< Sòm 34 >
1 Yon Sòm David lè l te parèt tankou moun fou devan Abimélec ki te pouse l ale, epi konsa, li te pati. Mwen va beni SENYÈ a nan tout tan. Lwanj Li va toujou nan bouch mwen.
Ta Dawuda. Sa’ad da ya yi kamar ya haukace a gaban Abimelek, Wanda ya kore shi, ya kuwa tafi. Zan gode wa Ubangiji kullayaumi; yabonsa kullum za su kasance a leɓunana.
2 Nanm mwen va fè glwa li nan SENYÈ a. Enb yo va tande l, e yo va rejwi.
Raina zai yi fariya a cikin Ubangiji; bari waɗanda suke wahala su ji su kuma yi farin ciki.
3 O leve SENYÈ a byen wo avè m. Annou leve non L wo ansanm.
Ku ɗaukaka Ubangiji tare da ni; bari mu ɗaukaka sunansa tare.
4 Mwen te chache SENYÈ a e Li te reponn mwen, epi te delivre mwen de tout perèz mwen yo.
Na nemi Ubangiji, ya kuwa amsa mini; ya cece ni daga dukan tsoro.
5 Yo te gade vè Li, e te vin ranpli ak limyè. Figi yo p ap janm wont.
Waɗanda suke dubansa sukan haskaka; fuskokinsu ba sa rufuwa da kunya.
6 Malere (sila) a te rele, e SENYÈ a te tande li, epi te sove li sòti nan tout twoub li yo.
Wannan matalauci ya yi kira, Ubangiji kuwa ya ji shi; ya cece shi daga dukan wahalarsa.
7 Zanj SENYÈ a fè kan antoure (sila) ki krent Li yo, epi li sove yo nan gwo twoub.
Mala’ikan Ubangiji ya kafa sansani kewaye da waɗanda suke tsoronsa, ya kuwa cece su.
8 O goute e wè ke Bondye bon. A la beni nonm ki kache nan Li a beni!
Ku gwada ku gani cewa Ubangiji yana da kyau; mai albarka ne mutumin da yake neman mafaka a gare shi.
9 Krent SENYÈ a, O nou menm ki sen Li yo. Pou (sila) ki krent Li yo, anyen pa manke.
Ku ji tsoron Ubangiji, ku tsarkakansa, gama masu tsoronsa ba sa rasa kome.
10 Jenn ti lyon yo konn manke manje e soufri grangou, men (sila) ki chache SENYÈ yo, p ap manke okenn bon bagay.
Zakoki za su iya rasa ƙarfi su kuma ji yunwa, amma waɗanda suke neman Ubangiji ba sa rasa abu mai kyau.
11 Vini, pitit, koute mwen. Mwen va enstwi ou nan lakrent SENYÈ a.
Ku zo,’ya’yana, ku saurare ni; zan koya muku tsoron Ubangiji.
12 Se ki moun ki dezire lavi, e renmen jou li yo pou li kapab wè sa ki bon?
Duk waninku da yake ƙaunar rayuwa yana kuma so yă ga kwanaki masu kyau,
13 Kenbe lang ou apa de sa ki mal, e lèv ou pou pa bay manti.
ka kiyaye harshenka daga mugunta da kuma leɓunanku daga faɗar ƙarairayi.
14 Kite sa ki mal la epi fè sa ki bon. Chache lapè e fè efò pou twouve li.
Juyo daga mugunta ku yi alheri; nemi salama ku kuma yi ƙoƙarin samunta.
15 Zye a SENYÈ a sou (sila) ki dwat yo. Zòrèy Li koute kri yo.
Idanun Ubangiji suna a kan masu adalci kuma kunnuwansa suna sauraran kukansu;
16 Figi SENYÈ a kont malfektè yo, pou efase memwa yo sou tè a.
fuskar Ubangiji yana gāba da waɗanda suke aikata mugunta, don yă sa a manta da su a duniya.
17 Moun dwat kriye. SENYÈ a tande e vin delivre yo tout nan tout twoub yo.
Adalai kan yi kuka, Ubangiji kuwa yakan ji su; yakan cece su daga dukan wahalarsu.
18 SENYÈ a pre (sila) ak kè kase yo, epi sove (sila) ki kraze nan lespri yo.
Ubangiji yana kusa da waɗanda suka karai ya kuma cece waɗanda aka ragargaza a ruhu.
19 Anpil, se afliksyon a moun dwat la, men SENYÈ a delivre li sòti nan yo tout.
Adali zai iya kasance da wahala da yawa, amma Ubangiji yakan cece shi daga dukansu;
20 Li konsève tout zo li yo. Pa menm youn nan yo va kase.
yakan tsare dukan ƙasusuwansa, ba ko ɗayansu da zai karye.
21 Se mechanste ki va touye mechan an. (Sila) ki rayi moun ladwati yo va kondane.
Mugunta zai kashe mugu; za a hukunta abokan gāban adalai.
22 SENYÈ a rachte nanm a sèvitè Li yo. P ap gen nan (sila) ki kache nan Li yo k ap kondane.
Ubangiji yakan cece bayinsa; ba wanda yake neman mafaka a wurinsa da za a hukunta.