< 1 Maũndũ 4 >

1 Njiaro cia Juda ciarĩ: Perezu, na Hezironi, na Karimi, na Huru, na Shobali.
Zuriyoyin Yahuda su ne, Ferez, Hezron, Karmi, Hur da Shobal.
2 Reaia mũrũ wa Shobali nĩwe warĩ ithe wa Jahathu, nake Jahathu nĩwe warĩ ithe wa Ahumai na Lahadi. Icio nĩcio ciarĩ mbarĩ cia Azorathi.
Reyahiya ɗan Shobal shi ne mahaifin Yahat, Yahat shi ne mahaifin Ahumai da Lahad. Waɗannan su ne gidajen Zoratiyawa.
3 Ariũ a Etamu maarĩ: Jezireeli, na Ishima, na Idibasha. Mwarĩ wa nyina wao eetagwo Hazeleliponi.
Waɗannan su ne’ya’yan Etam. Yezireyel, Ishma da Idbash.’Yar’uwarsu ita ce Hazzelelfoni.
4 Penueli nĩwe warĩ ithe wa Gedori, nake Ezeri nĩwe warĩ ithe wa Husha. Ici nĩcio ciarĩ njiaro cia Huru ũrĩa irigithathi rĩa Efiratha, na ithe wa Bethilehemu.
Fenuwel shi ne mahaifin Gedor, kuma Ezer shi ne mahaifin Husha. Waɗannan su ne zuriyar Hur, ɗan farin Efrata da mahaifin Betlehem.
5 Ashuri ithe wa Tekoa aarĩ na atumia eerĩ, nĩo Hela na Naara.
Asshur mahaifin Tekowa yana da mata biyu, Hela da Na’ara.
6 Naara akĩmũciarĩra Ahuzamu, na Heferi, na Temeni, na Haahashatari. Icio nĩcio ciarĩ njiaro cia Naara.
Na’ara ta haifi Ahuzzam, Hefer, Temeni da Hawahashtari. Waɗannan su ne zuriyar Na’ara.
7 Ariũ a Hela maarĩ: Zerethi, na Zoharu, na Ethinani,
’Ya’yan Hela maza su ne, Zeret, Zohar, Etnan,
8 na Kozu, ũrĩa warĩ ithe wa Anubu, na Hazobeba, na wa mĩhĩrĩga ya Ahariheli mũrũ wa Harumu.
da Koz. Koz ne mahaifin Anub da Hazzobeba, shi ne kuma kakan iyalin da suka fito daga zuriyar Aharhel ɗan Harum.
9 Jabezu aarĩ mũtĩĩku mũno gũkĩra ariũ a nyina. Nyina nĩwe wamũtuire Jabezu, tondũ oigire atĩrĩ, “Ndaamũciarire na ruo.”
Yabez ya fi’yan’uwansa martaba. Mahaifiyarsa ta sa masa suna Yabez, tana cewa, “Na haife shi da azaba.”
10 Nake Jabezu agĩkaĩra Ngai wa Isiraeli, akiuga atĩrĩ, “Naarĩ korwo wandathima na ũnjaramĩrie mĩhaka ya bũrũri wakwa! Reke guoko gwaku gũkorwo hamwe na niĩ, na ũngitĩre harĩ ũũru nĩguo ndikanakorwo na ruo.” Nake Ngai akĩigua ihooya rĩake.
Yabez ya yi kuka ga Allah na Isra’ila ya ce, “Ka yi mini albarka ka fadada yankina! Bari hannunka yă kasance tare da ni, yă kuma kiyaye ni daga abin da zai cuce ni, don kada in shiga wahala.” Sai Allah ya ji roƙonsa.
11 Kelubu, mũrũ wa nyina na Shuha, nĩwe warĩ ithe wa Mehiru, ũrĩa warĩ ithe wa Eshitoni.
Kelub, ɗan’uwan Shuha, shi ne mahaifin Mehir, wanda shi ne mahaifin Eshton.
