< Psalm 72 >
1 Von Salomo. - Gott, gib dem König Deine Ordnungen, dem Königssohn Dein Recht,
Ta Solomon. Ka tanada sarki da shari’arka ta gaskiya, ya Allah, ɗan sarki da adalcinka.
2 daß er Dein Volk gemäß dem Rechte richte und Deine Armen nach Gerechtigkeit!
Zai shari’anta mutanenka da adalci, marasa ƙarfinka da shari’ar gaskiya.
3 Die Berge laß dem Volke Frieden bringen, Gerechtigkeit die Hügel!
Duwatsu za su kawo wadata ga mutane, tuddai kuma su ba da amfani na adalci.
4 Er schaffe Recht den Elenden im Volk und helfe armer Leute Kindern! Doch den Bedrücker möge er zermalmen!
Zai kāre marasa ƙarfi a cikin mutane yă kuma cece’ya’yan masu bukata; zai murƙushe masu danniya.
5 Er lebe auch, solange Mond und Sonne währen!
Zai jimre muddin rana tana nan, muddin akwai wata, har dukan zamanai.
6 Er komme wie der Regen auf die abgemähte Flur, wie Regengüsse auf das Land!
Zai zama kamar ruwan sama mai fāɗuwa a filin ciyayin da aka yanka, kamar yayyafi mai ba wa duniya ruwa.
7 In seinen Tagen blühe auf der Fromme, und Friedensfülle sei, bis nimmer ist der Mond!
A kwanakinsa adalai za su haɓaka wadata za tă yalwata har sai babu sauran wata.
8 Von Meer zu Meere herrsche er, vom Strom bis an der Erde Enden!
Zai yi mulki daga teku zuwa teku kuma daga Kogi zuwa iyakar duniya.
9 Seemächte sollen sich vor ihm erniedrigen und seine Feinde Staub auflecken!
Kabilun hamada za su rusuna a gabansa abokan gābansa kuwa za su lashe ƙura.
10 Die Könige von Tarsis und die der Inseln sollen Gaben bringen, Tribut die Könige von Saba und von Seba
Sarakunan Tarshish da na bakin kogi masu nisa za su ba da gandu gare shi; sarakunan Sheba da Seba za su ba shi kyautai.
11 und alle Könige ihm huldigen! Ihm sollen alle Heidenvölker dienstbar sein!
Dukan sarakuna za su rusuna masa kuma dukan al’ummai za su bauta masa.
12 Den Armen rettet er, wenn er um Hilfe ruft, den Leidenden, der keinen Beistand hat.
Gama zai ceci masu bukatan da suka yi kuka, marasa ƙarfin da ba su da mai taimako.
13 Er schont den Armen und Geringen und rettet der Bedrückten Leben.
Zai ji tausayin gajiyayyu da masu bukata yă ceci masu bukata daga mutuwa.
14 Von Schaden und Gewalt erlöst er ihre Seele; denn teuer achtet er ihr Blut.
Zai kuɓutar da su daga danniya da rikici, gama jininsu yake a gabansa.
15 Man rufe alsdann "Lebe hoch!" Er gibt dafür von Sabas Golde, damit für ihn bete, ihn beständig segne!
Bari yă yi doguwar rayuwa! Bari a ba shi zinariya daga Sheba. Bari mutane su riƙa yin addu’a dominsa su kuma albarkace shi dukan yini.
16 Er sei ein Fruchtgefilde auf der Erde! Auf Bergesgipfeln, gleich dem Libanon, da woge auch noch seine Frucht! Sie sprosse aus der Stadt wie Pflanzen aus der Erde!
Bari hatsi yă yalwata a duk fāɗin ƙasar; bari yă cika bisan tuddai. Bari’ya’yan itatuwansa su haɓaka kamar Lebanon; bari yă bazu kamar ciyayi a gona.
17 Sein Name währe ewiglich! Solange eine Sonne ist, so währe auch sein Name! Daß alle Heiden ihn beim Segnen nennen und glücklich preisen! -
Bari sunansa yă dawwama har abada; bari yă ci gaba muddin rana tana nan. Dukan al’ummai za su sami albarka ta wurinsa, za su kuma ce da shi mai albarka.
18 Gepriesen sei der Herr und Gott, der Schutzgott Israels, der einzig Wunder tut!
Yabo ya tabbata ga Ubangiji Allah, Allah na Isra’ila, wanda shi kaɗai ya aikata abubuwa masu banmamaki.
19 Gepriesen sei der Name seines Herrschertums in Ewigkeit! Die ganze Erde sei erfüllt von seiner Herrlichkeit! Amen! Amen! -
Yabo ya tabbata ga sunansa mai ɗaukaka har abada; bari dukan duniya ta cika da ɗaukakarsa.
20 Zu Ende sind die Gebete Davids, des Isaisohnes.
Wannan ya kammala addu’o’in Dawuda ɗan Yesse.