< 1 Tarihi 12 >

1 Waɗannan su ne mutanen da suka zo wurin Dawuda a Ziklag, yayinda aka kore shi daga gaban Shawulu ɗan Kish (suna cikin jarumawan da suka taimake shi a yaƙi;
Laba-ke yilabo abeza kuDavida eZikilagi, lapho esavalelwe ngenxa kaSawuli indodana kaKishi; njalo babephakathi kwamaqhawe, abasizi bempi.
2 suna da baka suna kuma iya harba kibiya, ko majajjawa da hannun dama ko na hagu; su’yan’uwan Shawulu ne daga kabilar Benyamin):
Behlomile ngamadandili, besebenzisa isandla sokunene lesokhohlo ngamatshe, langemitshoko ngedandili; babengababafowabo bakaSawuli koBhenjamini.
3 Ahiyezer babbansu da Yowash’ya’yan Shema’a maza daga Gibeya; Yeziyel da Felet’ya’yan Azmawet; Beraka, Yehu daga Anatot,
Inhloko yayinguAhiyezeri, loJowashi, amadodana kaShemaha umGibeya; loJeziyeli loPeleti amadodana kaAzimavethi, loBeraka, loJehu umAnathothi,
4 da Ishmahiya daga Gibeyon, wani jarumi a cikin Talatin nan, wanda shi ne shugaban Talatin; Irmiya, Yahaziyel, Yohanan, Yozabad daga Gedera,
loIshmaya umGibeyoni, iqhawe phakathi kwabangamatshumi amathathu njalo ephezu kwabangamatshumi amathathu; loJeremiya, loJahaziyeli, loJohanani, loJozabadi umGedera,
5 Eluzai, Yerimot, Beyaliya, Shemariya da Shefatiya daga Haruf;
uEluzayi, loJerimothi, loBeyaliya, loShemariya, loShefathiya umHarufi,
6 Elkana, Isshiya, Azarel, Yoyezer da Yashobeyam daga Kora;
uElkana, loIshiya, loAzareli, loJowezeri, loJashobeyamu, amaKora,
7 da Yoyela da Zebadiya’ya’yan Yeroham maza daga Gedor.
loJowela, loZebhadiya, amadodana kaJehoramu weGedori.
8 Sai waɗansu mutanen Gad suka koma suna goyon bayan Dawuda suka kuma haɗa kai da shi a kagararsa a hamada. Su ƙwararrun mayaƙa ne, a shirye don yaƙi, kuma suna iya riƙe garkuwa da māshi. Fuskokinsu kamar fuskoki zakoki, kuma suna da sauri kamar bareyi a kan duwatsu.
LakwabakoGadi bazehlukanisela kuDavida enqabeni enkangala, amaqhawe alamandla, amadoda ebutho empi, ephatha isihlangu esikhulu lomkhonto, obuso bawo babuyibuso bezilwane, enjengemiziki ezintabeni ngesiqubu.
9 Ezer shi ne babba, Obadiya shi ne mai binsa a shugabanci, Eliyab na uku,
UEzeri wayeyinhloko, uObhadiya owesibili, uEliyabi owesithathu,
10 Mismanna na huɗu, Irmiya na biyar,
uMishimana owesine, uJeremiya owesihlanu,
11 Attai na shida, Eliyel na bakwai,
uAthayi owesithupha, uEliyeli owesikhombisa,
12 Yohanan na takwas, Elzabad na tara,
uJohanani owesificaminwembili, uElizabadi owesificamunwemunye,
13 Irmiya na goma da kuma Makbannai na goma sha ɗaya.
uJeremiya owetshumi, uMakibanayi owetshumi lanye.
14 Waɗannan mutanen Gad shugabannin mayaƙa ne; ƙarami a cikinsu zai iya ƙara da mutum ɗari, kuma babba a cikin zai iya ƙara da dubu.
Laba babengabamadodana akoGadi, izinhloko zebutho; omunye wabancinyane wayephethe ikhulu, lomkhulu wayephethe inkulungwane.
15 Su ne suka haye Urdun a wata na farko sa’ad da kogin ya yi ambaliya, suka kuma kori duk mai rai a kwarin, na wajen gabas da na wajen yamma.
Laba yibo abachapha iJordani ngenyanga yokuqala lapho yayigcwele iphuphuma inkumbi zonke zayo, baxotsha bonke ababesezigodini ngempumalanga langentshonalanga.
16 Sauran mutanen Benyamin da waɗansu mutanen Yahuda su ma suka zo wurin Dawuda a kagararsa.
Basebefika bevela ebantwaneni bakoBhenjamini labakoJuda enqabeni kuDavida.