12 Eshitoni nĩwe warĩ ithe wa Bethi-Rafa, na Pasea, na Tehina ũrĩa warĩ ithe wa Iri-Nahashu. Acio nĩo maarĩ andũ a Reka.
Eshton shi ne mahaifin Bet-Rafa, Faseya da Tehinna wanda ya haifi Ir Nahash. Waɗannan su ne mutanen Reka.
13 Ariũ a Kenazu maarĩ: Othinieli na Seraia. Ariũ a Othinieli maarĩ: Hathathu, na Meonothai.
’Ya’yan Kenaz maza su ne, Otniyel da Serahiya.’Ya’yan Otniyel maza su ne, Hatat da Meyonotai.
14 Meonothai nĩwe warĩ ithe wa Ofara. Seraia nĩwe warĩ ithe wa Joabu ũrĩa ithe wa andũ a Ge-Harashimu. Gwetagwo ũguo nĩ ũndũ andũ akuo maarĩ mabundi.
Meyonotai shi ne mahaifin Ofra. Serahiya shi ne mahaifin Yowab, mahaifin Ge-Harashim. An kira shi haka domin mutanensa masu sana’ar hannu ne.
15 Ariũ a Kalebu, mũrũ wa Jefune, maarĩ: Iru, na Ela, na Naamu. Mũriũ wa Ela eetagwo: Kenazu.
’Ya’yan Kaleb ɗan Yefunne maza su ne, Iru, Ela da Na’am. Ɗan Ela shi ne, Kenaz.
16 Ariũ a Jehaleleli maarĩ: Zifu, na Zifa, na Tiria, na Asareli.
’Ya’yan Yahallelel su ne, Zif, Zifa, Tiriya da Asarel.
17 Ariũ a Ezara maarĩ: Jetheru, na Meredi, na Eferi, na Jaloni. Mũtumia ũmwe wa Meredi nĩwe waciarire Miriamu, na Shamai, na Ishiba ũrĩa warĩ ithe wa Eshitemoa.
’Ya’yan Ezra maza su ne, Yeter, Mered, Efer da Yalon. Ɗaya daga cikin matan Mered ta haifi Miriyam, Shammai da Ishba wanda ya haifi Eshtemowa.
18 (Mũtumia wake wa kuuma Judea agĩciara Jeredi ũrĩa ithe wa Gedori, na Heberi ithe wa Soko, na Jekuthieli ithe wa Zanoa.) Acio nĩo maarĩ ciana cia Bithia mwarĩ wa Firaũni ũrĩa wahikĩtio nĩ Meredi.
(Matarsa mutuniyar Yahuda kuwa ta haifi Yared mahaifin Gedor, Heber mahaifin Soko, da kuma Yekutiyel mahaifin Zanowa.) Waɗannan su ne’ya’yan Bitiya’yar Fir’auna, wadda Mered ya aura.
19 Ariũ a mũtumia wa Hodia (mwarĩ wa nyina na Nahamu) maarĩ: Ithe wa Keila ũrĩa Mũgarimi, na Eshitemoa ũrĩa Mũmaakathi.
’Ya’yan matar Hodiya,’yar’uwar Naham su ne, suka haifi Keyila Bagarme, da Eshtemowa mutumin Ma’aka.
20 Ariũ a Shimoni maarĩ: Amunoni, na Rina, na Beni-Hanani, na Tiloni. Njiaro cia Ishi nĩ: Zohethu na Beni-Zohethu.
’Ya’yan Shimon maza su ne, Amnon, Rinna, Ben-Hanan da Tilon. Zuriyar Ishi su ne, Zohet da Ben-Zohet.
