< Yanisa Mishiracho 15 >

1 Qasseka Yesussay hizzgdes “tummu woyne miththa anoy tana, akakilitteza ooththanchay ta aawa.
“Ni ne kuringar inabi na gaskiya, Ubana kuwa shi ne manomin.
2 Ta bolla dishe ayfe immoontta hangge wuris ta aaway qanxxii diigana, ayfiza hangge gujji ayfaana mala qirxxi geshshana.
Yakan sare kowane reshe a cikina da ba ya’ya’ya, amma yakan ƙundume kowane reshe da yake ba da’ya’ya, domin yă ƙara ba da’ya’ya.
3 ta intes yootda qaala gaason inte hai geshshata.
Kun riga kun zama masu tsabta saboda maganar da na yi muku.
4 Tanan diite, taka intenan dana, hanggey woyne ano bolla doontta aggiko berkka ayfe ayfana danddaonttaysa mala inteka tanan doontta dishshe ayfee ayfanas danddaekista.
Ku kasance a cikina, ni kuma zan kasance a cikinku. Babu reshen da zai iya yin’ya’ya da kansa, dole yă kasance a jikin kuringar inabin. Haka ku ma, ba za ku iya ba da’ya’ya ba sai kun kasance a cikina.
5 Tane woyne miththa ano, inte qass hanggista, daroo ayfee ayfizadey tanan dizadene taka izan dizade, gasooyka ta bayndda inte aykoka ooththanas danddaekista.
“Ni ne kuringar inabin; ku ne kuma rassan. In mutum ya kasance a cikina ni kuma a cikinsa, zai ba da’ya’ya da yawa; in ba tare da ni ba, ba za ku iya yin kome ba.
6 Tanan baynddadeey qanxxetidi woora yegetida hangge mala kare yegetidi hen melana, heyta mala hanggista issi bolla shiqqid taman yegistanane exxana.
Duk wanda bai kasance a cikina ba, yana kamar reshen da aka jefar yă bushe; irin waɗannan rassan ne akan tattara, a jefa cikin wuta a ƙone.
7 Inte tanan diiko ta qaalayka intenan diiko inte koydaysa oychchiko demmana.
In kun kasance a cikina kalmomina kuma suka kasance a cikinku, ku roƙi kome da kuke so, za a kuwa ba ku.
8 Daroo ayfee inte ayfishin ta aaway bonchetes, hessa malan inte tana kaallizayta gididaysi hessan erristana.
Wannan ne yakan kawo ɗaukaka ga Ubana, ku ba da’ya’ya da yawa, kuna kuma nuna kanku ku almajiraina ne.
9 Aaway tana dosiidaysatho taka intena dosadis, hessa gish inte ta siqqoon diite.
“Kamar yadda Uba ya ƙaunace ni, haka ni ma na ƙaunace ku. To, fa, ku kasance cikin ƙaunata.
10 Tani ta aawa azazo polada iza siqqoon deyda mala inteka ta azazoo poliko ta siqqoon deyana.
In kuka yi biyayya da umarnaina, za ku kasance a cikin ƙaunata, kamar dai yadda na yi biyayya da umarnan Ubana na kuma kasance a cikin ƙaunarsa.
11 Haysa ta intes yootzay ta uhaaththaaysii intenan gidana malane inte uhaaththaaysiika kumethth gidanasiko.
Na gaya muku wannan domin murnata ta kasance a cikinku, murnanku kuma ta zama cikakkiya.
12 Ta intes immiza azazoy ta intena siqqida mala inteka inte garssan isay isara siqqistanasiko.
Umarnina shi ne, Ku ƙaunaci juna kamar yadda na ƙaunace ku.
13 Asi ba lagees ba shemhaaththao aththii immope adhiiza siqqooy deena.
Babu ƙaunar da ta fi wannan, a ce mutum ya ba da ransa saboda abokansa.
14 Ta Intena ta azazii wursi inte poliko inte ta laggeta.
Ku abokaina ne, in kun yi abin da na umarta.
