< 1 Chronik 3 >

1 Und dies waren die Söhne Davids, die ihm in Hebron geboren wurden: der Erstgeborene Ammon, von Ahinoam aus Jesreel; der zweite Daniel, von Abigail aus Karmel;
Waɗannan su ne’ya’yan Dawuda maza da aka haifa masa a Hebron. Ɗan farinsa shi ne Amnon ɗan Ahinowam mutuniyar Yezireyel; na biyun, Daniyel ɗan Abigiyel mutuniyar Karmel;
2 der dritte Absalom, der Sohn Maachas, der Tochter des Königs Thalmai von Gesur; der vierte Adonia, der Sohn Haggiths;
na ukun, Absalom ɗan Ma’aka’yar Talmai sarkin Geshur; na huɗun, Adoniya ɗan Haggit;
3 der fünfte Sephatja, von Abital; der sechste Jithream, von seinem Weibe Egla.
na biyar, Shefatiya ɗan Abital; da kuma na shida, Itireyam ta wurin matarsa Egla.
4 Secha wurden ihm in Hebron geboren; dort regierte er sieben Jahre und sechs Monate und dreiunddreißig Jahre regierte er in Jerusalem.
Waɗannan su ne aka haifa wa Dawuda a Hebron, inda ya yi mulki shekaru bakwai da wata shida. Dawuda ya yi mulki a Urushalima shekaru talatin da uku,
5 Diese aber wurden ihm in Jerusalem geboren: Simea, Sobab, Nathan und Salomo, zusammen vier, von Bath-Sua, der Tochter Ammiels;
kuma waɗannan su ne yaran da aka haifa masa a can. Shimeya, Shobab, Natan da Solomon. Waɗannan huɗu ne Bat-shuwa’yar Ammiyel ta haifa.
6 ferner Jibhar, Elisama, Eliphelet,
Akwai kuma Ibhar, Elishama, Elifelet,
7 Nogah, Nepheg, Japhia,
Noga, Nefeg, Yafiya,
8 Elisama, Eljada, Eliphelet, zusammen neun.
Elishama, Eliyada da Elifelet, su tara ne duka.
9 Das sind sämtliche Söhne Davids, abgesehen von den Söhnen von Kebsweibern. Und Thamar war ihre Schwester.
Dukan waɗannan’ya’yan Dawuda ne maza, ban da’ya’yansa maza ta wurin ƙwarƙwaransa. Tamar ita ce’yar’uwarsu.
10 Und Salomos Sohn war Rehabeam; dessen Sohn war Abia, dessen Sohn Asa, dessen Sohn Josaphat,
Zuriyar Solomon su ne Rehobowam, da Abiya, da Asa, da Yehoshafat,
11 dessen Sohn Joram, dessen Sohn Ahasja, dessen Sohn Joas,
da Yoram, da Ahaziya, da Yowash,
12 dessen Sohn Amazja, dessen Sohn Asarja, dessen Sohn Jotam,
da Amaziya, da Azariya, da Yotam,
13 dessen Sohn Ahas, dessen Sohn Hiskia, dessen Sohn Manasse,
da Ahaz, da Hezekiya da Manasse,
14 dessen Sohn Amon, dessen Sohn Josia.
da Amon, da Yosiya.
15 Und die Söhne Josias waren: der Erstgeborene Johanan, der zweite Jojakim, der dritte Zedekia, der vierte Sallum.
’Ya’yan Yosiya maza su ne, Yohanan ɗan fari, Yehohiyakim ɗa na biyu, Zedekiya ɗa na uku Shallum ɗa na huɗu.
16 Und die Söhne Jojakims waren: sein Sohn Jechonja; dessen Sohn war Zedekia.
Magādan Yehohiyakim su ne, Yekoniya ɗansa, da Zedekiya.
17 Und die Söhne Jechonjas, des Gefangenen, waren: sein Sohn Sealthiel,
Zuriyar Yekoniya kamamme su ne, Sheyaltiyel,
18 Malchiram, Pedaja, Seneazzar, Jekamja, Hosama und Nedabja.
Malkiram, Fedahiya, Shenazzar, Yekamiya, Hoshama da Nedabiya.
19 Die Söhne Pedajas waren: Serubabel und Simei, und die Söhne Serubabels: Mesullam und Hananja; deren Schwester war Selomith.
’Ya’yan Fedahiya su ne, Zerubbabel da Shimeyi.’Ya’yan Zerubbabel maza su ne, Meshullam da Hananiya. Shelomit ce’yar’uwarsu.
20 Ferner Hasuba, Ohel, Berechja, Hasadja, Jusab-Hesed, zusammen fünf.
Akwai kuma waɗansu biyar, Hashuba, Ohel, Berekiya, Hasadiya da Yushab-Hesed.
21 Die Söhne Hananjas waren: Pelatja und Jesaja; die Söhne Rephajas, die Söhne Arnans, die Söhne Obadjas, die Söhne Sechanjas.
Zuriyar Hananiya su ne, Felatiya da Yeshahiya, Refahiya, Arnan, Obadiya da Shekaniya.
22 Die Söhne Sechanjas waren: Semaja, und die Söhne Semajas: Hattus, Jigeal, Bariah, Nearja, Saphat, zusammen sechs.
Zuriyar Shekaniya su ne, Shemahiya da’ya’yansa maza. Hattush, Igal, Bariya, Neyariya da Shafat, su shida ne duka.
23 Die Söhne Nearjas waren: Eljoenai, Hiskia, Asrikam, zusammen drei.
’Ya’yan Neyariya maza su ne, Eliyohenai, Hezekiya da Azrikam, su uku ne duka.
24 Die Söhne Eljoenais aber waren: Hodawja, Eljasib, Pelaja, Akkub, Johanan, Delaja, Anani, zusammen sieben.
’Ya’yan Eliyohenai su ne, Hodawiya, Eliyashib, Felahiya, Akkub, Yohanan, Delahiya da Anani, su bakwai ne duka.

< 1 Chronik 3 >