< Jòb 22 >

1 Epi Éliphaz, Temanit lan, te reponn:
Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
2 “Èske yon nonm plen kouraj kapab itil a Bondye? Byen klè yon nonm saj se itil a pwòp tèt li.
“Mutum yana iya zama da amfani a wurin Allah? Mai hikima ma zai iya zama da amfani a wurin shi?
3 Èske Toupwisan an pran plezi nan ladwati ou, oswa twouve pwofi si chemen ou yo san fot?
Wane daɗi Allah zai ji in kai mai adalci ne? Wace riba zai samu in rayuwarka marar laifi ce?
4 Èske se akoz krentif la menm ou gen pou Bondye ke L ap repwoche ou? Ke l ap antre nan jijman kont ou?
“Ko don kana tsoron Allah shi ya sa ya kwaɓe ka ya kuma bari haka yă same ka?
5 Se pa ke mechanste ou gran e inikite ou yo san limit?
Ba muguntarka ce ta yi yawa ba? Ba zunubanka ne ba iyaka ba?
6 Paske ou te pran garanti a frè ou yo san koz e te menm retire rad pa yo jis yo vin toutouni.
Ka sa ɗan’uwanka yă biya ka bashin da kake binsa ba dalili; ka ƙwace wa mutanen rigunansu ka bar su tsirara.
7 A moun fatige yo, ou pa t bay dlo pou bwè e a grangou yo, ou te refize yo pen.
Ba ka ba masu jin ƙishirwa su sha ba kuma ka hana wa masu jin yunwa abinci su ci.
8 Men posede tè a se pou nonm ki pwisan an, e se moun entèg ki viv ladann.
Ko da yake kai mai ƙarfi ne, ka mallaki ƙasa, mutum mai martaba kuma, kana zama cikin ƙasarka.
9 Ou te voye vèv yo ale men vid e te kraze fòs a òfelen yo.
Ka kori gwauraye hannu wofi, ka kuma karya ƙarfin marayu.
10 Akoz sa, pèlen yo antoure ou, e laperèz, sibitman, vin bay ou gwo lakrent,
Shi ya sa kake kewaye da tarkuna, shi ya sa ka cika da tsoron mugun abin da zai auko maka.
11 oswa se fènwa pou ou pa kab wè ak anpil dlo ki kouvri ou.
An yi duhu ƙwarai, har ba ka iya gani, shi ya sa ambaliyar ruwa ta rufe ka.
12 “Èske Bondye pa nan wotè syèl la? Menm anplis, gade zetwal byen lwen yo; kijan yo wo!
“Ba Allah ne a can sama ba? Dubi yadda taurarin sama suke can nesa a sama!
13 Ou di: ‘Kisa Bondye konnen? Èske Li kab jije nan fènwa pwofon an?
Duk da haka ka ce, ‘Me Allah ya sani? A cikin duhu ne yake shari’a?
14 Nwaj yo se yon plas pou L kab kache, pou L pa kab wè. Se anwo plafon syèl la l ap mache.’
Gajimare ya rufe shi, saboda haka ba ya ganinmu lokacin da yake takawa a cikin sammai.’
15 Èske ou va kenbe ansyen chemen a, kote mesye mechan yo te mache,
Za ka ci gaba da bin tsohuwar hanyar da mugayen mutane suka bi?
16 ki te rachte avan lè yo, ki te lese fondasyon ki lave a retire nèt pa rivyè a?
An ɗauke su kafin lokacinsu yă cika, ruwa ya share tushensu.
17 Yo te di a Bondye: ‘Kite nou!’, Epi: ‘Kisa Toupwisan an kab fè pou nou?’
Suka ce wa Allah, ‘Ka rabu da mu! Me Maɗaukaki zai yi mana?’
18 Sepandan, Li te ranpli lakay yo ak bon bagay; men konsèy a mechan yo lwen m.
Duk da haka kuwa shi ne ya cika gidajensu da abubuwa masu kyau, saboda haka ba ruwana da shawarar mugaye.
19 Moun ladwati yo wè, yo fè kè kontan. Inosan yo moke yo.
“Masu adalci suna gani ana hallaka mugaye, suna jin daɗi; marasa laifi suna yi musu ba’a, suna cewa,
20 Yo di: ‘Anverite, advèsè nou yo koupe retire nèt. E dife a fin manje retay yo.’
‘Ba shakka an hallaka maƙiyanmu, wuta kuma ta ƙona dukiyarsu.’
21 “Vin konnen L depi koulye a e fè lapè avè L; se konsa, sa ki bon va rive kote ou.
“Ka miƙa kanka ga Allah ka samu salamarsa; ta haka ne arziki zai zo maka.
22 Souple, resevwa enstriksyon nan bouch Li e etabli pawòl Li yo nan kè ou.
Ka bi umarnin da zai fito daga bakinsa kuma ka riƙe maganarsa a cikin zuciyarka.
23 Si ou retounen bò kote Toupwisan an, ou va restore, si ou retire inikite a byen lwen tant ou.
In ka komo ga Maɗaukaki, za ka warke. In ka kawar da mugunta daga cikin gidanka.
24 Mete riches ou nan pousyè a, lò Ophir a pami wòch kouran dlo yo.
Ka jefar da zinariyarka a ƙasa, ka jefar da zinariyar Ofir da ka fi so a cikin duwatsu,
25 Alò, se Toupwisan an ki va riches ou, e pi bèl ajan pou ou.
sa’an nan ne Maɗaukaki zai zama zinariyarka, zai zama azurfa mafi kyau a wurinka.
26 Paske konsa ou va rejwi nan Toupwisan an, e leve figi ou vè Bondye.
Ba shakka a lokacin ne za ka sami farin ciki daga wurin Maɗaukaki, ku kuma ɗaga idanunku ga Allah
27 Ou va priye a Li menm, e Li va tande ou. Ou va peye ve ou yo.
Za ka yi addu’a zuwa gare shi, zai kuwa ji ka, kuma za ka cika alkawuranka.
28 Anplis, ou va fè yon dekrè e li va etabli pou ou; konsa limyè va briye sou wout ou.
Abin da ka zaɓa za ka yi za ka yi nasara a ciki, haske kuma zai haskaka hanyarka.
29 Lè ou santi ou vin ba, alò ou va pale ak konfyans, e moun ki enb lan, Li va sove li.
Sa’ad da aka ƙasƙantar da mutane ka kuma ce, ‘A ɗaga su!’ Sa’an nan zai ceci masu tawali’u.
30 Li va delivre menm sila ki pa inosan yo, e delivrans sa a va fèt akoz men ou ki pwòp.”
Zai ceci wanda ma yake mai laifi, wanda zai tsirar da shi ta wurin tsabtar hannuwanka.”

< Jòb 22 >