< Psalm 73 >

1 Ein Psalm Asafs. / Ja, gütig ist Gott gegen Israel, / Gegen die, die reines Herzens sind.
Zabura ta Asaf. Tabbatacce Allah mai alheri ne ga Isra’ila, ga waɗanda suke masu tsabta a zuciya.
2 Doch meine Füße wären beinah gestrauchelt, / Meine Tritte fast ausgeglitten.
Amma game da ni, ƙafafuna suna gab da yin santsi; tafin ƙafana ya yi kusan zamewa.
3 Denn ich ward neidisch auf die Prahler, / Als ich das Glück der Frevler sah.
Gama na yi kishin masu girman kai sa’ad da na ga cin gaban da masu mugunta suke yi.
4 Sie kennen ja keine Schmerzen, / Und von Gesundheit strotzt ihr Leib.
Ba sa yin wata fama; jikunansu lafiya suke da kuma ƙarfi.
5 Nicht sind sie in Unglück wie Sterbliche sonst, / Sie leiden nicht Plage wie andre Leute.
Ba sa shan wata wahalar da sauran mutane ke sha; ba su da damuwa irin na’yan adam.
6 Drum ist auch Hoffart ihr Halsschmuck, / Unrecht umhüllt sie als ihr Gewand.
Saboda girman kai ya zama musu abin wuya; tā da hankali ya zama musu riga.
7 Ihr Auge tritt mühsam hervor aus dem Fett, / Ihr Herz ist voll stolzer Gedanken.
Daga mugayen zukatansu laifi kan fito mugaye ƙulle-ƙullen da suke cikin zukatansu ba su da iyaka.
8 Sie höhnen und sprechen boshaft von Gewalt, / Sie reden von oben herab.
Suna ba’a, suna faɗin mugayen abubuwa; cikin girman kan suna barazana yin danniya.
9 In den Himmel setzen sie ihren Mund, / Ihre Zunge ergeht sich auf Erden.
Bakunansu na cewa sama na su ne, kuma harsunansu sun mallaki duniya.
10 Drum fallen ihnen die Leute zu, / Die schlürfen Wasser in Fülle ein.
Saboda haka mutanensu sun juya gare su suna kuma shan ruwa a yalwace.
11 Sie sprechen: "Wie sollte Gott etwas wissen? / Wohnt denn bei dem Höchsten Kenntnis?
Suna cewa, “Yaya Allah zai sani? Mafi Ɗaukaka yana da sani ne?”
12 Diese Leute leben zwar ohne Gott, / Doch haben sie, ewig ungestört, / Reichtum und Macht erlangt.
Ga yadda mugaye suke, kullum ba su da damuwa, arzikinsu yana ta ƙaruwa.
13 Umsonst ist's, daß ich mein Herz hab reingehalten / Und meine Hände in Unschuld gewaschen.
Tabbatacce a banza na bar zuciyata da tsabta; a banza na wanke hannuwa don nuna rashin laifi.
14 Ich war doch geplagt den ganzen Tag / Und ward alle Morgen aufs neue gestraft."
Dukan yini na sha annoba; an hukunta ni kowace safiya.
15 Hätt ich gedacht: So will ich auch reden, / Ich hätte verleugnet deiner Kinder Geschlecht.
Da na ce, “Zan faɗa haka,” da na bashe’ya’yanka.
16 So sann ich denn nach, dies Rätsel zu lösen; / Doch allzu schwierig war es für mich;
Sa’ad da na yi ƙoƙari in gane wannan, sai ya zama danniya a gare ni
17 Bis ich in Gottes Heiligtum ging / Und auf ihr (trauriges) Ende merkte.
sai da na shiga wuri mai tsarki na Allah; sa’an nan na gane abin da ƙarshensu zai zama.
18 Ja, auf schlüpfrigen Boden stellst du sie, / Du stürzest sie ins Verderben.
Tabbatacce ka sa su a ƙasa mai santsi; ka jefar da su ga hallaka.
19 Wie sind sie im Nu zunichte geworden, / Geschwunden, vergangen durch Schreckensgerichte!
Duba yadda suka hallaka farat ɗaya, razana ta share su gaba ɗaya!
20 Wie ein Traum verfliegt, sobald man erwacht: / So wirst du, Adonái, ihr Bild verschmähn, / Wenn du dich aufmachst (zu richten).
Kamar yadda mafarki yake sa’ad da mutum ya farka, haka yake sa’ad da ka farka, ya Ubangiji, za ka rena su kamar almarai.
21 Würde (nun wieder) mein Herz erbittert, / Und fühlt ich es stechen in meinen Nieren:
Sa’ad da zuciyata ta ɓaci hankalina kuma ya tashi,
22 Dann wär ich ein Narr und wüßte nichts, / Ich wäre sogar wie ein Tier vor dir.
na zama marar azanci da jahili; na zama kamar dabba a gabanka.
23 Aber ich bleibe nun stets bei dir, / Du hast ja erfaßt meine rechte Hand.
Duk da haka kullum ina tare da kai; ka riƙe ni a hannun damana.
24 Nach deinem Ratschluß wirst du mich leiten / Und nimmst mich endlich mit Ehren auf.
Ka bishe ni da shawararka, bayan haka kuma za ka kai ni cikin ɗaukaka.
25 Wen hätt ich im Himmel (ohne dich)? / Und bist du mein, so begehr ich nichts weiter auf Erden.
Wa nake da shi a sama in ba kai ba? Ba na kuma sha’awar kome a duniya in ban da kai.
26 Ist auch mein Leib geschwunden, und schlägt mein Herz nicht mehr: / Meines Herzens Hort und mein Besitz / Bleibt doch Elohim auf ewig!
Jikina da zuciyata za su iya raunana, amma Allah ne ƙarfin zuciyata da kuma rabona har abada.
27 Denn die von dir weichen, die kommen um; / Du vertilgst, die dich treulos verlassen.
Waɗanda suke nesa da kai za su hallaka; kakan hallaka dukan waɗanda suke maka rashin aminci.
28 Mir aber ist köstlich die Nähe Elohims. / Auf Adonái Jahwe ruht mein Vertraun: / So will ich verkündigen all dein Tun.
Amma game da ni, yana da kyau in kasance kusa da Allah. Na mai da Ubangiji Mai Iko Duka mafakata; zan yi shelar dukan ayyukanka.

< Psalm 73 >