< Ayhude 1 >

1 Yesus kiristoosas othiza Yaqobe isha Yudape, Intes xeyigetidaytas Xoossi Aaway siiqizaytas Yesus kiristoosay naagidaytas wurisotas;
Yahuda, bawan Yesu Kiristi, ɗan’uwan Yaƙub, Zuwa ga waɗanda aka kira, waɗanda Allah Uba yake ƙauna, waɗanda kuma Yesu Kiristi ya kiyaye.
2 Maarotethi sarotethine siiqoy intes daro.
Jinƙai, salama da kuma ƙauna, su kasance tare da ku a yalwace.
3 Ta siiqoto nu issife attida atotetha gishshi ta intes xaafanas daro koyadisishin ha7i qasse nam77anthontta issito Xoossi asas immida ammano gishshi inte daro baaxxistana mala ta intena zorays. Ta intes xaafanas taas tooho gidides.
Abokaina ƙaunatattu, ko da yake na yi marmari ƙwarai in rubuta muku game da ceton nan namu, sai na ga ya dace in rubuta, in gargaɗe ku ku tsaya da ƙarfi cikin bangaskiya wadda aka danƙa wa mutane masu tsarki na Allah sau ɗaya tak.
4 Istta bolla piridistanayssi daro wodepe kase istta gish xafetida asati inteko kolixxi gelida. Heytantti xoossu eronttayta, nu Goda kiyatetha coo mela laammizaytane Xoossa goynotaytako. Izi berika nuna haarizayssane nuusi Goda gidida Yesus kiristoosaka kadettes.
Na faɗa haka ne domin waɗansu mutanen da aka rubuta hukuncinsu tun dā sun shiga cikinku a ɓoye. Su fa marasa tsoron Allah ne. Su ne waɗanda suka mai da alherin Allahnmu ya zama dalilin yin fasikanci, suna kuma mūsun Yesu Kiristi wanda shi ne Makaɗaici Mai Iko Duka da kuma Ubangijinmu.
5 Inte hessa wurisoka kaseti erikoka Goday ba dereza Gibixefe kessidi ashidayssane hankko ammanonttayta guyepe dhayssidayssa ta intena akekissana koyayss.
Ko da yake kun riga kun san duk wannan, ina so in tuna muku cewa Ubangiji ya ceci mutanensa daga Masar, duk da haka daga baya ya hallaka waɗanda ba su ba da gaskiya ba.
6 Hessaththoka ba boncho naagonta ixxidi ba dizaso yeddida kiitanchata inte yuushi qopana mala Xoossi istta gita pirida gallas gakanas medhina qashos giridi gida dhuman naagi wothides. (aïdios g126)
Haka ma mala’ikun da ba su riƙe matsayinsu na iko ba, waɗanda suka bar ainihin mazauninsu, su ne ya tsare a duhu daure da dawwammamun sarƙoƙi don hukunci ta babbar Ranan nan. (aïdios g126)
7 Hessaththoka Sodomene Gamooray qasseka istta heeran diza katamatika laymatidanne salo medhetethatara laymatanas amottida. Hesa gishshi istti medhina taman xuugistanaytas lemiso gidida. f/ Haysi qofazi eketiday Medhetistaha maxafa 19.5-11 gidishin Sodeme asay Loxxekko, yida immathatara laymatana koydayssa beses. (aiōnios g166)
Haka ma Sodom da Gomorra da garuruwan da suke kewaye da su, waɗanda su ma suka ba da kansu ga fasikanci da muguwar sha’awar jiki, sun zama misalin waɗanda suke shan hukuncin madawwamiyar wuta. (aiōnios g166)
8 Hessaththoka heyti he asati berika ba agumo kaallidi berika ba asho tunathetes. Beepe bollara dizaytas azazetetena. Istti salon bonchora dizaytaka cayettes.
Haka yake da masu mafarke-mafarken nan, gama sun ƙazantar da jikunansu, suka ƙi bin masu mulki, suna ɓata sunan talikan sararin sama.
9 Haray attoshin salo kiitanchata halaqay Mikka7eley Muse asho gishshi izara palamettishe “Nena Goday hanqeto!” gides attin izas casha qaala zaaribeyna.
Kai, ko Mika’ilu babban shugaban mala’iku ma, sa’ad da yake mūsu da Iblis game da gawar Musa, bai yi garajen ɗora masa laifi da baƙar magana ba, sai dai ya ce, “Ubangiji yă tsawata maka!”
10 Hayti asati qasse isttas eretontta ixxida mishsha wursi cashe cayetes. Aykoka erontta mehista mala coo ba qopi ekkida miishi isttas diiko istti hessan dhayana.
Duk da haka mutanen nan suna maganar banza a kan kome da ba su gane ba; kuma abubuwan da suka fahimta bisa ga jiki, kamar dabbobi marasa hankali, waɗannan abubuwa ne suke hallaka su.
11 Istti Qayele ogen bida gishshi miishas giidi Bala7ame mala balan kunidida. Qasse Qoorey eqettida mala isttika eqettidi dhayida gish istas aye.
Kaitonsu! Gama sun kama hanyar Kayinu; sun ruga a guje garin neman riba cikin kuskure kamar Bala’am; aka kuma hallaka su cikin tawayen Kora.
12 Hayti ha asati yeellay bayinda laymma hanora issi bolla inte digiseson bettiza wode intes dhuphe gidetes. Istti bessi xalala qopeetes. Istti carikon biza iray baynda shaara malako. Ayfey ayifiza woden ayfey baynda xaphope dhoqalletidi nam77uto melida miththa malako.
