< Kitetidayta Ootho 7 >
1 Qeessista halaqay Isxifanose “haysi ne bolla shiqqida yozi tuumee?” gi oychides.
Sai babban firist ya ce, ''Wadannan al'amura gaskiya ne?''
2 Isxxifanoseykka hizigides “Ta ishaato, ta awwato ta giizaysa siyite nu awa Abramey Kaarane yanappe kasse buro Mesophoxomiyan dishin bonncho Goday izas qonccidi
Sai Istifanus ya amsa ya ce, ''Ya 'yan'uwa da ubanni, ku saurare ni, Allah Madaukaki ya bayyana ga ubanmu Ibrahim tun yana can kasar Mesofotamiya, kafin ma ya zauna a kasar Haran;
3 (Ne dereppene ne dabbofe shakeistada ta neena bessizaso ba) gides.
ya ce masa, 'Ka bar kasarka da danginka, ka tafi kasar da zan nuna maka.'
4 Izikka Kaldawista biittafe kezidi Karane biittan uttides. Iza away hayqqidappe guye inte ha7i dizaso ha dere iza ehidees.
Sa'annan ya bar kasar Kaldiyawa ya zo ya zauna a Haran; daga can, bayan rasuwar mahaifinsa, sai Allah ya kira shi zuwa wannan kasa da kuke ciki.
5 Haray atoshin issi toy eqiza gadey izas hayssafe immetibeyna. Gido attiin he wode izas issi naykka baynnida dishin izzine izappe guyen iza zerethi biittiyo laatana mala Xoossi izas ccaqqides.
Amma Allah bai ba shi kasar gado ba tukuna, ko da misalin tafin sawunsa. Amma ya alkawarta - ko da yake bai riga ya haifi da ba tukuna - wanda zai ba shi kasar gado, shi da zuriyarsa, a bayansa.
6 Qassekka Xoossi izas hizigi yotides (ne zerethi alagga biittan bete ass gidana. Oyddu xeettu layth aylletetha qammibara garsan wayistana.
Allah ya yi magana da shi kamar haka, cewa zuriyarsa za su yi bakonci a wata kasa wadda ba tasu ba, mutanen wannan kasar kuwa za su gwada masu bakar azaba su kuma bautar da su har shekaru dari hudu.
7 Gido attiin ista aylle mala harza dere ta qaxxayana. Hessafe guye isti he biittafe kezzidi haanno ha soyin tas goynana.)
'Kuma zan hukunta wannan al'umma da ta bautar da su,' Allah ya ce, 'Bayan haka za su fito daga wannan kasa su bauta mini a wannan wuri.'
8 Hesafe guye qaxxara woga ccaqo izas immides. Abrameykka Yisaqa yellidi iza osppuntha gallasa qaxxarides. Yisaqayka Yaqobe yellides. Yaqobeykka tamane namm77u qomota yellides.
Allah ya ba Ibrahim alkawarin kaciya, sai Ibrahim ya haifi Ishaku ya yi masa kaciya a rana ta takwas; Ishaku ya haifi Yakubu, Yakubu kuma ya haifi ubanni Isra'ila su goma sha biyu.
9 He qommota awatti yosefo bolla qanattetidi iza aylletethas duge Gibixe bayzzida. Gido attiin Xoossi izara dees;
Wadannan 'yan'uwa suka yi kyashin danuwansu Yusifu suka sayar da shi bauta zuwa Masar. Amma Allah na tare da shi.
10 meto wursofe iza ashides. Gibxe kawo Faaronne sinthan bonncho qumma7isides. Faronney iza Gibxe biitaninne ba keeththa asa wurso bolla alafethethan shuumiides.
Ya kuwa cece shi daga dukan sharin da yan uwansa suka kulla masa, Allah kuwa ya ba shi tagomashi da hikima a gaban Fir'auna, sarkin Masar. Fir'auna kuwa ya mai da shi mai mulki a dukan kasar Masar da kuma dukan mallakarsa.
11 He wode Kanaaneninne Gibixen daro metto ehida gita koshay dennidides. Nu awataskka miza kaathi dhayides.
Sai aka yi babbar yunwa a dukan kasar Masar da ta Kan'ana, iyayenmu suka sha wuya saboda rashin abinci.
