< Nehemia 10 >

1 Arĩa meekĩrire kĩrĩkanĩro kĩu mũhũũri maarĩ: Nehemia ũrĩa warĩ barũthi wa kũu, mũrũ wa Hakalia, na Zedekia,
Waɗanda suka buga hatimin su ne, Nehemiya ɗan Hakaliya, wanda yake gwamna. Zedekiya
2 na Seraia, na Azaria, na Jeremia,
da Serahiya, da Azariya, da Irmiya,
3 na Pashuru, na Amaria, na Malikija,
da Fashhur, da Amariya, da Malkiya,
4 na Hatushu, na Shebania, na Maluku,
da Hattush, da Shebaniya, da Malluk,
5 na Harimu, na Meremothu, na Obadia,
da Harim, da Meremot, da Obadiya,
6 na Danieli, na Ginethoni, na Baruku,
da Daniyel, da Ginneton, da Baruk,
7 na Meshulamu, na Abija, na Mijamini,
da Meshullam, da Abiya, da Miyamin,
8 na Maazia, na Biligai, na Shemaia. Acio nĩo maarĩ athĩnjĩri-Ngai.
da Ma’aziya, da Bilgai, da kuma Shemahiya. Waɗannan su ne Firistocin.
9 Nao Alawii maarĩ: Jeshua mũrũ wa Azania, na Binui wa ariũ a Henadadi, na Kadimieli,
Lawiyawan kuwa su ne, Yeshuwa ɗan Azaniya, da Binnuyi ɗan Henadad, da Kadmiyel,
10 nao athiritũ ao maarĩ: Shebania, na Hodia, na Kelita, na Pelaia, na Hanani,
’yan’uwansu kuwa su ne, Shebaniya, da Hodiya, da Kelita, da Felahiya, da Hanan,
11 na Mika, na Rehobu, na Hashabia,
da Mika, da Rehob, da Hashabiya,
12 na Zakuri, na Sherebia, na Shebania,
da Zakkur, da Sherebiya, da Shebaniya,
13 na Hodia, na Bani, na Beninu.
da Hodiya, da Bani da kuma Beninu.
14 Nao atongoria a andũ maarĩ: Paroshu, na Pahathu-Moabi, na Elamu, na Zatu, na Bani,
Shugabannin mutane su ne, Farosh, da Fahat-Mowab, da Elam, da Zattu, da Bani,
15 na Buni, na Azigadi, na Bebai,
da Bunni, da Azgad, da Bebai,
16 na Adonija, na Bigivai, na Adini,
da Adoniya, da Bigwai, da Adin,
17 na Ateri, na Hezekia, na Azuri,
da Ater, da Hezekiya, da Azzur,
18 na Hodia, na Hashumu, na Bezai,
da Hodiya, da Hashum, da Bezai,
19 na Harifu, na Anathothu, na Nebai,
da Harif, da Anatot, da Nebai,
20 na Magipiashu, na Meshulamu, na Heziri,
da Magfiyash, da Meshullam, da Hezir,
21 na Meshezabeli, na Zadoku, na Jadua,
da Meshezabel, da Zadok, da Yadduwa
22 na Pelatia, na Hanani, na Anaia,
da Felatiya, da Hanan, da Anahiya,
23 na Hoshea, na Hanania, na Hashubu,
da Hosheya, da Hananiya, da Hasshub,
24 na Haloheshu, na Piliha, na Shobeku,
da Hallohesh, da Filha, da Shobek,
25 na Rehumu, na Hashabina, na Maaseia,
da Rehum, da Hashabna, da Ma’asehiya
26 na Ahia, na Hanani, na Anani,
da Ahiya, da Hanan, da Anan,
27 na Maluku, na Harimu, na Baana.
da Malluk, da Harim da kuma Ba’ana.
