< Nehemia 11 >
1 Na rĩrĩ, atongoria a andũ magĩtũũra Jerusalemu, nao andũ acio angĩ magĩcuuka mĩtĩ nĩguo mathuure mũndũ ũmwe harĩ o andũ ikũmi atuĩke wa gũtũũra Jerusalemu, itũũra rĩrĩa itheru, nao acio angĩ kenda megũtigara mathiĩ magatũũre matũũra-inĩ mao.
To, fa, shugabannin mutane suka zauna a Urushalima, sauran mutanen kuma suka jefa ƙuri’a don su kawo mutum ɗaya daga kowane mutum goma don su zauna a Urushalima, birni mai tsarki, yayinda sauran tara suka zauna a garuruwansu.
2 Andũ nĩmagathĩrĩirie andũ arĩa othe meerutĩire gũtũũra Jerusalemu na kwĩyendera.
Sai mutane suka yaba wa dukan mutanen da suka ba da kansu da yardar rai su zauna a Urushalima.
3 Aya nĩo atongoria a bũrũri arĩa maatũũrire Jerusalemu (na rĩrĩ, andũ amwe a Isiraeli, na athĩnjĩri-Ngai, na Alawii, na ndungata cia hekarũ, na njiaro cia ndungata cia Solomoni maatũũraga matũũra-inĩ ma Juda, o mũndũ gĩthaka-inĩ gĩake thĩinĩ wa matũũra mao.
Waɗannan su ne shugabannin yankuna waɗanda suka zauna a Urushalima (ko da yake waɗansu Isra’ilawa, da firistoci, da Lawiyawa, da ma’aikatan haikali, da zuriyar bayin Solomon, suka yi zama a cikin garuruwan Yahuda, kowanne a mallakarsa cikin garuruwa dabam-dabam,
4 O na andũ angĩ kuuma Juda na Benjamini nĩmatũũraga Jerusalemu): Kuuma njiaro-inĩ cia Juda maarĩ: Athaia mũrũ wa Uzia, mũrũ wa Zekaria, mũrũ wa Amaria, mũrũ wa Shefatia, mũrũ wa Mahalaleli, wa rũciaro rwa Perezu;
yayinda sauran mutane daga Yahuda da Benyamin suka zauna a Urushalima). Daga zuriyar Yahuda akwai, Atahiya ɗan Uzziya, ɗan Zakariya, ɗan Amariya, ɗan Shefatiya, ɗan Mahalalel, wani zuriyar Ferez;
5 na Maaseia mũrũ wa Baruku, mũrũ wa Koli-Hoze, mũrũ wa Hazaia, mũrũ wa Adaia, mũrũ wa Joiaribu, mũrũ wa Zekaria, wa rũciaro rwa Mũshiloni.
da Ma’asehiya ɗan Baruk, ɗan Kol-Hoze, ɗan Hazahiya, ɗan Adahiya, ɗan Yohiyarib, ɗan Zakariya, zuriyar Shela.
6 Njiaro cia Perezu iria ciatũũraga Jerusalemu, arĩa maarĩ andũ njamba, mũigana wao warĩ andũ 468.
Zuriyar Ferez waɗanda suka zauna a Urushalima sun kai ɗari huɗu da sittin da takwas, dukansu kuwa muhimman mutane ne.
7 Kuuma njiaro-inĩ cia Benjamini maarĩ: Salu mũrũ wa Meshulamu, mũrũ wa Joedi, mũrũ wa Pedaia, mũrũ wa Kolaia, mũrũ wa Maaseia, mũrũ wa Ithieli, mũrũ wa Jeshaia,
Daga zuriyar Benyamin akwai, Sallu ɗan Meshullam, ɗan Yowed, ɗan Fedahiya, ɗan Kolahiya, ɗan Ma’asehiya, ɗan Itiyel, ɗan Yeshahiya,
8 na arũmĩrĩri ake, Gabai na Salai, othe maarĩ andũ 928.
da mabiyansa, Gabbai da Sallai, mutum 928.
9 Joeli mũrũ wa Zikiri nĩwe warĩ mũrũgamĩrĩri wao ũrĩa mũnene, nake Juda mũrũ wa Hasenua nĩwe warũgamĩrĩire Gĩcigo gĩa Keerĩ kĩa itũũra rĩrĩa inene.
