< 1 Tarihi 1 >
2 Kenan, Mahalalel, Yared,
Cainán, Mahalaleel, Jared,
3 Enok, Metusela, Lamek, Nuhu.
Enoch, Mathusalem, Lamech,
4 ’Ya’yan Nuhu maza su ne, Shem, Ham da Yafet.
Noé, Sem, Châm, y Japhet.
5 ’Ya’yan Yafet maza su ne, Gomer, Magog, Madai, Yaban, Tubal, Meshek da Tiras.
Los hijos de Japhet: Gomer, Magog, Dadai, Javán, Tubal, Mesec, y Thiras.
6 ’Ya’yan Gomer maza su ne, Ashkenaz, Rifat da Togarma.
Los hijos de Gomer: Askenaz, Riphath, y Thogorma.
7 ’Ya’yan Yaban maza su ne, Elisha, Tarshish, Kittim da Rodanim.
Los hijos de Javán: Elisa, Tharsis, Chîthim, y Dodanim.
8 ’Ya’yan Ham maza su ne, Kush, Masar Fut da Kan’ana.
Los hijos de Châm: Chûs, Misraim, Phuth, y Canaán.
9 ’Ya’yan Kush maza su ne, Seba, Hawila, Sabta, Ra’ama da Sabteka.’Ya’yan Ra’ama maza su ne, Sheba da Dedan
Los hijos de Chûs: Seba, Havila, Sabtha, Raema, y Sabtechâ. Y los hijos de Raema: Seba y Dedán.
10 Kush shi ne mahaifin Nimrod, wanda ya yi girma ya zama babban jarumi a duniya.
Chûs engendró á Nimrod: éste comenzó á ser poderoso en la tierra.
11 Masar shi ne mahaifin Ludiyawa, Anamawa, Lehabiyawa, Neftuhawa,
Misram engendró á Ludim, Ananim, Laabim, Nephtuim,
12 Fatrusawa, Kasluhiyawa (daga waɗanda Filistiyawa suka fito) da Kaftorawa.
Phetrusim y Casluim: de éstos salieron los Filisteos, y los Caphtoreos.
13 Kan’ana shi ne mahaifin Sidon ɗan farinsa, da Hittiyawa,
Canaán engendró á Sidón, su primogénito;
14 Yebusiyawa, Amoriyawa, Girgashiyawa
Y al Hetheo, y al Jebuseo, y al Amorrheo, y al Gergeseo;
15 Hiwiyawa, Arkiyawa, Siniyawa,
Y al Heveo, y al Araceo, y al Sineo;
16 Arbadiyawa, Zemarawa da Hamawa.
Al Aradeo, y al Samareo, y al Hamatheo.
17 ’Ya’yan Shem maza su ne, Elam, Asshur, Arfakshad, Lud da Aram.’Ya’yan Aram maza su ne, Uz, Hul, Geter da Meshek.
Los hijos de Sem: Elam, Assur, Arphaxad, Lud, Aram, Hus, Hul, Gether, y Mesec.
18 Arfakshad shi ne mahaifin Shela, Shela kuwa shi ne mahaifin Eber.
Arphaxad engendró á Sela, y Sela engendró á Heber.
19 Aka haifa wa Eber’ya’ya maza biyu. Aka kira ɗaya Feleg domin a lokacinsa ne aka raba duniya; sunan ɗan’uwansa kuwa shi ne Yoktan.
Y á Heber nacieron dos hijos: el nombre del uno fué Peleg, por cuanto en sus días fué dividida la tierra; y el nombre de su hermano fué Joctán.
20 Yoktan shi ne mahaifin Almodad, Shelef, Hazarmawet, Yera
Y Joctán engendró á Elmodad, Seleph, Asarmaveth, y Jera,
A Adoram también, á Uzal, Dicla,
22 Ebal, Abimayel, Sheba,
Hebal, Abimael, Seba,
23 Ofir, Hawila da Yobab. Dukan waɗannan’ya’yan Yoktan maza ne.
Ophir, Havila, y Jobab: todos hijos de Joctán.
24 Shem, Arfakshad, Shela,
Sem, Arphaxad, Sela,
27 da Abram (wato, Ibrahim).
Y Abram, el cual es Abraham.
28 ’Ya’yan Ibrahim maza su ne, Ishaku da Ishmayel.
Los hijos de Abraham: Isaac é Ismael.
29 Waɗannan su ne zuriyarsu. Nebayiwot ɗan farin Ishmayel, Kedar, Adbeyel, Mibsam,
Y estas son sus descendencias: el primogénito de Ismael, Nabajoth; después Cedar, Adbeel, Misam,
30 Mishma, Duma, Massa, Hadad, Tema
Misma, Duma, Maasa, Hadad, Thema, Jetur, Naphis, y Cedma. Estos son los hijos de Ismael.
31 Yetur, Nafish da Kedema. Waɗannan su ne’ya’yan Ishmayel maza.
Y Cethura, concubina de Abraham, parió á Zimram, Jocsán, Medán, Madián, Isbac, y á Súa.
32 ’Ya’yan Ketura maza, ƙwarƙwarar Ibrahim su ne, Zimran, Yokshan, Medan, Midiyan, Ishbak da Shuwa.’Ya’yan Yokshan maza su ne, Sheba da Dedan.
Los hijos de Jobsán: Seba y Dedán.