Waɗannan mutane sun zama kamar ƙazanta a taronku na soyayya, suna ta ciye-ciye a cikinku, ba kunya ba tsoro. Su masu kiwo ne da suke ciyar da kansu kawai. Su kamar hadari ne da babu ruwa da iska take kori. Su kamar itatuwa ne, marasa’ya’ya da rani, waɗanda aka tumɓuke, ko kamar itatuwan da aka tumɓuke suka kuma mutu ƙurmus.
13 Istti yeelachiza ba oothoza wolqama abba dambala gopontto mala copu hisitizaytako. Gird gida dhumay istta merinas naagizayssane coo mela waayetiza xoolinteta malako. (aiōn g165)
Su kamar raƙuman ruwan teku ne masu hauka, suna taƙama da tumbatsan kumfar kunyarsu. Su kamar taurari ne masu yawo barkatai, waɗanda aka ajiye mugun duhu saboda su har abada. (aiōn g165)
14 Adamepe ha simmin lapuntho yeletethi gidida Henokey hizgides “Heko Xoossi qooday baynda geesha kiitanchatara asa wuriso bolla piridanas yaana.
Enok ma, wanda yake na bakwai daga Adamu, ya yi annabci game da waɗannan mutane cewa, “Duba, Ubangiji yana zuwa da dubu dubban tsarkakansa
15 Heyta Xoossas goynontta asati oothida iitti ootho geedon istta izi qaxxayana. Addafeka Xooss heyta bees goynontta nagaranchata bolla istti hasa7ida iitta miishata gishshi izi istta bolla piridana.”
don yă yi wa kowa shari’a, yă kuma hukunta duk marasa tsoron Allah game da dukan ayyukansu na rashin tsoron Allah da suka aikata ta hanyar rashin tsoron Allah, da kuma dukan baƙaƙen kalmomin da masu zunubi marasa tsoron Allah suka faɗa game da shi.”
16 Heyti he asati wuriso wode zuzumettizaytane ay miishanka ufa7etti eronttaytako. Istti ba iitta amo kaallizaytako. Istta duunan otoretetha qaalay kumides. Bessi ba go7a koyishe ase aadasheetes.
Waɗannan mutane dai, gunaguni gare su, kullum ganin laifin waɗansu suke yi. Muguwar sha’awa ce kaɗai tunaninsu. Sun cika da banzar magana ta yabon kansu. Suna ruɗin mutane da zaƙin baki don samun ribar kansu.
17 Inte ta siiqoto nu Goda Yesus kiristoosay kiitti yeddidayti hayssafe kase yootida qaala akekite.
Amma ku abokaina ƙaunatattu, ku tuna da abin da manzannin Ubangijinmu Yesu Kiristi suka faɗa a dā.
18 Istti “Wode wurisethan Xoossa shenepe haakidayti berika ba iitta amo kaallishe ase qidhizayti yaana” giidi intes kase yooti wothida.
Sun ce muku, “A kwanakin ƙarshe za a kasance da masu ba’a waɗanda za su bi sha’awace-sha’awacensu na rashin tsoron Allah.”
19 Heyti asa issa issafe shaakizayta; asho amotethi kaalizaytane isttan xiillo ayanay bayindaytakko.
Waɗannan mutanen ne, suke kawo rabe-rabe, masu bin abin da jiki yake so, marasa Ruhu.
20 Ta ishato, inte qasse wurisofe bollara inte geesha ammanon minni eqqite. Xiillo ayananka minni woossite.
Amma ku, abokaina ƙaunatattu, ku gina kanku cikin bangaskiyarku mafi tsarki, ku kuma yi addu’a cikin Ruhu Mai Tsarki.
21 Nu Goda Yesus kiristoosay ba maarotethan intena medhina deyon gathanayssa naagetishe intenateha Xoossa siiqon naagite. (aiōnios g166)
Ku zauna cikin ƙaunar Allah yayinda kuke jira jinƙan Ubangijinmu Yesu Kiristi don yă kawo ku ga rai madawwami. (aiōnios g166)
22 Sidhishe diza asatas mishetite;
Ku ji tausayin waɗanda suke shakka;
23 Issi issi asata tamape kesi ashite haratas yashatethan michettite shin nagaran tunida istta asatetha bochchida mayoka wuris ixxite.
ku cece waɗansu ta wurin fizge su daga wuta. Ga waɗansu kuma ku ji tausayinsu, amma tare da tsoro, har ma ku yi ƙyamar tufafin da suka ɓata da ayyukansu na jiki.
24 Intena kundethafe ashanasine intena wothoy bayindayta hisitidi ufayssan ba boncho sinththi shiishanas danda7izayssas;
To, yabo yă tabbata a gare shi, shi wanda yake da iko yă tsare ku daga fāɗuwa, yă kuma miƙa ku marasa laifi a gaban ɗaukakarsa da matuƙar farin ciki.
25 Izi xalala Xoossu gididanne nuusi dhale gidida Goda Yesus kiristoosa baggara benipe doomidi ha7i gakanasine medhinasika bonchoyne gitateth, wolqayne Godateth izas gido. Amin7i. (aiōn g165)
Gare shi kuma, shi da yake kaɗai Allah Mai Cetonmu, ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu, bari ɗaukaka, daraja, iko da mulki, su tabbata a gare shi, tun farkon zamanai, yanzu, da har abada abadin! Amin. (aiōn g165)

< Ayhude 1 >