Yowel ɗan Zikri ne babban shugabansu, Yahuda kuma ɗan Hassenuwa, ya shugabanci Yanki na Biyu na birni.
10 Nao athĩnjĩri-Ngai maarĩ: Jedaia; mũrũ wa Joiaribu; Jakini;
Daga firistoci akwai, Yedahiya ɗan Yohiyarib, da Yakin,
11 Sheraia mũrũ wa Hilikia, mũrũ wa Meshulamu, mũrũ wa Zadoku, mũrũ wa Meraiothu, mũrũ wa Ahitubu, mũrori wa maũndũ ma nyũmba ya Ngai,
da Serahiya ɗan Hilkiya, ɗan Meshullam, ɗan Zadok, ɗan Merahiyot, ɗan Ahitub, mai lura da abubuwa a cikin gidan Allah,
12 hamwe na athiritũ ao arĩa maarutaga wĩra wa hekarũ, maarĩ andũ 822; Adaia mũrũ wa Jerohamu, mũrũ wa Pelalia, mũrũ wa Amuzi, mũrũ wa Zekaria, mũrũ wa Pashuru, mũrũ wa Malikija,
tare da’yan’uwansu waɗanda suke aiki domin haikali, su 822 ne. Akwai kuma Adahiya ɗan Yeroham, ɗan Felaliya, ɗan Amzi, ɗan Zakariya, ɗan Fashhur, ɗan Malkiya,
13 hamwe na andũ a thiritũ yake arĩa maarĩ atongoria a nyũmba ciao, maarĩ andũ 242; Amashusai mũrũ wa Azareli, mũrũ wa Ahazai, mũrũ wa Meshilemothu, mũrũ wa Imeri,
da’yan’uwansa waɗanda suke shugabannin iyalai, su 242. Sai kuma Amashsai ɗan Azarel, ɗan Ahzai, ɗan Meshillemot, ɗan Immer,
14 na andũ a thiritũ yake arĩa maarĩ njamba, maarĩ andũ 128. Mũtongoria wao mũnene aarĩ Zabidieli mũrũ wa Hagedolimu.
da’yan’uwansa, su 128 ne muhimman mutane. Babban shugabansu shi ne Zabdiyel ɗan Haggedolim.
15 Na kuuma kũrĩ Alawii maarĩ: Shemaia mũrũ wa Hashubu, mũrũ wa Azirikamu, mũrũ wa Hashabia, mũrũ wa Buni;
Daga Lawiyawa kuwa akwai, Shemahiya ɗan Hasshub, ɗan Azrikam, ɗan Hashabiya, ɗan Bunni,
16 Shabethai na Jozabadu, arĩa maarĩ atongoria eerĩ a Alawii, na nĩo maaroraga wĩra wa nja wa nyũmba ya Ngai;
da Shabbetai, da kuma Yozabad, biyu cikin shugabanni Lawiyawa waɗanda suke da nawayar aiki waje da gidan Allah.
17 Matania mũrũ wa Mika, mũrũ wa Zabedi, mũrũ wa Asafu, ũrĩa watongoragia mahooya ma gũcookeria Ngai ngaatho; Bakabukia ũrĩa warĩ wa keerĩ harĩ athiritũ ake: na Abada mũrũ wa Shamua, mũrũ wa Galali, mũrũ wa Jeduthuni.
Sai kuma Mattaniya ɗan Mika, ɗan Zabdi, ɗan Asaf, shugaban da yake bi da hidimar godiya da kuma addu’a. Sai Bakbukiya, na biyu a cikin’yan’uwansa; da Abda ɗan Shammuwa, ɗan Galal, ɗan Yedutun.
18 Alawii arĩa maarĩ thĩinĩ wa Itũũra rĩu itheru maarĩ andũ 284.
Lawiyawan da suke cikin birni mai tsarki sun kai 284.
19 Aikaria a ihingo maarĩ: Akubu, na Talimoni, na andũ a thiritũ yao, arĩa maarangagĩra ihingo, maarĩ andũ 172.
Matsaran ƙofofi kuwa su ne, Akkub, da Talmon, da’yan’uwansu waɗanda suke tsaron ƙofofi, su 172 ne.
20 Andũ a Isiraeli acio angĩ, hamwe na athĩnjĩri-Ngai na Alawii, maarĩ matũũra-inĩ mothe ma Juda, o mũndũ gĩthaka-inĩ kĩa maithe mao.