15 Ashshikaray goday ooththizaysa erroontta gish simma hayssafe guyee ta intena ashshikarata giikee, gido attin tani ta aawape siydaysa wursa intes qonccisiida gish ta intena ta laggeta gadiis.
Ba zan ƙara ce da ku bayi ba, don bawa bai san abin da maigidansa yake yi ba. A maimako in ce da ku abokai, domin na sanar da ku duk abin da na ji daga wurin Ubana.
16 Ta intena doradiis attin inte tana doribeykista, inte bidi daroo ayfee ayfana mala inte ayfeey eeqi dana mala ta intena wothadis, hessa gish inte ta sunththan woosidaysa wursi aaway intes immana.
Ba ku kuka zaɓe ni ba, a’a, ni ne na zaɓe ku na kuma naɗa ku ku je ku ba da’ya’ya-’ya’yan da za su dawwama. Uba kuwa zai ba ku duk abin da kuka roƙa cikin sunana.
17 hessa gish inte intee garssan isay isara siqqistana mala ta intena azazays.
Umarnina ke nan. Ku ƙaunaci juna.
18 Kaalethidika Yesussay hizzgdes. “intena derey ixxiko intefee kase tana ixxidaysa errite.
“In duniya ta ƙi ku, ku san cewa ta fara ƙin na ne.
19 Inte ammanoontta dere asa gidikoo dere asay ba bagga gididade doses, gido attin inte dere bagga gidontta gish ta intena derepe shakkada dorida gish derey intena ixxees.
Da ku na duniya ne, da ta ƙaunaci abinta. Kamar yadda yake, ku ba na duniya ba ne, na zaɓe ku daga duniya, shi ya sa duniya take ƙinku.
20 Ashshikaray godape adhena gada ta kase intes yootoysa yushsh qoopite, istti tana godizayti intenaka goddana, istt ta qaala naggizako inte qaala naggana.
Ku tuna da kalmomin da na yi muku cewa, ‘Ba bawan da ya fi maigidansa,’In sun tsananta mini, ku ma za su tsananta muku. Da sun yi biyayya da koyarwata, da za su yi biyayya da taku ma.
21 Istti tana kittidade errontta gish ta gaason inte bolla hessa wursi ooththana.
Za su yi muku haka saboda sunana, gama ba su san Wannan da ya aiko ni ba.
22 Ta yada isttas yootonttako isttas nagara gidenashin, hai qass istta nagaras haano giza gasooy bawa.
Da a ce ban zo na yi musu magana ba, da ba su da zunubi. Yanzu kam, ba su da wata hujja a kan zunubinsu.
23 Tana ixxizadey ta aawaka ixxes.
Wanda ya ƙi ni ya ƙi ya ƙi Ubana ma.
24 Hara urray oosontta ooso ta istta garssan oosonttako isttas nagara gideenashin hai istt hessa wursi beeydape guyee tanaka ta aawaka ixxida.
Da a ce ban yi ayyuka a cikinsu waɗanda babu wani da ya taɓa yi ba, da ba su da zunubi. Amma yanzu sun ga waɗannan ayyukan banmamaki, duk da haka sun ƙi ni sun kuma ƙi Ubana.
25 Hessika handday kase (tana gasooy bayndda dishin ixxida) geetetdi istta wogan xaafetda qaalay polistanasiko.
Amma wannan ya faru ne domin a cika abin da yake a rubuce cikin Dokarsu cewa, ‘Sun ƙi ni ba dalili.’
26 “Gido attin aawape kezidi yanays taka ta aawa achchafe intes yedanays tumma ayanay minththethzays yidi izi ta gish markkatana.
“Sa’ad da Mai Taimako ya zo, wanda zan aiko muku daga wurin Uba, Ruhun gaskiya wanda yake fitowa daga wurin Uba, zai ba da shaida game da ni.
27 Inte koyropeka tanara diza gish tas inteka markkatanddista.”
Ku ma dole ku ba da shaida, domin kun kasance tare da ni tun daga farko.

< Yanisa Mishiracho 15 >