21 Nao ariũ a Shela mũrũ wa Juda maarĩ: Eri ithe wa Leka, na Laada ithe wa Maresha, na mbarĩ cia arĩa maathondekaga gatani ĩrĩa njega kũu Bethi-Ashibea,
’Ya’yan Shela ɗan Yahuda maza su ne, Er mahaifin Leka, La’ada mahaifin Maresha da kuma gidajen masu aikin lilin a Bet-Ashbeya,
22 na Jokimu, na andũ a Kozeba, na Joashu na Sarafi arĩa maathanaga bũrũri wa Moabi, na Jashubi-Lehemu. (Ũhoro ũyũ ũrutĩtwo maandĩko-inĩ ma tene mũno.)
da Yokim, mutanen Kozeba, da Yowash da Saraf wanda ya yi mulkin Mowab da kuma Yashubi Lehem (Waɗannan rubutattun tarihi ne na tun dā.)
23 Acio nĩo moombaga indo cia rĩũmba, nao maatũũraga Netaimu na Gedera; maikaraga kũu, marutagĩre mũthamaki wĩra.
Su ne maginan tukwane waɗanda suka zauna a Netayim da Gedera; sun zauna a can suka kuma yi wa sarki aiki.
24 Njiaro cia Simeoni nĩ: Nemueli, na Jamini, na Jaribu, na Zera, na Shauli;
Zuriyar Simeyon su ne, Nemuwel, Yamin, Yarib, Zera da Shawulu;
25 Shalumu aarĩ mũriũ wa Shauli, nake Mibisamu aarĩ mũriũ wa Shalumu, nake Mishima aarĩ mũriũ wa Mibisamu.
Shawulu ya haifi Shallum, Shallum ya haifi Mibsam. Mibsam ya haifi Mishma.
26 Njiaro cia Mishima ciarĩ: Mũriũ Hamueli, na Zakuri mũriũ wa Hamueli, na Shimei mũriũ wa Zakuri.
Zuriyar Mishma su ne, Hammuwel ɗansa, wanda ya haifi Zakkur, shi Zakkur kuma ya haifi Shimeyi.
27 Shimei aarĩ na ariũ ikũmi na atandatũ na airĩtu atandatũ, no ariũ a nyina matiarĩ na ciana nyingĩ; nĩ ũndũ ũcio mbarĩ yao ndĩongererekire ta ya andũ a Juda.
Shimeyi yana da’ya’ya maza goma sha shida da’ya’ya mata shida, amma’yan’uwansa ba su da’ya’ya da yawa; saboda haka gidansu gaba ɗaya ba tă zama mai mutane da yawa kamar mutanen Yahuda ba.
28 Nao maatũũraga Birishiba, na Molada, na Hazari-Shuali,
Sun zauna a Beyersheba, Molada, Hazar Shuwal,
29 na Biliha, na Ezemu, na Toladi,
Bilha, Ezem, Tolad
30 na Bethueli, na Horoma, na Zikilagi,
Betuwel, Horma, Ziklag,
31 na Bethi-Marikabothu, na Hazari-Susimu, na Bethi-Biri, na Shaaraimu. Macio nĩmo maarĩ matũũra mao nginya rĩrĩa Daudi aathamakaga.
Bet-Markabot, Hazar-Susim, Bet-Biri da Sha’arayim. Waɗannan su ne garuruwansu har lokacin mulkin Dawuda.
32 Matũũra matano marĩa maamarigiicĩirie maarĩ: Etamu, na Aini, na Rimoni, na Tokenina Ashani,
Ƙauyukan da suke kewayensu su ne Etam, Ayin, Rimmon, Token da Ashan, garuruwa biyar;
33 na tũtũũra tũnini tũrĩa twarigiicĩirie matũũra macio o nginya Baalathu. Macio nĩmo maarĩ ũtũũro wao. Nao nĩmaigaga maandĩko ma njiarwa.
da kuma dukan ƙauyuka kewaye da waɗannan garuruwa har zuwa Ba’al. Waɗannan ne wuraren zamansu. Suka kuma ajiye tarihin zuriya.
34 Meshobabu, na Jamuleki, na Josha mũrũ wa Amazia,
Zuriyar Simeyon ta ƙunshi Meshobab, da Yamlek, da Yosha ɗan Amaziya.
