihañe o feo ambaneo t’i Matitià naho i Elifeleho naho i Mikneià naho i Ovede­dome naho Ieiele vaho i Azazià.
22 Kenaniya, shugaban Lawiyawa, shi ne mai bi da waƙoƙi. Wannan hakkinsa ne, gama shi gwani ne a wannan fanni.
Natao mpañoniñe t’i Kenanià, talè’ o nte-Levio, amy hilala’e onin-tsaboy, toe nahihitse.
23 Berekiya da Elkana, ne za su zama masu lura da ƙofofi domin akwatin alkawarin.
Nimpitan-dala’ i vatay t’i Berekià naho i Elkanà.
24 Shebaniya, Yoshafat, Netanel, Amasai, Zakariya, Benahiya da Eliyezer firistoci, su ne za su busa ƙahoni a gaban akwatin alkawarin Allah. Obed-Edom da Yehiya su ma za su zama masu lura da ƙofofi domin akwatin alkawarin.
I Sebanià naho Iehosafate naho i Netanele naho i Amasay naho i Zekarià naho i Benaià naho i Eliezere, mpisoroñe, songa nampipopò trompetra aolo’ i vatan’ Añaharey; vaho nimpitan-dala’ i vatay t’i Ovededome naho Iekià.
25 Sai Dawuda da dattawan Isra’ila da shugabannin ƙungiyoyi dubu suka haura don su kawo akwatin alkawarin Ubangiji daga gidan Obed-Edom, da farin ciki.
Aa le nimb’eo t’i Davide naho o roandria’ Israeleo naho o mpifelek’ arivoo, hampionjona’ iereo mb’eo i vatam-pañina’Iehovày boak’ añ’anjomba’ i Ovededome ao an-dre­beke.
26 Domin Allah ya taimaki Lawiyawan da suke ɗaukar akwatin alkawarin Ubangiji, aka miƙa hadayar bijimai bakwai da raguna bakwai.
Ie amy zao, kanao nañolotse o nte-Levy nitarazo i vatam-pañina’ Iehovàio t’i Andrianañahare, le nisoroñañe bania fito naho añondrilahy fito.
27 To, fa, Dawuda yana saye da kyakkyawar rigar lilin, kamar yadda dukan Lawiyawa waɗanda suke ɗaukar akwatin alkawarin suka sa, da kuma yadda mawaƙa, da Kenaniya, wanda yake bi da waƙar mawaƙan ya sa. Dawuda kuma ya sa efod lilin.
Nisaroñe leny mireparepa t’i Davide naho o nte-Levy nitarazo i vataio naho o mpisaboo vaho i Kenanià talè’ o mpi­sabo amo oniñeoo; le nampiombeañe kitam­be leny t’i Davide.
28 Sai dukan Isra’ila suka kawo akwatin alkawarin Ubangiji da sowa, da ƙarar ƙahonin raguna da busan ƙahoni, da na ganguna, suna kuma kaɗa molaye da garayu.
Aa le songa nampionjoñe i vatam-pañina’ Iehovày am-pazake t’Israele, am-pitiofañe tsifa naho am-pipopòn-trompetra naho am-pikarantsañe naho am-pipoñafam-peo reke-jejobory naho marovany.
29 Yayinda akwatin alkawarin Ubangiji yake shiga Birnin Dawuda, Mikal’yar Shawulu ta leƙa daga taga. Sa’ad da ta ga Sarki Dawuda yana rawa yana shagali, sai ta rena masa wayo a zuciyarta.
Ie nimoak’ an-drova’ i Davide ao i vatam-pañina’ Iehovày, le nitilihitse an-dalan-kede t’i Mikale ana’ i Saole nahaisake i Davide nitsinjake naho niankahake ey vaho nitorifiha’e an-trok’ ao.

< 1 Tarihi 15 >