+ Maatosa 1 >
1 Dawite na, Abrame na gidida Yesus Kristosa yeletetha zarkey hayssappe kaalizayssa
Littafin asalin Yesu Almasihu Dan Dauda, Dan Ibrahim.
2 Abiramey Yisaqa yelides. Yisaqay Yaqoobe yelides. Yaqobey Yudane iza ishata yelides.
Ibrahim shine mahaifin Ishaku, Ishaku shine mahaifin Yakubu, Yakubu shine mahaifin Yahuza da 'yan'uwansa.
3 Yuday Timarippe Faresane Zara yelides. Faresy Asrome yelides. Asromey Arame yelides.
Yahuza shine mahaifin Farisa da Zera, ta wurin Tamar. Farisa kuma shine mahaifin Hasruna, Hasruna kuma shine mahaifin Aram.
4 Aramey Aminadabe yelides. Aminadabey Ne7asone Yelides. Ne7asoney Selimone yelides.
Aram shine mahaifin Amminadab, Amminadab shine mahaifin Nashon, Nashon shine mahaifin Salmon.
5 Selimoney Bo7eze Ere7abippe yelides. Bo7ezey Urutippe Iyobede yelides. Iyobedey Iseye yelides.
Salmon shine mahaifin Bo'aza ta wurin Rahab, Bo'aza shine mahaifin Obida ta wurin Rut. Obida shine mahaifin Yesse,
6 Iseyey kawo Dawite yelides. Dawitey Oriyo machcheyfe Solomone yelides.
Yesse shine mahaifin sarki Dauda. Sarki Dauda shine mahaifin Sulaimanu ta wurin matar Uriya.
7 Solomoney Robi7ame yelides. Robi7amey Aabbiya yelides. Aabbiyaykka Aasafe yelides.
Sulaimanu shine mahaifin Rehobo'am, Rehobo'am shine mahaifin Abija, Abija shine mahaifin Asa.
8 Asafey Yosafaxxe yelides. Yosafaxxey Iyorame yelides. Iyoramey Oziyane yelides.
Asa shine mahaifin Yehoshafat, Yehoshafat shine mahaifin Yoram, Yoram kuma shine mahaifin Uziya.
9 Oziyaney Iyoatamme yelides, Iyoatamey Akaze yelides, Akazey Hizqassa yelides.
Uziya shine mahaifin Yotam, Yotam shine mahaifin Ahaz, Ahaz shine mahaifin Hezekiya.
10 Hizqassay Minasse yelides, Minassey Ammoxe yelides, Amoxxeykka Yosiyasa yelides.
Hezekiya shine mahaifin Manassa, Manassa shine mahaifin Amon, sannan Amon shine mahaifin Yosiya.
11 Yosiyasay Babiloone di7o layth Ikoniyanene iza ishata yelides.
Yosiya shine mahaifin Yekoniya da 'yan'uwansa, dai dai locacin da aka kwashe su zuwa kasar Babila.
12 Babiloone di7oppe guye Ikkoniyaney Salatiyale yelides, Salatiyaleykka Zarubabele yelides,
Bayan kwasar su zuwa kasar Babila, Yekoniya shine mahaifin Sheyaltiyel, Sheyaltiyel shine mahaifin Zarubabel.
13 Zerubabeley Abiyodde yelides, Abiyodey Eliyaqqemme yelides, Eliyaqqemmey Azare yelides.
Zarubabel shine mahaifin Abihudu, Abihudu shine mahaifin Eliyakim, sannan Eliyakim shine mahaifin Azuru.
14 Azarey Sadeqqe yelides, Sadoqqey Akimme yelides, Akimeykka Eliyodde yelides,
Azuru shine mahaifin Saduku. Saduku shine mahaifin Akimu, sannan Akimu shine mahaifin Aliyudu
15 Eliyodey Alazare Yelidess, Alazarey Matane yelides, Mataney Yaqqobbe yelides.
Aliyudu shine mahaifin Ali'azara, Ali'azara shine mahaifin Matana, sannan Matana shine mahaifin Yakubu.
16 Yaqoobeykka Kirstosa getetidaysa Yesusa yelida Maramo ekana gigisida Yosefo yelides.
Yakubu shine mahaifin Yusufu maigidan Maryamu, wadda ta wurin ta ne aka haifi Yesu, wanda ake ce da shi Almasihu.
17 Hesa gish Abirameppe yidi Dawite gakanas tamane oydu yeleteth, qasse Dawiteppe Babiloone di7o wode gakanas taammane oydu yeleteth, Babiloone di7oppe Kirstossa yeleteth gakanas tamane oydu yeleteth gidana.
Tun daga Ibrahim zuwa Dauda, an yi tsara goma sha hudu ne, daga Dauda zuwa lokacin da aka kwashe su zuwa Babila, tsara goma sha hudu ne, sannan daga lokacin da aka kwashe su zuwa Babila zuwa Almasihu tsara goma sha hudu ne
18 Yesus Kirstosa yeletetha tarikey hessa mala; iza ayeya Marama Yosefos gigista utada dishin izi izira gagonta dishin Xillo Ayanan qanthatada bistadus.
Ga yadda haihuwar Yesu Almasihu ta kasance. Mahaifiyarsa, Maryamu, tana tashi da Yusufu, amma kafin su yi aure, sai aka same ta da juna biyu ta wurin Ruhu Mai Tsarki.
19 Izo gigisida Yosefoy xillo asa gidida gish Maramo asa sinthan qonce kesonta qotara aganas ba wozinara qachidess.
Mijinta, Yusufu, adalin mutum ne, amma ba ya so ya kunyatar da ita a sarari. Sai ya yi shawara ya sake ta a asirce.
20 Haysa izi qopishin Xossa kitanchay agumora izas qoncidi “Dawite na Yossefo ne gigisida Marama qanthatiday Xillo Ayanan gidida gish izo ne so efanas baboppa,
Yana cikin tunanin wadannan al'amura, sai mala'ikan Ubangiji ya bayyana gareshi a mafarki, ya ce masa, “Yusufu, dan Dauda, kada ka ji tsoron daukar Maryamu a matsayin matarka. Gama abinda ke cikinta, ta wurin Ruhu Mai Tsarki aka same shi.
21 Iza adde na yelana, izi asa nagarappe ashanade gidida gish iza sunth ne Yesusa ga sunthana” gidess.
Za ta haifi Da, za ka kira sunansa Yesu, domin za ya ceci mutanensa daga zunubansu.”
22 Godday nabe Isayasa dunan “hekko gela7oya qanthatana, atumanakka yelana, naza sunthaykka Amanu7ele getistana, hessa birshechikka (Xossi nunara) gusa getetidi xafetidaysi polistana mala haysi wurikka hanidess.”
Duk wannan ya faru ne domin a cika abinda aka fada ta bakin annabin, cewa,
“Duba, budurwa za ta sami juna biyu sannan za ta haifi da, za su kira sunansa Immanuel”-ma'ana, “Allah tare da mu.”
24 Yossefoykka dhiskkoppe begidi Goodda kitanchay iza azazida mala Maramo ba so efidess.
Yusufu ya farka daga barci, ya yi kamar yadda mala'ikan Ubangiji ya umarce shi, sai ya dauke ta a matsayin matarsa.
25 Gido atin bada iza koyro naza yelana gakanas izo ekibeyna. Yeletida gutha naza suntha Yesusa gidess.
Amma Yusufu bai sadu da ita ba sai bayan da ta haifi da. Ya kira sunansa Yesu.