12 Yaqobey Giibixe deren kaathi dizayssa siyiddi nu aawata koyyro Gibxe yediides.
Amma lokacin da Yakubu ya ji akwai hatsi a kasar Masar, sai ya aiki ubannimu a karo na farko.
13 Istti nam77antho biza wode Yosefoy izi oonakkone bena ba ishatas qonccisides. Faroneykka Yosefo ishshata erides.
Da suka je a karo na biyu, sai Yusifu ya bayyana kansa ga yanuwansa; a wannan lokaci ne Fir'auna ya gane da yanuwan Yusufu.
14 Hessafe guye Yosefoy kiitidi ba aawa Yaqobenne laappuun tamane ichachu gidiza ba dabota kuummeth ehiisides.
Yusufu ya aiki yanuwansa su kawo Yakubu ubansu da dukan mallakarsu da iyalansu zuwa Masar, Dukansu mutane saba'in da biyar ne.
15 Yaqobey duge Gibxe woodhdides. Izikka nu aawatikka wuri heen hayqqida.
Yakubu ya tafi ya zauna a Masar; shi da zuriyarsa har mutuwar su.
16 Ista ahaykka Seekkeme gizaso ehaaththain Abramey Eemore nayytappe ba miishan shammida duhaaththaon moggettides.
Aka dauke su zuwa Shekem aka binne su a kabarin da Ibrahim ya saya da kudin azurfa daga hannun yayan Hamor a Shekem.
17 Xoossi Abrames caaqqida qalay polletiza wodey maatishin Gibixen diza nu asa qodday dari dari bides.
Yayin da alkawarin Allah ya kusato wanda Allah ya fada wa Ibrahim, mutanen suka karu suka hayayyafa kwarai a Masar,
18 Hesafe guye Gibixe bitan yoosefo eronta hara kawoy kawotides.
Sai a ka yi wani sarki a Masar wanda bai san Yusifu ba,
19 Izikka nu asa ba geene oothon metoothides. Buuro yelletida guutha naytti hayqqana malane yelliidayta kare kessi wora yeganamala wolliqathides.
Wannan sarki ya yaudari kakkaninmu ya yi masu mugunta kwarai da gaske, har ma ya kai ga suna barin jariransu cikin hasari don su ceci rayukansu.
20 He wode Musey yeletides. Izikka Xoossa achan dosetida malla loo7o na gidides. Be aawa keeththan hedzdzu aggina all7isson diccides.
A wannan lokaci ne aka haifi Musa, kuma kyakkyawan yaro ne sai aka yi renon sa tsawon wata uku a gidan mahaifinsa a asirce.
21 Izi gede worra yeegettida wode kawwo Farone macca nayya deemada bees ekkadus. Be na mala oothada dichadus.
Yayin da aka jefar da shi, sai diyar Fir'auna ta dauke shi ta rene shi kamar danta.
22 Museykka Gibxista eraatetha wurssi tammarides. Yoon erra, oothonikka miinno gididees.
Aka ilimantar da Musa da dukan ilimi irin na Masar; kuma ya shahara cikin fasahar magana da kuma ayyukansa.
23 “Muse laaythi ooydu tamu gida wode Musey ba ishata Isira7elle nayta beyanas ba wozinan qoppides.
Amma lokacin da yakai shekara arba'in, sai ya yi niyyar ya ziyarci 'yan'uwansa, Isra'ilawa.
24 Izikka isi Giibixe assi Muse baga asappe isi ura bolla qooho gaathishin beyiddi ba bagga adeza madidi he Gibxe adeza wodhidi he qoheetidayssa hallo keesides.
Sai ya ga wani na cin zalin Ba Isra'ile, Musa kuwa ya taimaki wanda ake kwara ta wurin murkushe Bamasaren:
25 Muses Xoossi iza kushshen issta wozanayssa iza asay akekkiza millatides. Gido atiin issti hessa yuushi qoppibeyteena.
zaton Musa 'yan'uwansa za su fahimci taimakon Allah ne ya zo masu amma ina! Basu gane ba.
26 Wontetha gallas qasekka Isira7elle naytappe nam7ati ba garssan oyeetishin gakkidi oyetizayta iginthanas koyydi (haytto asato inte inte garssan ishantakko, inte wannidi issay issa qoheetii?) gides.