Sauran Isra’ilawa tare da firistoci, da Lawiyawa sun kasance a dukan garuruwan Yahuda, kowanne a mallakar kakansa.
21 Ndungata cia hekarũ ciatũũraga kĩrĩma-inĩ kĩa Ofeli, marũgamĩrĩirwo nĩ Ziha na Gishipa.
Ma’aikatan haikali sun zauna a kan tudun Ofel. Ziha, da Gishfa ne suke lura da su.
22 Mũtongoria mũnene wa Alawii kũu Jerusalemu aarĩ Uzi mũrũ wa Bani, mũrũ wa Hashabia, mũrũ wa Matania, mũrũ wa Mika. Uzi aarĩ ũmwe wa rũciaro rwa Asafu, arĩa maarĩ aini arĩa maarũgamĩrĩire wĩra wa nyũmba ya Ngai.
Babban shugaban Lawiyawa a Urushalima shi ne Uzzi ɗan Bani, ɗan Hashabiya, ɗan Mattaniya, ɗan Mika. Uzzi yana ɗaya daga zuriyar Asaf, waɗanda suke mawaƙan da suke da nawayar hidima a gidan Allah.
23 Aini maarĩ watho-inĩ wa mũthamaki, ũrĩa wamatuagĩra wĩra wao wa o mũthenya.
Mawaƙa sun bi umarnan sarki, a kan abin da za su yi kowace rana.
24 Pethahia mũrũ wa Meshezabeli, wa rũciaro rwa Zera mũrũ wa Juda, aarĩ mũramati wa mũthamaki maũndũ-inĩ mothe makonainie na andũ.
Fetahahiya ɗan Meshezabel, ɗaya daga zuriyar Zera ɗan Yahuda ne, wakilin sarki cikin dukan al’amuran da suka shafi mutane.
25 Ha ũhoro wa tũtũũra na mĩgũnda yatuo-rĩ, andũ amwe a Juda maatũũraga Kiriathu-Ariba na matũũra marĩo marĩa marĩrigiicĩirie, na Diboni na matũũra marĩo, na Jekabizeeli na tũtũũra twarĩo,
Game da ƙauyukan da filayensu, waɗansu mutanen Yahuda suka zauna a Kiriyat Arba da ƙauyukanta, da Dibon da ƙauyukanta, da Yekabzeyel da ƙauyukanta.
26 na kũu Jeshua, na Molada, na Bethi-Peleti,
Akwai su kuma a Yeshuwa, da Molada, da Bet-Felet,
27 na Hazari-Shuali, na Biri-Shiba na matũũra marĩo;
da Hazar Shuwal, da Beyersheba da ƙauyukanta.
28 na Zikilagi, na Mekona na matũũra marĩo,
Akwai su a Ziklag, da Mekona da ƙauyukanta.
29 na Eni-Rimoni, na Zora, na Jaramuthu,
Suna nan kuma a En Rimmon, da Zora, da Yarmut,
30 na Zanoa, na Adulamu na tũtũũra twarĩo, na Lakishi na mĩgũnda ya rĩo, na Azeka na matũũra marĩo. Nĩ ũndũ ũcio maatũũraga kuuma Birishiba o nginya Kĩanda kĩa Hinomu.
da Zanowa, da Adullam da ƙauyukansu, da Lakish da gonakinta, da kuma Azeka da ƙauyukanta. Saboda haka sun yi zama tun daga Beyersheba har zuwa Kwarin Hinnom.
31 Njiaro cia Benjamini kuuma Geba ciatũũraga Mikimashi, na Aija, na Betheli na matũũra marĩo,
Zuriyar mutanen Benyamin daga Geba sun zauna a Mikmash, da Aiya, da Betel da ƙauyukanta,
32 na kũu Anathothu, na Nobu na Anania,
da Anatot, da Nob, da Ananiya,
33 na Hazoru, na Rama na Gitaimu,
da Hazor, da Rama, da Gittayim,
34 na Hadidi, na Zeboimu na Nebalati,
da Hadid, da Zeboyim, da Neballat,
35 na Lodi na Ono, na Kĩanda-inĩ kĩa Aturi.
da Lod, da Ono, da kuma a Kwarin Masu sana’a.
36 Amwe a ikundi cia Alawii a Juda maatũũrire Benjamini.
Waɗansu gundumomin Lawiyawan Yahuda sun zauna a Benyamin.