35 na Joeli; na Jehu mũrũ wa Joshibia, mũrũ wa Seraia, mũrũ wa Asieli;
Akwai Yowel, da Yehu ɗan Yoshibiya. Yoshibiya ɗan Seraya ne. Serahiya kuma ɗan Asiyel ne.
36 o na Elioenai, na Jaakoba, na Jeshohaia, na Asaia, na Adieli, na Jesimieli, na Benaia;
Akwai Eliyohenai da Ya’akoba, da Yeshohahiya, da Asahiya, da Adiyel, da Yesimiyel, da Benahiya.
37 na Ziza mũrũ wa Shifi, mũrũ wa Aloni, mũrũ wa Jedaia, mũrũ wa Shimuri, mũrũ wa Shemaia.
Akwai Ziza ɗan Shifi. Shifi ɗan Allon ne. Allon ɗan Yedahiya ne. Yedahiya ɗan Shimri ne. Shimri kuma ɗan Shemahiya ne.
38 Andũ acio marĩĩtwa mao magwetetwo hau igũrũ nĩo maarĩ atongoria a mbarĩ ciao. Nyũmba ciao nĩciongererekire mũno,
Mutanen da aka jera sunayensu a bisa, shugabannin gidajensu ne. Iyalansu sun ƙaru sosai,
39 nao magĩthiĩ mĩhaka-inĩ ya Gedori mwena wa irathĩro wa gĩtuamba kĩu gũcaria ũrĩithio wa mahiũ mao.
suka tafi bayan garin Gedor wajajen gabashin kwari suna neman makiyaya domin garkunansu.
40 Nĩmoonire kũndũ kũnoru kũrĩ ũrĩithio mwega, bũrũri warĩ mwariĩ, ũrĩ na thayũ na ũkahoorera. Na rĩrĩ, andũ a Hamu amwe nĩo maatũũraga kuo mbere.
Suka sami makiyaya mai ciyawa mai kyau, ƙasar kuma tana da fāɗi, da salama, kuma zaman lafiya. A dā waɗansu mutanen Ham sun zauna a can.
41 Andũ arĩa marĩĩtwa mao maandĩkĩtwo mookĩte kuo matukũ-inĩ ma Hezekia mũthamaki wa Juda. Nao magĩtharĩkĩra andũ a Hamu ciikaro-inĩ cia andũ acio o na cia Ameunimu arĩa maatũũraga kuo, na makĩmaniina biũ o ta ũrĩa gũtariĩ nginya ũmũthĩ. Nao magĩtũũra ciikaro-inĩ cia andũ acio tondũ kwarĩ na ũrĩithio mwega wa mahiũ mao.
Mutanen da aka jera sunayensu sun zo ne a zamanin Hezekiya sarkin Yahuda. Suka yaƙi mutanen Ham a wuraren zamansu, haka kuma suka yi da Meyunawa da suke can, suka hallaka su ƙaƙaf, yadda yake har yă zuwa yau. Sa’an nan suka zauna a wurin, gama akwai makiyaya domin garkunansu.
42 Nao andũ magana matano a nyũmba ya Simeoni, matongoretio nĩ Pelatia, na Nearia, na Refaia na Uzieli, ariũ a Ishi, magĩtharĩkĩra bũrũri ũrĩa ũrĩ irĩma wa Seiru.
Mutum ɗari biyar na waɗannan mutane Simeyon, waɗanda Felatiya, Neyariya, Refahiya da Uzziyel,’ya’yan Ishi maza suka jagorance, sun mamaye ƙasar tudu ta Seyir.
43 Nao makĩũraga Aamaleki arĩa meetharĩte magatigara, nao matũire kuo nginya ũmũthĩ.
Suka karkashe raguwar Amalekawan da suka tsere, suka kuma zauna a can har yă zuwa yau.

< 1 Maũndũ 4 >