< Psalm 122 >
1 Ein Stufenlied. Von David. Ich freute mich, als sie zu mir sagten: Lasset uns zum Hause Jehovas gehen!
Waƙar haurawa. Ta Dawuda. Na yi farin ciki tare da waɗanda suka ce da ni, “Bari mu tafi gidan Ubangiji.”
2 Unsere Füße werden in deinen Toren stehen, Jerusalem!
Ƙafafunmu suna tsaye a ƙofofinki, ya Urushalima.
3 Jerusalem, die du aufgebaut bist als eine fest in sich geschlossene Stadt,
An gina Urushalima kamar birnin da aka yi a harhaɗe wuri guda.
4 wohin die Stämme hinaufziehen, die Stämme Jahs, ein Zeugnis für Israel, zu preisen den Namen Jehovas!
A can ne kabilu suke haurawa, kabilan Ubangiji, don su yabi sunan Ubangiji bisa ga farillan da aka ba wa Isra’ila.
5 Denn daselbst stehen die Throne zum Gericht, die Throne des Hauses Davids.
A can kursiyoyin shari’a yake tsaye, kursiyoyin gidan Dawuda.
6 Bittet um die Wohlfahrt Jerusalems! Es gehe wohl denen, die dich lieben!
Ku yi addu’a don salamar Urushalima, “Bari waɗanda suke ƙaunarki su zauna lafiya.
7 Wohlfahrt sei in deinen Festungswerken, sichere Ruhe in deinen Palästen!
Bari salama ta kasance a katangarki zaman lafiya kuma a fadodinki.”
8 Um meiner Brüder und meiner Genossen willen will ich sagen: Wohlfahrt sei in dir!
Saboda’yan’uwana da kuma abokaina, zan ce, “Salama tă kasance tare da ke.”
9 Um des Hauses Jehovas, unseres Gottes, willen will ich dein Bestes suchen.
Saboda gidan Ubangiji Allahnmu, zan nemi wadatarki.