28 “Andũ arĩa angĩ, nĩo athĩnjĩri-Ngai, na Alawii, na aikaria a ihingo, na aini, o na ndungata cia hekarũ na arĩa othe meyamũranĩtie na andũ arĩa maariganĩtie nao nĩguo maathĩkĩre Watho wa Ngai, marĩ hamwe na atumia ao, na aanake, na airĩtu ao othe arĩa mangĩhota gũtaũkĩrwo nĩ maũndũ,
“Sauran mutane, wato, firistoci, Lawiyawa, matsaran ƙofofi, mawaƙa, ma’aikatan haikali da dukan waɗanda suka ware kansu daga maƙwabta saboda Dokar Allah, tare da matansu da dukan’ya’yansu maza da mata waɗanda za su iya fahimta,
29 andũ aya othe maanyiitana na ariũ a ithe wao arĩa marĩ igweta, na meeohe na kĩrumi na mwĩhĩtwa atĩ nĩmarĩrũmagĩrĩra Watho wa Ngai ũrĩa waheirwo Musa ndungata ya Ngai, na mamenyagĩrĩre gwathĩkĩra maathani mothe, na mawatho, na kĩrĩra gĩa kũrũmĩrĩrwo kĩa Jehova Mwathani witũ.
dukan waɗannan yanzu suka sadu da manyan gari’yan’uwansu, suka rantse, cewa la’ana ta same su idan ba su kiyaye Dokar Allah da aka bayar ta wurin Musa bawan Allah su kuma mai da hankali ga yin biyayya da dukan umarnai, ƙa’idodi da farillan Ubangiji shugabanmu ba.
30 “Tweranĩra atĩ tũtikaheana airĩtu aitũ mahikio nĩ andũ arĩa matũrigiicĩirie o na kana aanake aitũ mahikie airĩtu ao.
“Mun yi alkawari ba za mu ba da’ya’yanmu mata aure ga mutanen da suke kewaye da mu ba, ba kuwa za mu auri’ya’yansu mata wa’ya’yanmu maza ba.
31 “Rĩrĩa andũ a mabũrũri marĩa tũriganĩtie marĩrehaga indo na ngano ya kwendia mũthenya wa Thabatũ, tũtikamagũrĩra mũthenya ũcio wa Thabatũ o na kana mũthenya ũngĩ o wothe mwamũre. O mwaka wa mũgwanja wakinya tũtirĩrĩmaga mĩgũnda iitũ, na nĩtũrĩĩrekanagĩra mathiirĩ mothe.
“Sa’ad da maƙwabta suka kawo kayayyaki ko hatsi don su sayar a ranar Asabbaci, ba za mu saya daga gare su a ranar Asabbaci ko a rana mai tsarki ba. Kowace shekarar Asabbaci ba za mu nome ƙasa ba kuma za mu yafe kowane irin bashi.
32 “Nĩtuoya mũrigo wa kũhingia mawatho ma kũheanaga gĩcunjĩ gĩa gatatũ gĩa cekeri o mwaka nĩ ũndũ wa wĩra wa nyũmba ya Ngai witũ:
“Mun ɗauka hakkin bin umarnai na ba da kashi ɗaya bisa uku na shekel kowace shekara don hidimar gidan Allahnmu.
33 nĩ ũndũ wa mĩgate ĩrĩa ĩigagwo metha-inĩ; nĩ ũndũ wa mahinda ma maruta ma mũtu na ma njino; na nĩ ũndũ wa maruta marĩa marutagwo mũthenya wa Thabatũ, na wa ciathĩ cia Karũgamo ka Mweri, na wa ciathĩ iria ciathanĩtwo; nĩ ũndũ wa maruta marĩa maamũre; nĩ ũndũ wa maruta ma kũhoroheria mehia ma Isiraeli; o na nĩ ũndũ wa mawĩra mothe ma nyũmba ya Ngai witũ.
Za mu tanada burodin da ake ajiye a kan tebur; za mu ba da hadayun hatsi da hadayun ƙonawa na kullum; za mu ba da hadayun Asabbatai, da na bukukkuwan Sabon Wata da na bukukkuwan da aka ƙayyade; za mu ba da hadayu masu tsarki; za mu ba da hadayun zunubi don a yi kafara domin Isra’ila; mu kuma ba da abubuwan da ake bukata dukan domin ayyukan gidan Allahnmu.
34 “Ithuĩ athĩnjĩri-Ngai, na Alawii o na andũ aya angĩ nĩtũcuukĩte mĩtĩ tũgatuanĩra rĩrĩa o nyũmba iitũ ĩrĩĩrehaga ngũ nyũmba-inĩ ya Ngai witũ, cia gũikaragia mwaki wakanĩte kĩgongona-inĩ kĩa Jehova Ngai witũ mahinda marĩa matuanĩirwo o mwaka, o ta ũrĩa kwandĩkĩtwo Watho-inĩ.
