< 1 Chronik 25 >

1 Und David samt den Heerführern sonderte von den Söhnen Asaphs, Hemans und Jedutuns solche zum Dienste aus, welche weissagten zum Harfen, Psalter und Zimbelspiel. Die Zahl der Männer, die diesen Dienst verrichteten, war:
Dawuda tare da shugabannin mayaƙa, suka keɓe waɗansu daga’ya’yan Asaf, Heman da Yedutun don hidimar yin annabci, suna amfani da garayu, molaye da ganguna. Ga jerin mutanen da suka yi wannan hidima.
2 von den Söhnen Asaphs: Sakkur, Joseph, Netanja, Asarela, unter der Leitung Asaphs, welcher nach Anweisung des Königs weissagte.
Daga’ya’yan Asaf, Zakkur, Yusuf, Netaniya da Asarela.’Ya’yan Asaf sun kasance a ƙarƙashin kulawar Asaf, wanda ya yi annabci a ƙarƙashin kulawar sarki.
3 Von Jedutun: die Söhne Jedutuns waren: Gedalja, Zeri, Jesaja, Chaschabja, Mattitja und Simei, ihrer sechs, unter der Leitung ihres Vaters Jedutun, welcher mit der Harfe weissagend dankte und den HERRN lobte.
Game da Yedutun kuwa, daga’ya’yansa maza. Gedaliya, Zeri, Yeshahiya, Shimeyi, Hashabiya da Mattitiya, su shida ne duka, a ƙarƙashin kulawar mahaifinsu Yedutun, wanda ya yi annabci, yana amfani da garaya a yin godiya da yabon Ubangiji.
4 Von Heman: die Söhne Hemans waren: Buckija, Mattanja, Ussiel, Schebuel, Jerimot, Chananja, Chanani, Eliata, Giddalti, Romamti-Eser, Joschbekascha, Malloti, Hotir und Machasiot.
Game da Heman kuwa, daga’ya’yansa maza. Bukkiya, Mattaniya, Uzziyel, Shebuwel, Yerimot; Hananiya, Hanani, Eliyata, Giddalti, Romamti-Ezer, Yoshbekasha, Malloti, Hotir da Mahaziyot.
5 Alle diese waren Söhne Hemans, des Sehers des Königs; nach den Worten Gottes von der Erhöhung des Horns, gab Gott dem Heman vierzehn Söhne und drei Töchter.
Dukan waɗannan’ya’yan Heman ne mai duba na sarki. An ba shi su ta wurin alkawarin Allah don yă ɗaukaka shi. Allah ya ba Heman’ya’ya maza goma sha huɗu da’ya’ya mata uku.
6 Alle diese waren unter der Leitung ihrer Väter Asaph, Jedutun und Heman beim Gesang im Hause des HERRN, mit Zimbeln, Psaltern und Harfen zum Dienst im Hause Gottes nach der Anweisung des Königs tätig.
Dukan waɗannan mutane suna a ƙarƙashin kulawar mahaifansu don kaɗe-kaɗe da bushe-bushe a cikin haikalin Ubangiji, da ganguna, molaye da garayu, don hidima a gidan Allah. Asaf, Yedutun da Heman suna ƙarƙashin kulawar sarki.
7 Und ihre Zahl samt ihren Brüdern, aller, die im Gesang unterrichtet waren und verstanden, dem HERRN zu singen, betrug zweihundertachtundachtzig.
Da su da danginsu, dukansu su 288 ne kuma horarru da ƙwararru ne a kaɗe-kaɗe da bushe-bushe domin Ubangiji.
8 Sie warfen aber das Los über ihr Amt, der Kleinste wie der Größte, der Lehrer wie der Schüler.
Baba ko yaro, malami ko ɗalibi, duk suka jefa ƙuri’a saboda ayyukan da za su yi.
9 Und das erste Los für Asaph fiel auf Joseph. Das zweite fiel auf Gedalja samt seinen Brüdern und Söhnen, ihrer zwölf;
Ƙuri’a ta fari, wadda take don Asaf, ta fāɗo a kan Yusuf,’ya’yansa maza da danginsa, 12 ta biyu a kan Gedaliya, danginsa da’ya’yansa maza, 12
10 das dritte auf Sakkur samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf;
ta uku a kan Zakkur,’ya’yansa da danginsa, 12
11 das vierte auf Jizri samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf;
ta huɗu a kan Izri,’ya’yansa maza da danginsa, 12
12 das fünfte auf Netanja samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf.
ta biyar a kan Netaniya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
13 Das sechste auf Buckija samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf.
ta shida a kan Bukkiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
14 Das siebente auf Jescharela samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf.
ta bakwai a kan Yesarela,’ya’yansa maza da danginsa, 12
15 Das achte auf Jesaja samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf.
ta takwas a kan Yeshahiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
16 Das neunte auf Mattanja samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf.
ta tara a kan Mattaniya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
17 Das zehnte auf Simei samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf.
ta goma a kan Shimeyi,’ya’yansa maza da danginsa, 12
18 Das elfte auf Asareel samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf.
ta goma sha ɗaya a kan Azarel,’ya’yansa maza da danginsa, 12
19 Das zwölfte auf Chaschabja samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf.
ta goma sha biyu a kan Hashabiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
20 Das dreizehnte auf Schubael samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf.
ta goma sha uku a kan Shubayel,’ya’yansa maza da danginsa, 12
21 Das vierzehnte auf Mattitja samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf.
ta goma sha huɗu a kan Mattitiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
22 Das fünfzehnte auf Jeremot samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf.
ta goma sha biya a kan Yeremot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
23 Das sechzehnte auf Chananja samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf.
ta goma sha shida a kan Hananiya, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
24 Das siebzehnte auf Joschbekascha samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf.
ta goma sha bakwai a kan Yoshbekasha, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
25 Das achtzehnte auf Chanani samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf.
ta goma sha takwas a kan Hanani, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa 12
26 Das neunzehnte auf Malloti samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf.
ta goma sha tara a kan Malloti, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
27 Das zwanzigste auf Eliata samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf.
ta ashirin a kan Eliyata, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
28 Das einundzwanzigste auf Hotir samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf.
ta ashirin da ɗaya a kan Hotir, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
29 Das zweiundzwanzigste auf Gidalti samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf.
ta ashirin da biyu a kan Giddalti, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
30 Das dreiundzwanzigste auf Machasiot samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf.
ta ashirin da uku a kan Mahaziyot, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
31 Das vierundzwanzigste auf Romamti-Eser samt seinen Söhnen und Brüdern, ihrer zwölf.
ta ashirin da huɗu a kan Romamti-Ezer, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa 12.

< 1 Chronik 25 >