< 1 Chronik 8 >

1 Benjamin aber zeugete Bela, seinen ersten Sohn, Asbal den andern, Ahrah den dritten,
Benyamin shi ne mahaifin, Bela ɗansa na fari, Ashbel ɗansa na biyu, Ahara na uku,
2 Noha den vierten, Rapha den fünften.
Noha na huɗu da Rafa na biyar.
3 Und Bela hatte Kinder: Addar, Gera, Abihud,
’Ya’yan Bela maza su ne, Addar, Gera, Abihud
4 Abisua, Naeman, Ahoah,
Abishuwa, Na’aman, Ahowa,
5 Gera, Sephuphan und Huram.
Gera, Shefufan da Huram.
6 Dies sind die Kinder Ehuds, die da Häupter waren der Väter unter den Bürgern zu Geba und zogen weg gen Manahath:
Waɗannan su ne zuriyar Ehud, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Geba waɗanda aka kuma kwasa zuwa Manahat.
7 nämlich Naeman, Ahia und Gera, derselbe führete sie weg; und er zeugete Usa und Ahihud.
Na’aman, da Ahiya, da Gera. Gera ne shugabansu lokacin da aka kai su bauta, shi ne ya haifi Uzza da Ahilud.
8 Und Saharaim zeugete im Lande Moab (da er jene von sich gelassen hatte) von Husim und Baera, seinen Weibern.
An haifa’ya’ya maza wa Shaharayim a Mowab bayan ya saki matansa Hushim da Ba’ara.
9 Und er zeugete von Hodes, seinem Weibe: Jobab, Zibja, Mesa, Malcham,
Ya haifi Yobab, Zibiya, Hodesh, Malkam,
10 Jeuz, Sachja und Mirma. Das sind seine Kinder, Häupter der Väter.
Yewuz, Sakiya da Mirma ta wurin Hodesh matarsa. Waɗannan su ne’ya’yansa, kawunan iyalai.
11 Von Husim aber zeugete er Abitob und Elpaal.
Ya haifi Abitub da Efa’al ta wurin Hushim.
12 Die Kinder aber Elpaals waren: Eber, Miseam und Samed. Derselbe bauete Ono und Lod und ihre Töchter.
’Ya’yan Efa’al maza su ne, Eber, Misham, Shemed (wanda ya gina Ono da Lod tare da ƙauyukan kewayensu),
13 Und Bria und Sama waren Häupter der Väter unter den Bürgern zu Ajalon; sie verjagten die zu Gath.
da Beriya da Shema, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Aiyalon waɗanda kuma suka kori mazaunan Gat.
14 Ahjo aber, Sasak, Jeremoth,
Ahiyo, Shashak, Yeremot
15 Sebadja, Arad, Ader,
Zebadiya, Arad, Eder,
16 Michael, Jespa und Joha; das sind Kinder Brias.
Mika’ilu, Isfa da Yoha su ne’ya’yan Beriya maza.
17 Sebadja, Mesullam, Hiski, Heber,
Zebadiya, Meshullam, Hizki, Heber,
18 Jesmerai, Jeslia, Jobab; das sind Kinder Elpaals.
Ishmerai, Izliya da Yobab su ne’ya’yan Efa’al maza.
19 Jakim, Sichri, Sabdi,
Yakim, Zikri, Zabdi,
20 Elioenai, Zilthai, Eliel,
Eliyenai, Zilletai, Eliyel,
21 Adaja, Braja und Simrath; das sind die Kinder Simeis.
Adahiya, Berahiya da Shimra su ne’ya’yan Shimeyi maza.
22 Jespan, Eber, Eliel,
Ishfan, Eber, Eliyel,
23 Abdon, Sichri, Hanan,
Abdon, Zikri, Hanan,
24 Hananja, Elam, Anthothja,
Hananiya, Elam, Antotiya,
25 Jephdeja und Pnuel; das sind die Kinder Sasaks.
Ifdehiya da Fenuwel su ne’ya’yan Shashak maza.
26 Samserai, Seharja, Athalja,
Shamsherai, Shehariya, Ataliya,
27 Jaeresja, Elia und Sichri; das sind Kinder Jerohams.
Ya’areshiya, Iliya da Zikri su ne’ya’yan Yeroham maza.
28 Das sind die Häupter der Väter ihrer Geschlechter, die wohneten zu Jerusalem.
Dukan waɗannan su ne kawunan iyalai, manya kamar yadda aka lissafta a cikin zuriyarsu, suka zauna a Urushalima.
29 Aber zu Gibeon wohnete der Vater Gibeons; und sein Weib hieß Maecha.
Yehiyel na Gibeyon ya zauna a Gibeyon. Sunan matarsa Ma’aka,
30 Und sein erster Sohn war Abdon, Zur, Kis, Baal, Nadab,
ɗansa na fari kuwa shi ne Abdon, sai Zur, Kish, Ba’al, Ner, Nadab,
31 Gedor, Ahjo und Secher.
Gedor, Ahiyo, Zeker
32 Mikloth aber zeugete Simea; und sie wohneten gegen ihren Brüdern zu Jerusalem mit ihnen.
da Miklot, wanda ya zama mahaifin Shimeya. Su ma sun zauna kusa da danginsu a Urushalima.
33 Ner zeugete Kis. Kis zeugete Saul. Saul zeugete Jonathan, Malchisua, Abinadab und Esbaal.
Ner shi ne mahaifin Kish, Kish mahaifin Shawulu, kuma Shawulu ne mahaifin Yonatan, Malki-Shuwa, Abinadab da Esh-Ba’al.
34 Der Sohn aber Jonathans war Meribaal. Meribaal zeugete Micha.
Ɗan Yonatan shi ne, Merib-Ba’al wanda ya zama mahaifin Mika.
35 Die Kinder Michas waren: Pithon, Melech, Thaerea und Ahas.
’Ya’yan Mika maza su ne, Fiton, Melek, Tereya da Ahaz.
36 Ahas aber zeugete Joadda. Joadda zeugete Alemeth, Asmaveth und Simri. Simri zeugete Moza.
Ahaz shi ne mahaifin Yehowadda, Yehowadda shi ne mahaifin Alemet, Azmawet da Zimri, Zimri kuwa shi ne mahaifin Moza.
37 Moza zeugete Binea; des Sohn war Rapha; des Sohn war Eleasa; des Sohn war Azel.
Moza shi ne mahaifin Bineya; Rafa, Eleyasa da kuma Azel.
38 Azel aber hatte sechs Söhne, die hießen: Esrikam, Bochru, Jesmael, Searja, Obadja, Hanan. Die waren alle Söhne Azels.
Azel yana da’ya’ya maza shida, kuma ga sunayensu. Azrikam, Bokeru, Ishmayel, Sheyariya, Obadiya da Hanan. Dukan waɗannan’ya’yan Azel maza ne.
39 Die Kinder Eseks, seines Bruders, waren: Ulam, sein erster Sohn, Jeus der andere, Eliphelet der dritte.
’Ya’yan ɗan’uwansa Eshek su ne, Ulam ɗan farinsa, Yewush ɗansa na biyu da Elifelet na uku.
40 Die Kinder aber Ulams waren gewaltige Leute und geschickt mit Bogen; und hatten viele Söhne und Sohnes Söhne, hundertundfünfzig. Die sind alle von den Kindern Benjamins.
’Ya’yan Ulam maza jarumawa ne sosai waɗanda suke iya riƙe baka. Suna da’ya’ya maza masu yawa da jikoki, 150 gaba ɗaya. Dukan waɗannan zuriyar Benyamin ne.

< 1 Chronik 8 >