< 1 Tarihi 10 >

1 To, fa, Filistiyawa suka yi yaƙi da Isra’ilawa; Isra’ilawa kuwa suka gudu a gabansu, da yawa kuma suka mutu a kan Dutsen Gilbowa.
Koro jo-Filistia ne kedo gi jo-Israel kendo jo-Israel noringo e nyimgi kendo joma ngʼeny nonegi e Got Gilboa.
2 Filistiyawa suka matsa sosai suna bin Shawulu da’ya’yansa maza, suka kuma kashe’ya’yansa maza Yonatan, Abinadab da Malki-Shuwa.
Jo-Filistia nolawo Saulo gi yawuote matek ma neginego yawuote magin Jonathan, Abinadab kod Malki-Shua.
3 Yaƙin ya yi tsanani kewaye da Shawulu, kuma sa’ad da maharba suka rutsa shi, sai suka ji masa rauni.
Lweny nobedo mager kama Saulo ne nitie kendo kane jodir asere ojuke, to ne gihinye.
4 Sai Shawulu ya ce wa mai riƙe masa kayan yaƙi, “Zare takobinka ka soke ni, in ba haka ba waɗannan marasa kaciya za su zo su yi mini ba’a.” Amma mai ɗaukar masa kayan yaƙi ya ji tsoro bai kuwa yi haka ba; saboda haka Shawulu ya zāre takobinsa ya fāɗi a kansa.
Saulo nowacho ni jatingʼne gige lweny niya, “Wuodh liganglani mondo inega nono to joma ok oter nyangigi biro nega kendo yanya.” To jatingʼne gige lweny ne luoro omako kendo ne ok onyal timo kamano, omiyo Saulo nokawo liganglane owuon mochwoworego.
5 Da mai ɗaukar masa kayan yaƙi ya ga Shawulu ya mutu, sai shi ma ya fāɗi a kan takobinsa ya mutu.
Kane jatingʼ gige lweny oneno ka Saulo osetho en bende nokawo liganglane mochwoworego motho kode.
6 Ta haka Shawulu da’ya’yansa maza uku suka mutu, dukan gidansa kuwa suka mutu tare.
Kamano, Saulo gi yawuote adek kod joode duto notho kaachiel.
7 Sa’ad da dukan Isra’ilawa a cikin kwari suka ga cewa mayaƙansu suna gudu, kuma cewa Shawulu da’ya’yansa maza sun mutu, sai suka bar garuruwansu suka gudu. Filistiyawa kuwa suka zo suka zauna a cikinsu.
Kane jo-Israel duto mane nitie e holo noneno ka jolweny oseringo, kendo ni Saulo gi yawuote bende nosetho, negijwangʼo miechgi ma giringo. Kendo jo-Filistia nobiro modak e miechgigo.
8 Kashegari, da Filistiyawa suka zo don su tuttuɓe waɗanda suka mutu, sai suka sami Shawulu da’ya’yansa maza sun mutu a Dutsen Gilbowa.
Kinyne kane jo-Filistia obiro mondo oyak gige joma otho, negiyudo Saulo gi yawuote kotho e Got Gilboa.
9 Suka tuttuɓe shi suka yanke kansa suka ɗauka duk da kayan yaƙinsa, suka kuma aika’yan aika ko’ina a ƙasar Filistiyawa, a yi shela labarin a cikin gumakansu da kuma mutanensu.
Ne gilonyo lepe kendo ne gikaw wiye gi gige mag lweny, bangʼe negioro joote e piny jo-Filistia duto mondo oter wach ne nyisechegi kendo ni jopinygi.
10 Suka sa kayan yaƙinsa a haikalin allahnsu suka kuma rataye kansa a haikalin Dagon.
Negiketo gige mag lweny e hekalu mar nyisechegi, to wiye, to negiliero e hekalu mar Dagon.
11 Sa’ad da mazaunan Yabesh Gileyad suka ji dukan abin da Filistiyawa suka yi wa Shawulu,
Kane jo-Jabesh Gilead nowinjo gik moko duto mane jo-Filistia osetimo ni Saulo,
12 sai dukan jarumawa suka tafi suka ɗauki jikunan Shawulu da na’ya’yansa maza suka kawo Yabesh. Sa’an nan suka binne ƙasusuwan a ƙarƙashin babban itace oak a Yabesh, suka kuma yi azumi kwana bakwai.
thuondigi duto nodhi mokawo ringre Saulo kod ringre yawuote ma gikelogi Jabesh. Eka ne giyiko chokegi e tiend yien maduongʼ mar ober man Jabesh, bangʼe to negitweyo chiemo kuom ndalo abiriyo.
13 Shawulu ya mutu domin rashin aminci ga Ubangiji; bai kiyaye maganar Ubangiji ba, ya ma nemi shawarar mace mai duba,
Saulo notho nikech ne ok orito singruokne gi Jehova Nyasaye. Ne ok orito chike Jehova Nyasaye, kendo nodhi mana ir jo-nyakalondo mondo onyise wach,
14 bai kuwa nemi nufin Ubangiji ba. Saboda haka Ubangiji ya kashe shi, ya miƙa mulkin ga Dawuda ɗan Yesse.
kar penjo Jehova Nyasaye wach. Omiyo Jehova Nyasaye nonege mokawo loch omiyo Daudi wuod Jesse.

< 1 Tarihi 10 >