17 Sai Dawuda ya fita don yă tarye su, ya kuma ce musu, “In kun zo wurina da salama, don ku taimake ni, to, ina a shirye in bar ku ku haɗa kai tare da ni. Amma in kun zo don ku bashe ni ga abokan gābana sa’ad da hannuwana ba su da laifi a rikici, bari Allah na kakanninmu yă duba yă kuma shari’anta ku.”
UDavida wasephuma ukubahlangabeza, waphendula wathi kibo: Uba lisiza kimi ngokuthula ukungisiza, ngilenhliziyo ehlangene lani; kodwa uba kuyikunginikela ngenkohliso ezitheni zami, kungelabubi ezandleni zami, uNkulunkulu wabobaba kakubone, ajezise.
18 Sai Ruhu ya sauko a kan Amasai, shugaban Talatin nan, sai ya ce, “Mu naka ne, ya Dawuda! Muna tare da kai, ya ɗan Yesse! Nasara, nasara gare ka, nasara kuma ga waɗanda suke taimakonka. Gama Allahnka zai taimake ka.” Saboda haka Dawuda ya karɓe su ya kuma mai da su shugabannin ƙungiyoyin maharansa.
UMoya wasesehlela kuAmasayi inhloko yezinduna, wasesithi: Singabakho, Davida, silawe, ndodana kaJese! Ukuthula, ukuthula kube kuwe, lokuthula kube kubasizi bakho, ngoba uNkulunkulu wakho uyakusiza! UDavida wasebemukela, wabenza induna zeviyo.
19 Waɗansu mutanen Manasse suka haɗa kai da Dawuda sa’ad da ya tafi tare da Filistiyawa don yă yaƙi Shawulu (Shi da mutanensa ba su taimaki Filistiyawa ba domin bayan shawarwari, shugabanninsu suka salame shi. Sun ce, “Za mu biya da kawunanmu in ya koma ga maigidansa Shawulu.”)
Abavela koManase bahlamukela kuDavida ekufikeni kwakhe lamaFilisti emelene loSawuli empini. Kodwa kababasizanga, ngoba ababusi bamaFilisti bamxotsha ngecebo besithi: Ngamakhanda ethu uzahlamukela enkosini yakhe uSawuli.
20 Da Dawuda ya tafi Ziklag, waɗannan mutanen Manasse ne suka haɗa kai da shi. Adna, Yozabad, Yediyayel, Mika’ilu, Yozabad, Elihu da Zilletai, shugabannin ƙungiyoyi na dubu a cikin Manasse.
Ekuyeni kwakhe eZikilagi kwabalekela kuye abavela koManase: OAdina loJozabadi loJediyayeli loMikhayeli loJozabadi loElihu loZilethayi, inhloko zezinkulungwane ababengabakoManase.
21 Suka taimaki Dawuda a kan ƙungiyoyin hari, gama dukansu jarumawa ne sosai, kuma su shugabanni ne a cikin mayaƙansa.
Bona basebesiza kanye loDavida bemelene leviyo elihlaselayo, ngoba bonke babengamaqhawe alamandla, bezinduna ebuthweni.
22 Kowace rana mutane suka riƙa zuwa don su taimaki Dawuda, sai da ya kasance da runduna mai girma, kamar mayaƙan Allah.
Ngoba ngesikhathi insuku ngensuku beza kuDavida ukumnceda baze babe libutho elikhulu njengebutho likaNkulunkulu.
23 Ga yawan mutanen shiryayyu don yaƙi waɗanda suka zo wurin Dawuda a Hebron don su mai da mulkin Shawulu gare shi, yadda Ubangiji ya faɗa.
Lala ngamanani ezinhloko ezazihlomele impi; zeza kuDavida eHebroni ukuphendulela umbuso kaSawuli kuye, ngokomlomo weNkosi.
24 Mutanen Yahuda, masu riƙe garkuwa da māshi, su 6,800 shiryayyu don yaƙi;
Abantwana bakoJuda bethwele isihlangu esikhulu lomkhonto babeyizinkulungwane eziyisithupha lamakhulu ayisificaminwembili, behlomele impi.
25 mutanen Simeyon, jarumawa shiryayyu don yaƙi, su 7,100;
Ebantwaneni bakoSimeyoni, amaqhawe alamandla empi, izinkulungwane eziyisikhombisa lekhulu.
26 mutanen Lawi, su 4,600,
Ebantwaneni bakoLevi, izinkulungwane ezine lamakhulu ayisithupha.
27 haɗe da Yehohiyada, shugaban iyalin Haruna tare da mutane 3,700,
LoJehoyada wayeyisiphathamandla sabakoAroni; kanye laye kwakulezinkulungwane ezintathu lamakhulu ayisikhombisa.
28 da Zadok, matashi jarumi sosai, tare da shugabanni su 22 daga iyalinsa;
LoZadoki ijaha, iqhawe elilamandla; lendlini kayise izinduna ezingamatshumi amabili.
