< 1 Tarihi 14 >
1 To, fa, Hiram sarkin Taya ya aika da’yan aika zuwa wurin Dawuda, tare da gumaguman al’ul, maginan duwatsu da kafintoci, don su gina wa Dawuda fada.
Tyre manghai Huram Khiram loh David taengla puencawn neh a im sak pah ham lamphai thing khaw, pangbueng dongkah kutthai khaw, thing dongkah kutthai khaw a pat.
2 Dawuda kuwa ya san cewa Ubangiji ya kafa shi a matsayin sarki a bisa Isra’ila kuma cewa an ɗaukaka mulkinsa saboda mutanensa Isra’ila.
BOEIPA loh Israel soah manghai la anih a thoh te khaw, a pilnam Israel kong ah a ram so la a dangrhoek te khaw David loh a ming.
3 A Urushalima, Dawuda ya ƙara auren waɗansu mata, ya kuma zama mahaifin ƙarin’ya’yan maza da mata.
David loh Jerusalem ah yuu koep a loh dongah David loh canu khaw capa khaw koep a sak.
4 Ga sunayen yaran da aka haifa masa a can. Shammuwa, Shobab, Natan, Solomon,
He rhoek he Jerusalem ah a sak tih amah taengah aka om rhoek kah a ming ni. Shammua, Shobab, Nathan neh Solomon.
5 Ibhar, Elishuwa, Elfelet,
Ibhar, Elishua neh Eliphelet.
Nogah, Nepheg neh Japhia.
7 Elishama, Beyeliyada da Elifelet.
Elishama, Beeliada neh Eliphelet.
8 Sa’ad da Filistiyawa suka ji an naɗa Dawuda sarki a bisa dukan Isra’ila, sai suka haura da cikakken mayaƙa don su neme shi, amma Dawuda ya ji game da wannan ya kuwa fita don yă ƙara da su.
Israel boeih kah manghai la David a koelh te Philisti loh a yaak vaengah David tlap hamla Philisti pum loh cet uh. Tedae David loh a yaak coeng dongah amih mikhmuh la cet.
9 To, fa, Filistiyawa suka zo suka kai wa Kwarin Refayim hari;
Philisti rhoek a pawk vaengah Rephaim kol la capit uh.
10 sai Dawuda ya roƙi Allah ya ce, “In tafi in yaƙi Filistiyawa? Za ka ba da su gare ni?” Ubangiji ya amsa masa ya ce, “Ka tafi, zan ba da su gare ka.”
Tedae David loh Pathen te a dawt tih, “Philisti taengla ka cet koinih Philisti te ka kut dongah nan tloeng aya?” a ti nah. Te dongah BOEIPA loh anih te, “Cet lamtah amih te na kut ah kan tloeng bitni,” a ti nah.
11 Saboda haka Dawuda da mutanensa suka haura zuwa Ba’al-Ferazim, a can kuwa suka ci Filistiyawa da yaƙi. Sai ya ce, “Kamar yadda ruwa kan raraki ƙasa, haka Allah ya raraki abokan gābana ta wurin hannuna.” Saboda haka aka kira wurin Ba’al-Ferazim.
Te dongah Baalperazim la cet uh dae amih te David loh pahoi a ngawn. Te vaengah David loh, “Pathen loh ka thunkha te tui puut bangla kamah kut ah a va coeng,” a ti. Te dongah te hmuen ming te Baalperazim la a khue.
12 Filistiyawa suka yashe allolinsu, Dawuda kuma ya ba da umarnai a ƙone su a wuta.
Te vaengah amamih kah pathen te pahoi a toeng uh coeng dongah David loh a ti nah bangla hmai neh a hoeh uh.
13 Filistiyawa suka sāke kai hari wa kwarin;
Te phoeiah Philisti loh koep a khoep tih kol ah capit uh bal.
14 sai Dawuda ya sāke roƙi Allah, Allah kuwa ya amsa masa, “Kada ka tafi kai tsaye, amma ka yi zobe kewaye da su, ka kuma fāɗa musu a gaban itatuwan tsamiya.
Te dongah David loh Pathen te koep a dawt tih, Pathen loh anih te, “Amih hnukah cet boeh. A so lamloh vael lamtah amih te tikti rhaldan ah cuuk.
15 Da zarar ka ji motsin takawa a sama itatuwan tsamiya, ka fita don yaƙi, domin wannan zai nuna cewa Allah ya fita a gabanka don yă bugi mayaƙan Filistiyawa.”
Tikti soi ah haeksak ol na yaak van neh caemtloek la thoeih uh. Philisti caem ngawn hamla nang hmai ah Pathen cet coeng,” a ti nah.
16 Saboda haka Dawuda ya yi kamar yadda Allah ya umarce shi, suka kuma bugi mayaƙan Filistiyawa, tun daga Gibeyon har zuwa Gezer.
David long khaw Pathen kah a uen bangla a saii tangloeng. Te dongah Philisti caem te Gibeon lamloh Gezer duela a ngawn uh.
17 Sai sunan Dawuda ya bazu ko’ina a ƙasar, Ubangiji kuwa ya sa dukan al’ummai suka ji tsoronsa.
Te dongah David ming te diklai pum ah thang. BOEIPA loh a birhihnah te namtom cungkuem soah a khueh.