“Mu, firistoci, da Lawiyawa da kuma mutane, mun jefa ƙuri’a don a san lokacin da kowane iyalinmu zai kawo sadakar itace don ƙonewa a gidan Allahnmu a ƙayyadaddun lokuta a bagaden Ubangiji Allahnmu, kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka.
35 “O na nĩtuoya mũrigo wa kũrehaga maciaro ma mbere ma mĩgũnda iitũ na ma mũtĩ o wothe wa matunda nyũmba-inĩ ya Jehova o mwaka.
“Mun kuma ɗauka hakkin kawo nunan fari na hatsinmu da kuma na kowane itace mai ba da’ya’ya a gidan Ubangiji kowace shekara.
36 “O ta ũrĩa kwandĩkĩtwo Watho-inĩ, nĩtũrĩĩrehaga marigithathi maitũ ma aanake, na ma ngʼombe, na ma ndũũru cia ngʼombe na cia mbũri ciitũ gũkũ nyũmba-inĩ ya Ngai witũ kũrĩ athĩnjĩri-Ngai arĩa matungataga kuo.
“Kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka, za mu kawo ɗan fari na’ya’yanmu maza da na garken shanunmu, da na tumakinmu, da kuma na awakinmu a gidan Allahnmu, don firistocin da suke aikin a can.
37 “O na ningĩ nĩtũrĩĩrehaga thĩinĩ wa makũmbĩ ma nyũmba ya Ngai, tũnengere athĩnjĩri-Ngai mũtu wa mbere, na magongona maitũ ma ngano ma mbere, na maruta ma matunda ma mĩtĩ iitũ yothe ma mbere, na ma ndibei iitũ ya mũhihano o na ma maguta. O na nĩtũrĩĩrehaga gĩcunjĩ gĩa ikũmi kĩa maciaro ma mĩgũnda iitũ, tũkanengera Alawii, nĩgũkorwo nĩ Alawii maamũkagĩra icunjĩ cia ikũmi kuuma matũũra mothe kũrĩa tũrutaga wĩra.
“Ban da haka ma, za mu kawo wa ɗakunan ajiyar gidan Allahnmu, abincinmu na farko daga ƙasa, na hadayun hatsinmu, na’ya’yan dukan itatuwanmu da kuma na sabon ruwan inabinmu da mai namu wa firistoci. Za mu kuma kawo zakkar hatsinmu wa Lawiyawa, gama Lawiyawa ne ke karɓan Zakka cikin dukan garuruwan da muke noma.
38 Mũthĩnjĩri-Ngai wa rũciaro rwa Harũni nĩarĩkoragwo ho Alawii makĩamũkĩra gĩcunjĩ kĩu gĩa ikũmi, nao Alawii nĩmarĩĩrehaga gĩcunjĩ gĩa ikũmi kĩa indo ciothe makũmbĩ-inĩ ma kĩgĩĩna kĩa nyũmba ya Ngai witũ.
Firist wanda yake daga zuriyar Haruna zai raka Lawiyawa sa’ad da suke karɓan zakka, Lawiyawan kuma za su kawo kashi ɗaya bisa goma na zakka zuwa gidan Allahnmu, su kawo a ɗakunan ajiya na baitulmali.
39 Andũ a Isiraeli, hamwe na Alawii, nĩmarĩĩrehaga maruta mao ma ngano, na ndibei ya mũhihano, na maguta thĩinĩ wa makũmbĩ marĩa indo cia handũ-harĩa-haamũre ciigagwo, na kũrĩa athĩnjĩri-Ngai, arĩa maratungata, na aikaria a ihingo, na aini maikaraga. “Tũtirĩrekagĩrĩria nyũmba ya Ngai witũ.”
Mutanen Isra’ila haɗe da Lawiyawa, za su kawo sadakokinsu na hatsi, sabon ruwan inabi da mai a ɗakunan ajiya inda ake ajiyar kayayyakin wuri mai tsarki da kuma inda firistoci, matsaran ƙofofi da kuma mawaƙa suke zama. “Ba za mu ƙyale gidan Allahnmu ba.”

< Nehemia 10 >