< Ibirawe 1 >
1 Beni wodepe oykidi Xoossi dumma dumma ogera nabeta baggara kase nu Aawatas daro wode yootides.
A dā Allah ya yi wa kakanni-kakanninmu magana ta bakin annabawa a lokuta dabam-dabam da kuma a hanyoyi iri-iri,
2 Qasse hayssa wurisetha wode bolla wursi latisidane ha alameza midhida ba naaza baggara nuusu yootides. (aiōn )
amma a waɗannan kwanaki a ƙarshe ya yi magana da mu ta wurin Ɗansa, wanda ya naɗa magājin dukan abubuwa, wanda kuma ta wurinsa ya halicci duniya. (aiōn )
3 Izika Xoossa boncho po7osine Xoossa xoossatethas lo7o lemuso gididi ba wolliqama qaalan wursika shiishi oykides. Izi asa nagarape geeshidape guye salon boncho Xoossa oshachan uttides.
Ɗan shi ne hasken ɗaukakar Allah, shi ne kuma ainihin kamanninsa, yana riƙe da dukan abubuwa ta wurin kalmarsa mai iko. Bayan ya yi tsarkakewa don zunubai, sai ya zauna a hannun daman Maɗaukaki a sama.
4 Hessa gishshi laattida sunthay kiitanchata sunthafe adhdhizayssa mala izika kiitanchatape keehi adhdhees.
Ta haka yake da fifiko a kan mala’iku kamar yadda sunan da ya gāda ya fi nasu fifiko.
5 Xoossi kiitanchape “Neni ta nako, Ta nena hachchi yeladis.” Woyko qasseka Ta izas Aawa gidana; Izika ta ta gidana” Oonas gidee?
Gama ga wane daga cikin mala’ikun Allah ya taɓa cewa, “Kai Ɗana ne; yau na zama Uba a gare ka”? Ko kuwa, “Zan zama Ubansa, shi kuma zai zama Ɗana”?
6 Qasseka Xooss ba bayra naaza duge ha biitta yeddishe “Xoossa kiitanchati wurikka izas goyneto” gides.
Haka kuma, sa’ad da Allah ya kawo ɗan farinsa a duniya ya ce, “Bari dukan mala’ikun Allah su yi masa sujada.”
7 Kiitanchata gishshi hasa7ishe qasse “Kiitanchata ayanata; Be oothanchataka tama laco kesses” gees.
Da yake magana game da mala’iku kuwa ya ce, “Ya mai da mala’ikunsa iska, bayinsa kuma harsunan wuta.”
8 Nza gishshi qasse “Godo ne zupaney medhinape medhina gakanas minni deyana. Neni ne kawotetha like kaalethasa. (aiōn )
Amma game da Ɗan ya ce, “Kursiyinka, ya Allah, zai kasance har abada abadin, adalci kuma zai zama sandan mulkinka. (aiōn )
9 Neni xiillotehta dosadasa. Makal7aka ixxasa. Hessa gishshi Xoossi ne Goday nena ne lagistape bolla kessides. Nena ufayssa zayte tiyides.
Ka ƙaunaci abin da yake daidai, ka kuma ƙi mugunta; saboda haka Allah, Allahnka, ya ɗora ka a bisan abokan zamanka, ta wurin shafan da ya yi maka da man farin ciki.”
10 Qasse hizgees “Godo neni koyro biitta medhadasa. Salo tika ne kushen oothetida.
Ya kuma ce, “Tun da farko, ya Ubangiji, ka kafa tushen duniya, sammai kuma aikin hannuwanka ne.
11 Istti dhayana, neni gidiko minna deyana. Istti wurikka mayo mala gal7ana.
Su za su hallaka, amma kai kana nan; dukansu za su tsufa kamar riga.
12 Neni istta mayo mala qalam77ana. Isttika mayo mala laamistana. Ne gidiko aydeka neni nena. Ne duusas wurisethi deena” gees.
Za ka naɗe su kamar mayafi, kamar riga za su sauya. Amma kai ba za ka canja ba, shekarunka kuma ba za su taɓa ƙarewa ba.”
13 Xoossi kiitanchatape “Tani ne morketa ne too garisan nena yedhisana gakanas ne ta oshachan utta” Oona gidee?
Ga wane daga cikin mala’iku Allah ya taɓa cewa, “Zauna a hannun damana, sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka”?
14 Kiitanchati wurikka atotetha laatana asatas oothanas Xoossafe kiitetiza oothancha ayana gidetenee?
Ashe, dukan mala’iku ba ruhohi masu hidima ba ne da aka aika don su yi wa waɗanda za su gāji ceto hidima?