< 1 Tarihi 13 >

1 Sai Dawuda ya tattauna da kowane ɗaya daga cikin shugabanninsa, shugabannin sojoji na dubu-dubu da na ɗari-ɗari.
UDavida wasecebisana lezinduna zezinkulungwane lezamakhulu laye wonke umphathi.
2 Sa’an nan ya ce wa dukan taron Isra’ila, “In ya yi muku kyau kuma in nufin Ubangiji Allahnmu ne, bari mu aika da saƙo nesa da kuma ko’ina zuwa ga sauran’yan’uwanmu a duk iyakokin Isra’ila, da kuma zuwa ga firistoci da Lawiyawa waɗanda suke tare da su a garuruwansu da makiyayansu, su zo wurinmu.
UDavida wasesithi ebandleni lonke lakoIsrayeli: Uba kulungile kini, njalo kuvela eNkosini uNkulunkulu wethu, kasisabalale sithumele kubafowethu abaseleyo emazweni wonke akoIsrayeli lakubapristi lamaLevi alabo emizini, emadlelweni, ukuze babuthane kithi.
3 Bari mu ɗauko akwatin alkawarin Allahnmu mu kawo wurinmu, gama ba mu neme shi a lokacin mulkin Shawulu ba.”
Besesibuyisa kithi umtshokotsho wesivumelwano sikaNkulunkulu wethu, ngoba kasiwudinganga ensukwini zikaSawuli.
4 Dukan taron jama’a suka yarda su yi haka, domin ya yi daidai ga dukan mutane.
Ibandla lonke laselisithi kwenziwe njalo, ngoba udaba lwalulungile emehlweni abo bonke abantu.
5 Saboda haka Dawuda ya tattara dukan Isra’ilawa, daga Kogin Shihor a Masar zuwa Lebo Hamat, don su kawo akwatin alkawarin Allah daga Kiriyat Yeyarim.
UDavida wasebuthanisa uIsrayeli wonke kusukela eShihori yeGibhithe kuze kube sekungeneni kweHamathi ukuletha umtshokotsho kaNkulunkulu usuka eKiriyathi-Jeyarimi.
6 Dawuda da dukan Isra’ilawa tare da shi suka tafi Ba’ala na Yahuda (Kiriyat Yeyarim) don su haura daga can su kawo akwatin alkawarin Allah Ubangiji, wanda yake zama tsakanin kerubobi, akwatin alkawarin da ake kira da Sunan.
UDavida loIsrayeli wonke basebesenyukela eBhahala, eKiriyathi-Jeyarimi eyakoJuda, ukuze benyuse lapho umtshokotsho kaNkulunkulu iNkosi, ehlala phakathi kwamakherubhi phezu kwawo, lapho ibizo elibizwa khona.
7 Suka ɗauki akwatin alkawarin Allah daga gidan Abinadab a kan sabon keken shanu, Uzza da Ahiyo ne suke lura da shi.
Basebewuthwala umtshokotsho kaNkulunkulu ngenqola entsha bewususa endlini kaAbinadaba; njalo oUza loAhiyo babetshayela leyonqola.
8 Dawuda da dukan Isra’ilawa suka yi shagali da dukan ƙarfinsu a gaban Allah, tare da waƙoƙi da garayu, molaye, ganguna, kuge da ƙahoni.
UDavida loIsrayeli wonke babedlala-ke phambi kukaNkulunkulu ngamandla wonke, langengoma, langamachacho, langezigubhu zezintambo, langezingungu, langezinsimbi ezincencethayo, langezimpondo.
9 Sa’ad da suka kai masussukar Kidon, Uzza ya miƙa hannunsa don yă gyara akwatin alkawarin, gama shanun sun yi tuntuɓe.
Lapho befika ebaleni lokubhulela likaKidoni, uUza welula isandla sakhe ukubamba umtshokotsho, ngoba inkabi zakhubeka.
10 Sai fushin Ubangiji ya ƙuna a kan Uzza, ya kuma buge shi domin ya sa hannunsa a kan akwatin alkawarin. Sai ya mutu a can a gaban Allah.
Ulaka lweNkosi lwaselumvuthela uUza, yamtshaya, ngenxa yokuthi welulela isandla sakhe emtshokotshweni; wasefela khonapho phambi kukaNkulunkulu.
11 Ran Dawuda ya ɓace domin Ubangiji ya husata a kan Uzza, kuma har wa yau ana ce da wannan wuri Ferez Uzza.
UDavida wasethukuthela ngoba iNkosi imfohlele ngokufohla uUza; waseyibiza leyondawo ngokuthi yiPerezi-Uza, kuze kube lamuhla.
12 Dawuda ya ji tsoron Allah a wannan rana ya kuma yi tambaya, “Yaya zan taɓa kawo akwatin alkawarin Allah gare ni?”
UDavida wasemesaba uNkulunkulu ngalolosuku, esithi: Ngizawuletha njani kimi umtshokotsho kaNkulunkulu?
13 Don haka bai ɗauki akwatin alkawarin ya kasance tare da shi a Birnin Dawuda ba. A maimakon haka, ya kai shi gidan Obed-Edom mutumin Gat.
Ngakho uDavida kawulethanga umtshokotsho kuye emzini kaDavida, kodwa wawuphambulela endlini kaObedi-Edoma umGithi.
14 Akwatin Alkawarin Allah ya zauna tare da iyalin Obed-Edom a gidansa wata uku, Ubangiji kuwa ya albarkaci gidan Obed-Edom da kome da yake da shi.
Ngakho umtshokotsho kaNkulunkulu wahlala kwabendlu kaObedi-Edoma endlini yakhe inyanga ezintathu. INkosi yasibusisa indlu kaObedi-Edoma lakho konke ayelakho.

< 1 Tarihi 13 >