< 1 Tarihi 10 >

1 To, fa, Filistiyawa suka yi yaƙi da Isra’ilawa; Isra’ilawa kuwa suka gudu a gabansu, da yawa kuma suka mutu a kan Dutsen Gilbowa.
Gdy Filistyni walczyli z Izraelem, Izraelici uciekli przed nimi i padli zabici na górze Gilboa.
2 Filistiyawa suka matsa sosai suna bin Shawulu da’ya’yansa maza, suka kuma kashe’ya’yansa maza Yonatan, Abinadab da Malki-Shuwa.
I Filistyni ścigali Saula i jego synów, i zabili Jonatana, Abinadaba i Malkiszuę, synów Saula.
3 Yaƙin ya yi tsanani kewaye da Shawulu, kuma sa’ad da maharba suka rutsa shi, sai suka ji masa rauni.
A gdy rozgorzała bitwa przeciw Saulowi, łucznicy trafili w niego i został przez nich ciężko zraniony.
4 Sai Shawulu ya ce wa mai riƙe masa kayan yaƙi, “Zare takobinka ka soke ni, in ba haka ba waɗannan marasa kaciya za su zo su yi mini ba’a.” Amma mai ɗaukar masa kayan yaƙi ya ji tsoro bai kuwa yi haka ba; saboda haka Shawulu ya zāre takobinsa ya fāɗi a kansa.
Wtedy Saul powiedział do swego giermka: Dobądź swój miecz i przebij mnie nim, aby nie przyszli ci nieobrzezani i nie znęcali się nade mną. Ale jego giermek nie chciał [tego zrobić], ponieważ bardzo się bał. Saul więc wziął miecz i sam rzucił się na niego.
5 Da mai ɗaukar masa kayan yaƙi ya ga Shawulu ya mutu, sai shi ma ya fāɗi a kan takobinsa ya mutu.
A gdy jego giermek zobaczył, że Saul umarł, rzucił się i on na swój miecz i umarł.
6 Ta haka Shawulu da’ya’yansa maza uku suka mutu, dukan gidansa kuwa suka mutu tare.
Tak umarli Saul i jego trzej synowie, a cały jego dom zginął razem z nim.
7 Sa’ad da dukan Isra’ilawa a cikin kwari suka ga cewa mayaƙansu suna gudu, kuma cewa Shawulu da’ya’yansa maza sun mutu, sai suka bar garuruwansu suka gudu. Filistiyawa kuwa suka zo suka zauna a cikinsu.
A gdy wszyscy Izraelici, którzy [mieszkali] w dolinie, zobaczyli, że [Izraelici] uciekli oraz że Saul i jego synowie umarli, opuścili swoje miasta i uciekli. Przyszli więc Filistyni i mieszkali w nich.
8 Kashegari, da Filistiyawa suka zo don su tuttuɓe waɗanda suka mutu, sai suka sami Shawulu da’ya’yansa maza sun mutu a Dutsen Gilbowa.
Kiedy nazajutrz Filistyni przyszli, aby złupić zabitych, znaleźli Saula i jego synów poległych na górze Gilboa.
9 Suka tuttuɓe shi suka yanke kansa suka ɗauka duk da kayan yaƙinsa, suka kuma aika’yan aika ko’ina a ƙasar Filistiyawa, a yi shela labarin a cikin gumakansu da kuma mutanensu.
Obdarli go więc [z szat], wzięli jego głowę i zbroję i rozesłali po całej ziemi filistyńskiej, aby ogłosić radosną wieść swoim bożkom i swojemu ludowi.
10 Suka sa kayan yaƙinsa a haikalin allahnsu suka kuma rataye kansa a haikalin Dagon.
Jego zbroję położyli w domu swoich bogów, a jego głowę powiesili w świątyni Dagona.
11 Sa’ad da mazaunan Yabesh Gileyad suka ji dukan abin da Filistiyawa suka yi wa Shawulu,
Kiedy wszyscy mieszkańcy Jabesz-Gilead usłyszeli o wszystkim, co Filistyni uczynili Saulowi;
12 sai dukan jarumawa suka tafi suka ɗauki jikunan Shawulu da na’ya’yansa maza suka kawo Yabesh. Sa’an nan suka binne ƙasusuwan a ƙarƙashin babban itace oak a Yabesh, suka kuma yi azumi kwana bakwai.
Powstali wszyscy waleczni mężczyźni, wzięli ciało Saula oraz ciała jego synów, przynieśli [je] do Jabesz i pogrzebali ich kości pod dębem w Jabesz. Potem pościli przez siedem dni.
13 Shawulu ya mutu domin rashin aminci ga Ubangiji; bai kiyaye maganar Ubangiji ba, ya ma nemi shawarar mace mai duba,
Tak umarł Saul z powodu swojego przestępstwa, które popełnił przeciwko PANU i przeciwko słowu PANA, którego nie przestrzegał, oraz za to, że szukał rady czarownika;
14 bai kuwa nemi nufin Ubangiji ba. Saboda haka Ubangiji ya kashe shi, ya miƙa mulkin ga Dawuda ɗan Yesse.
A nie radził się PANA. [PAN] zabił go więc i przeniósł królestwo na Dawida, syna Jessego.

< 1 Tarihi 10 >