29 mutanen Benyamin,’yan’uwan Shawulu, su 3,000, yawanci waɗanda suke biyayya ga gidan Shawulu sai lokacin;
Lebantwaneni bakoBhenjamini, abafowabo bakaSawuli, izinkulungwane ezintathu; ngoba kuze kube khathesi ubunengi babo bagcina uthembeko endlini kaSawuli.
30 mutanen Efraim, jarumawa, sanannu cikin gidajensu, su 20 800;
Lebantwaneni bakoEfrayimi, izinkulungwane ezingamatshumi amabili lamakhulu ayisificaminwembili, amaqhawe alamandla, amadoda alamabizo endlini yaboyise.
31 mutanen rabin kabilar Manasse, sanannu da sunaye suka zo suka mai da Dawuda sarki, su 18,000;
Lengxenyeni eyodwa kwezimbili yesizwe sakoManase, izinkulungwane ezilitshumi leyisificaminwembili, ababeqanjwe ngamabizo ukuthi beze babeke uDavida abe yinkosi.
32 mutanen Issakar, masu fahimtar lokuta suka kuma san abin da ya kamata Isra’ila ya yi, manya 200, tare da danginsu a ƙarƙashin shugabancinsu;
Lebantwaneni bakoIsakari, ababelokwazi beqedisisa izikhathi ukwazi ukuthi uIsrayeli ufanele enzeni, izinhloko zabo zazingamakhulu amabili, labafowabo bonke babesemlayweni wazo.
33 mutanen Zebulun, ƙwararru sojoji shiryayyu don yaƙi da kowane irin makami, suka zo don su taimaki Dawuda da zuciya ɗaya, su 50,000;
KoZebuluni, abaphuma impi, behlela impi ngazo zonke izikhali zempi, izinkulungwane ezingamatshumi amahlanu, ukugcina iviyo kungengenhliziyombili.
34 mutanen Naftali su 1,000 shugabanni, tare da mutane 37,000 masu riƙe garkuwa da masu;
LakoNafithali, izinduna eziyinkulungwane, labayizinkulungwane ezingamatshumi amathathu lesikhombisa kanye lazo, belesihlangu esikhulu lomkhonto.
35 mutanen Dan, shiryayyu don yaƙi, su 28,600;
LakwabakoDani, abahlela impi, izinkulungwane ezingamatshumi amabili lesificaminwembili lamakhulu ayisithupha.
36 mutanen Asher, ƙwararrun sojoji shiryayyu don yaƙi, su 40,000;
LakoAsheri, abaphuma ebuthweni, ukuhlela impi, izinkulungwane ezingamatshumi amane.
37 kuma daga gabashin Urdun, mutanen Ruben, Gad da kuma rabin kabilar Manasse, masu kayan yaƙi iri-iri, su 120,000.
Lababevela ngaphetsheya kweJordani, kwabakoRubeni labakoGadi lengxenye yesizwe sakoManase, belezikhali zonke zempi ukuyakulwa, izinkulungwane ezilikhulu lamatshumi amabili.
38 Dukan waɗannan mayaƙa ne waɗanda suka ba da kansu da yardar rai su yi hidima. Suka zo Hebron da cikakken niyya don su naɗa Dawuda sarki a bisa dukan Isra’ila. Duka sauran Isra’ilawa su ma suka goyi baya a naɗa Dawuda sarki.
Wonke lamadoda empi, angagcina iviyo, afika eHebroni ngenhliziyo epheleleyo ukubeka uDavida abe yinkosi phezu kukaIsrayeli wonke; njalo loIsrayeli wonke oseleyo wayenhliziyonye ukubeka uDavida abe yinkosi.
39 Mutanen suka yi kwana uku a can tare da Dawuda, suna ci suna sha, gama iyalansu sun yi musu tanadi.
Njalo baba lapho loDavida insuku ezintathu besidla benatha, ngoba abafowabo babebalungisele.
40 Haka ma, maƙwabtansu daga nesa har Issakar, Zebulun da Naftali suka zo suka kawo abinci a kan jakuna, raƙuma, alfadarai da shanu. Akwai tanadin mai yawa na gari, kauɗar ɓaure, nonnan busassun’ya’yan inabi, ruwan inabi, mai, shanu da tumaki. Duk an yi haka don a nuna farin ciki ƙwarai a cikin dukan ƙasar Isra’ila.
Futhi lababeseduze labo kuze kube koIsakari lakoZebuluni lakoNafithali baletha isinkwa ngabobabhemi langamakamela langezimbongolo langezinkabi, ukudla, impuphu, izinkwa zomkhiwa, lamahlukuzo ezithelo zevini ezonyisiweyo, lewayini, lamafutha, lezinkabi, lezimvu, ngobunengi, ngoba kwakulentokozo koIsrayeli.

< 1 Tarihi 12 >