< Luqaassa 21 >
1 Yesussay dhoqqu gi xeellishin dure asati maqddasen muxaata shiishshizaysa giddon muxaata yeggishni beydees.
Da Yesu ya ɗaga ido, sai ya ga waɗansu masu arziki suna sa baikonsu a ma’ajin haikalin.
2 Qassekka issi am77i maccash dizara nam77u sikkina gidiza nam77u xarqqimala he muxaata shiishshizaysani yegishni xeellides.
Ya kuma ga wata gwauruwa matalauciya, ta saka anini biyu.
3 Ta intes tumu gays hanna am7eya wurso asappe bollara aadhdheth immadus gides.
Sai ya ce, “Gaskiya ina faɗa muku, wacce nan gwauruwa matalauciya ta sa fiye da dukan sauran.
4 Hayti asati immiday bees diza tirpafe gidishin iza gidikko bees bayndda woliqqafe bees dizaznne ba duusas koshiza ubbaa yeggadus
Dukan mutanen nan sun ba da baikonsu daga cikin arzikinsu ne, amma ita daga cikin talaucinta, ta saka duk abin da take da shi na rayuwa.”
5 Iza kaallizaytappe issi issi asati maqddasey lo7o shuuchchanne asay shiiqidi shiishshida miishshan aymala lo7i keexettidakkonne ba garsan haasa7etishn Yesussay haysi inte beyizzays wuri laletonta shuuchchi shuuchcha bolla keelettidamala attontta wodey yaana gides.
Waɗansu daga cikin almajiransa, suka fara magana a kan yadda aka yi wa haikalin ado da duwatsu masu kyau, da kuma kyautai da aka keɓe wa Allah. Amma Yesu ya ce,
“Wannan abin da kuke kallo a nan, lokaci yana zuwa da ba za a bar wani dutse a kan wani dutse ba. Kowannensu, za a rushe shi.”
7 Istika iza tamaarsizayso haysi wuri aydde hanannee? Qasse haysi hananayisas malaatay aazze? gidi oychchida.
Suka tambaye shi suka ce, “Malam, yaushe waɗannan za su faru? Kuma wace alama za tă nuna cewa suna dab da faruwa?”
8 Izikka istas inte balettontta mala naagetite daroti bena ta kirstossakko, wodeykka matides gishe ta sunthara yaana shin inte ista kaalopite gides.
Ya amsa ya ce, “Ku lura, kada ku kuma a ruɗe ku. Gama da yawa za su zo a cikin sunana, suna cewa, ‘Ai, ni ne shi,’ da kuma, ‘Lokaci ya yi kusa.’ Kada ku bi su.
9 Ola gishinne dere makal7atetha gish siyiza wode daggamoppite. Hessi wuri kasetidi hananas besses, wursethi gakides heerakka hanena.
Sa’ad da kuka ji labarin yaƙe-yaƙe, da juye juyen mulki, kada ku tsorota. Dole ne waɗannan abubuwa su fara faruwa, amma ƙarshen ba zai zo nan da nan ba.”
10 Qassekka hizgides derey dere bolla kawoy kawo bolla dendana
Sai ya ce musu, “Al’umma za tă tasar wa al’umma, mulki zai tasar wa mulki.
11 Biittay wolqama qaath qaaxana koshayne bochay dumma dumma son hanana daro babissizazne saloppe giita malaatay beettanna.
Za a yi manyan girgizar ƙasa, da yunwa, da annoba a wurare dabam-dabam, da kuma abubuwa masu bantsoro, da manyan alamu daga sama.
12 Hessi wuri hananappe kassetidi asay intena oykananne goodana mukurabene woyne keeth gelthana kawota sinthene daannata sinthe shishshanna. Hessi wuri ta suntha gish inte bolla gakana.
“Amma kafin duk abubuwa nan, za a kama ku a tsananta muku. Za a kai ku majami’u, da kurkuku. Za a kuma kai ku gaban sarakuna da gwamnoni, kuma dukan waɗannan saboda sunana.
13 Hessi wurikka markkattanna lo7o qaada gidana.
Wannan zai sa ku zama shaidu a gare su.
14 Hessa gish nuna oychizaytas ay zaarinoo? giidi kassetidi hirggonta mala hayssa wozinan wothite,
Amma ku yi ƙuduri, wato, ku shirya zuciyarku, a kan ba za ku damu ba kafin lokacin, game da yadda za ku kāre kanku.
15 Iintenara eqettizayti wuri izara eqistanasinne balethannas dandda7onta qaalane cincateth ta intes immana.
Gama zan ba ku kalmomi, da hikima waɗanda ba ko ɗaya daga cikin maƙiyanku, za su iya tsayayya da ku, ko su ƙaryata.
16 Intena yelidaytine inte ishati inte dabbotine inte laggeti wuri intena aathi immana, intefe baggatta wodhana.
Har iyayenku, da’yan’uwanku maza, da danginku, da abokanku ma, duk za su bashe ku, su kuma kashe waɗansunku.
17 Ta suntha gish wurso asa achchan inte ixistana.
Duk mutane za su ƙi ku saboda ni.
18 Gido attin inte hu7e ithikistappe issinaka dhayuku.
Amma ko gashi ɗaya na kanku, ba zai hallaka ba.
19 Inte minni eqqikko inte shemppo inte ashsha na.
Ta wurin tsayawa da ƙarfi, za ku sami rai.
