< Job 25 >
1 Und Bildad, der Schuchiter, antwortete und sprach:
Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
2 Herrschaft und Schrecken sind bei ihm; er schafft Frieden in seinen Höhen.
“Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa; yana tafiyar da kome yadda ya kamata a cikin sama.
3 Sind seine Scharen zu zählen? und über wem erhebt sich nicht sein Licht?
Za a iya ƙirga rundunarsa? A kan wane ne ba ya haska haskensa?
4 Und wie könnte ein Mensch gerecht sein vor Gott, [El. O. recht haben Gott gegenüber] und wie könnte rein sein ein vom Weibe Geborener?
Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
5 Siehe, sogar der Mond scheint nicht hell, und die Sterne sind nicht rein in seinen Augen:
In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
6 wieviel weniger der Mensch, der Wurm, und das Menschenkind, die Made!
mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah!”