< Jòb 25 >

1 Alò, Bildad, Shouachyen an te reponn:
Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
2 Tout pouvwa ak lakrent apatyen a Sila ki etabli lapè nan wotè Li yo.
“Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa; yana tafiyar da kome yadda ya kamata a cikin sama.
3 Èske fòs kantite sòlda Li yo kab kontwole? Epi sou kilès ke limyè Li pa leve?
Za a iya ƙirga rundunarsa? A kan wane ne ba ya haska haskensa?
4 Konsa, se kijan yon nonm kapab dwat devan Bondye? Oswa, kijan sila ki te fèt de fanm nan kapab vin pwòp?
Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
5 Nan zye pa Li, menm lalin pa klè, ni zetwal yo pa pwòp,
In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
6 Konbyen, anmwens lòm, yon vè, ak fis la a lòm nan, vè a menm nan!
mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah!”

< Jòb 25 >