20 Ola asay Yerusaleme giddothishin beyikko izis dhayiza wodey matidaysa erite.
“In kuka ga mayaƙa sun kewaye Urushalima, za ku sani rushewarta ya yi kusa.
21 He wode Yihudani dizayti pude zuma bolla ganggetto kataman dizaytikka katamappe kezite, dere garssan dizaytikka heen ne katama gelopetto.
A lokacin nan, bari waɗanda suke Yahudiya, su gudu zuwa cikin duwatsu. Bari waɗanda suke cikin birnin kuma su fita, bari kuma waɗanda suke ƙauye kada su shiga birnin.
22 xaafettidays wuri polistanas hanna halo kessiza wode.
Gama wannan shi ne lokacin hukunci, saboda a cika duk abin da aka rubuta.
23 Biitta bolla gita metoy hanana hayssa dereza bolla hanqoy yaana hessa gish hessa wode qanthara diza maccashshiyo taasne dhanthiza aayetas hirchchi.
Zai zama abin kaito ga mata masu ciki, da mata masu renon’ya’ya, a waɗancan kwanakin! Za a yi baƙin ciki mai tsanani a ƙasar, da kuma fushi mai tsanani a kan mutanen nan.
24 Mashsha hayqana ba dereppe hara dere di7istana Yerusalemeykka Xoossi eronta dereta wodey polistana gakkanaas Xoossi eronta asatan yedhettidaro gidana.
Za a kashe su da takobi, a kuma ɗauke su’yan kurkuku, zuwa dukan al’ummai. Al’ummai za su tattaka Urushalima, har sai lokacin Al’ummai ya cika.
25 Awa arshe bolla aginna bollanne xollinte bolla malaatay beettanna. Abbafenne abba danbala giirethafe denddidaysani biitta bolla diza derey hirgananne metotistana.
“Za a yi alamu a cikin rana, da cikin wata, da cikin taurari. A duniya, al’ummai za su yi baƙin ciki, su kuma rikice don tsoro, saboda ruri da kuma tafasar teku.
26 Salo wolqamati qaxxiza gish asay biitta bolla aazze hanannesha gussaninne naagon xalla daabburana.
Mutane za su suma don tsoro, za su kuma yi fargaba, a kan abin da yake zuwa a bisan duniya, gama za a girgiza duniyar taurarin sararin sama.
27 Hessa wode asa nay wolqarane gita bonchoranne shaarara yishin beyana.
A lokacin ne za su ga Ɗan Mutum yana zuwa cikin girgije, da iko, da ɗaukaka mai girma.
28 Intekka hayti ha ta gidayti poletethi oykishn intes attotethay matida gish sit gi eqqite inte ayfe pude dhoqqu histite.
Sa’ad da waɗannan abubuwa sun fara faruwa, ku tashi tsaye, ku ɗaga kawunanku, domin fansarku yana matsowa kusa.”
29 Kaallethidi ethinne hara miththata wurissi xeellite he miththati haythe kesishin inte beyizza wode bone matidaysa inte ereista.
Sai ya gaya musu wannan misali ya ce, “Ku dubi itacen ɓaure da dukan itatuwa.
A duk lokacin da sun fara fitar da ganye, za ku gani da kanku, ku san cewa, damina ta yi kusa.
31 Neysathokka haytanti geetettidayti poletishn inte beyizza wode Xoossa kawotethi inteko matidaysa erite.
Haka ma, in kuka ga waɗannan abubuwa suna faruwa, ku sani mulkin Allah ya yi kusa.
32 Ta intes tumu gays haysi wuri polistana gakanas ha yellistay aadhdhenna.
“Gaskiya nake gaya muku, ba shakka, wannan zamani ba zai shuɗe ba, sai dukan waɗannan abubuwa sun cika.
33 Saloynne sa7ay aadhdhanna shin ta qaalay aadhdhenna.
Sama da ƙasa za su shuɗe, amma kalmomina ba za su taɓa shuɗewa ba.
34 Histtikko woggay bayndda duusan daro ushanne duusas hirgan inte wozinay daaburonta mala he gallasay inte qopponta narxamala inte bolla gakonta mala naagetite.
“Ku lura fa don kada son jin daɗi na banza, da shaye-shaye, da damuwa na rayuwa su rinjayi zuciyarku, har ranar ta auko muku ba tsammani kamar tarko.
35 Haysi biitta bollan diza asa wurso bolla gakana.
Gama za tă zo a kan kowa da yake kan dukan duniya.
36 Hessa gish buro yaanayisafe inte kessi ekkanamalane asa na sinthan eqqanas dandda7ana mala wurso gallas minnidi woosite.
Ku yi tsaro kullum, ku yi addu’a don ku iya kuɓuta daga dukan waɗannan abubuwa da suke kusan faruwa, don ku iya tsayawa a gaban Ɗan Mutum.”
37 Yesussay gallas gallas maqddassen tamaarsi tamaarsidi omars omars Dabre zayite geetettiza zuma bolla kezi kezi aqees.
Kowace rana, Yesu yakan je haikalin ya yi koyarwa, da kowace yamma kuma, ya je ya kwana a kan tudun da ake kira Dutsen Zaitun.
38 Asay wurikka izappe siyanaas maalado wonttara Yesussako maqddase yetees.
Da sassafe kuma, dukan mutanen suka zo haikalin, don su saurare shi.