33 ’Ya’yan Midiyan maza su ne, Efa, Efer, Hanok, Abida da Elda’a. Dukan waɗannan su ne zuriyar Ketura.
Los hijos de Madián: Epha, Epher, Henoch, Abida, y Eldaa; todos estos fueron hijos de Cethura.
34 Ibrahim shi ne mahaifin Ishaku.’Ya’yan Ishaku maza su ne, Isuwa da Isra’ila.
Y Abraham engendró á Isaac: y los hijos de Isaac [fueron] Esaú é Israel.
35 ’Ya’yan Isuwa maza, su ne, Elifaz, Reyuwel, Yewush, Yalam da Kora
Los hijos de Esaú: Eliphas, Rehuel, Jeus, Jalam, y Cora.
36 ’Ya’yan Elifaz maza su ne, Teman, Omar, Zefi, Gatam, Kenaz, da Timna wanda aka haifa wa Amalek.
Los hijos de Eliphas: Themán, Omar, Sephi, Hatham, Chênas, Timna, y Amalec.
37 ’Ya’yan maza Reyuwel su ne, Nahat, Zera, Shamma da Mizza.
Los hijos de Rehuel: Nahath, Zera, Samma, y Mizza.
38 ’Ya’yan Seyir maza su ne, Lotan, Shobal, Zibeyon, Ana, Dishon, Ezer da Dishan.
Los hijos de Seir: Lotán, Sobal, Sibeón, Ana, Disón, Eser, y Disán.
39 ’Ya’yan Lotan maza su ne, Hori da Homam. Timna ita ce’yar’uwar Lotan.
Los hijos de Lotán: Hori, y Homam: y Timna fué hermana de Lotán.
40 ’Ya’yan Shobal maza su ne, Alwan, Manahat, Ebal, Shefo da Onam.’Ya’yan Zibeyon maza su ne, Aiya da Ana.
Los hijos de Sobal: Alian, Manahach, Ebal, Sephi y Oman. Los hijos de Sibehom: Aia y Ana.
41 Ɗan Ana shi ne, Dishon.’Ya’yan Dishon maza su ne, Hemdan, Eshban, Itran da Keran.
Disón fué hijo de Ana: y los hijos de Disón; Hamrán, Hesbán, Ithran y Chêrán.
42 ’Ya’yan Ezer maza su ne, Bilhan, Za’aban da Ya’akan.’Ya’yan Dishan maza su ne, Uz da Aran.
Los hijos de Eser: Bilham, Zaaván, y Jaacán. Los hijos de Disán: Hus y Arán.
43 Waɗannan su ne sarakunan da suka yi sarauta a Edom kafin wani sarkin mutumin Isra’ila yă yi sarauta. Bela ɗan Beyor, wanda aka kira birninsa Dinhaba.
Y estos son los reyes que reinaron en la tierra de Edom, antes que reinase rey sobre los hijos de Israel: Belah, hijo de Beor; y el nombre de su ciudad fué Dinaba.
44 Sa’ad da Bela ya mutu sai Yobab ɗan Zera daga Bozra ya gāje shi a matsayin sarki.
Y muerto Belah, reinó en su lugar Jobab hijo de Zera, de Bosra.
45 Da Yobab ya mutu, Husham daga ƙasar Temaniyawa ya gāje shi a matsayin sarki.
Y muerto Jobab, reinó en su lugar Husam, de la tierra de los Themanos.
46 Sa’ad da Husham ya mutu, Hadad ɗan Bedad, wanda ya ci Midiyan da yaƙi a cikin ƙasar Mowab, ya gāje shi a matsayin sarki. Aka kira birninsa Awit.
Muerto Husam, reinó en su lugar Adad hijo de Bedad, el cual hirió á Madián en la campaña de Moab: y el nombre de su ciudad fué Avith.
47 Da Hadad ya mutu, Samla daga Masreka ya gāje shi a matsayin sarki.
Muerto Adad, reinó en su lugar Samla, de Masreca.
48 Sa’ad da Samla ya mutu, Sha’ul daga Rehobot na kogi ya gāje shi a matsayin sarki.
Muerto también Samla, reinó en su lugar Saúl de Rehoboth, que está junto al río.
49 Sa’ad da Sha’ul ya mutu, Ba’al-Hanan ɗan Akbor ya gāje shi a matsayin sarki.
Y muerto Saúl, reinó en su lugar Baal-hanán hijo de Achbor.
50 Sa’ad da Ba’al-Hanan ya mutu, Hadad ya gāje shi a matsayin sarki. Aka kira birninsa Fau, sunan matarsa kuwa Mehetabel’yar Matired,’yar Me-Zahab.
Y muerto Baal-hanán, reinó en su lugar Adad, el nombre de cuya ciudad fué Pai; y el nombre de su mujer Meetabel, hija de Matred, y ésta de Mezaab.
51 Hadad shi ma ya mutu. Manyan Edom su ne, Timna, Alwa, Yetet
Muerto Adad, sucedieron los duques en Edom: el duque Timna, el duque Alia, el duque Jetheth,
El duque Oholibama, el duque Ela, el duque Phinón,
El duque Chênaz, el duque Themán, el duque Mibzar,
54 Magdiyel da Iram. Waɗannan su ne manyan Edom.
El duque Magdiel, el duque Iram. Estos fueron los duques de Edom.