Washegari ya ga wasu Isra'ilawa na fada da junansu; ya yi kokari ya raba su; sai ya ce masu, 'Malamai, ku 'yan'uwan juna ne; don me kuke fada da junanku?'
27 Be lageza bolla qoho gathidaysi Muse suggi yeggidi (Nena nu bolla nuna haarizadene nu bolla piridizade oothi shuumiday oonee? woykko qamma Gibxe adeza wodhoyssatho tannaka wodhana koyaazii?) gides.
Amma shi wanda ake kwarar makwabcinsa ya ture Musa a gefe guda, ya ce, 'Wa ya nada ka shugaba ko alkali akanmu?
Kana so ka kashe ni ne, kamar yadda ka kashe Bamasaren nan jiya?'
29 Musey hessa siyidda mala Midiyame biitta beettidi hen bete ass gidi deyyides. Heenkka nam77u atuma na yeellides.
Da jin haka sai Musa ya gudu, zuwa kasar Midinawa, a matsayin dan gudun hijira. Anan ya haifi ''ya'ya biyu maza.
30 Hessafe oydu tammu laythafe guuye Siina zuma achchan diza bazza biittan qerii worra gidon exxiizza taamma laccon kiitannchay izas bettides.
Bayan da shekaru arba'in suka wuce, sai mala'ika ya bayyana gare shi a jeji, kusa da dutsen Sinai, a cikin harshen wuta a cikin jeji.
31 Museykka iza beeydamala mallaleetides. Azakone shaki eranas izzi he izako shiqqishin Goda qalay “tanni ne awannta Xoossa abirame Yisaqane Yaqobe Xoossa gishin siydees. Museykka daro dagammides, xeellanaskka xalibeyna.
Sa'adda Musa ya ga wutar, mamaki ya kama shi; sai ya maso kusa don ya kara dubawa, sai ya ji muryar Ubangiji na cewa,
'Nine Allah na ubanninka, Ibrahim, da na Ishaku, da na Yakubu.' Musa ya razana har ma bai sake daga kai ya duba ba.
33 Godaykka izas hayssi ne eqqidasoy geeshaso gidiida gish ne toope ccamma shoda. Gibxen diza ta dereta waye ta tuumappe beyadis. Issti wasiza issta waye waso siiyada ista ashshanas woodhdhadis. Ne ha7ikka haya ta nena duge Giibixe zarada kiitana gides.
Ubangiji ya ce masa, 'Tube takalminka, domin in da kake tsaye wuri mai tsarki ne.
Ba shakka na ga wahalar da mutane na ke sha a Masar, kuma na ji nishinsu, don haka na zo in cece su, yanzu fa sai ka zo, in aike ka zuwa Masar.'
35 Histtin heyyti (nu bolla neena haarizadenne piridizade histti ooni shuumedee?) giidi asay kaase kadhdhida Musse Xoossi qeeri woora gidon izas beetida kiitancha bagara issta haarizadenne ashizade hisitidi istaako zarri yeedides.
Wannan fa shine Musan da suka ki, harma da cewa, 'Wanene ya nada ka alkali ko shugaba a kanmu?' Shine kuma wanda Allah ya aiko masu a matsayin shugaba da kuma mai ceto. Allah ya aiko shi ta hannun mala'ikan da ya gani a daji.
36 Izikka ista kallethidi Gibxeppe keesides. Gibxen, zo7o abbanine bazo biittan oyydu taammu laythi daro mallalsiza miishatane gita malatata istas oothides.
Bayan alamu da al'ajibai iri-iri a Masar da kuma Baharmaliya, Musa ya fito da su daga Masar da kuma cikin jeji, a lokacin da suka yi tafiya shekara arbain.
37 Isrra7elle nayytas ta mala nabe Xoossi inte garsafe dennthana gidaysi hayssa Musekko.
Wannan shine Musan da ya cewa Isra'ilawa, 'Ubangiji zai tayar maku da wani annabi kamar ni daga cikin Yan'uwan ku.'
38 Izikka Siina zuma bolla hassa7ida kitancharanne bazo biitan nu awatara dere dullata giidon dees. Deyyo qalakka ha nuus aathanas ekkides.
Wannan shine mutumin da ke tare da mutane a jeji. Karkashin jagorancin mala'ikan da ya yi magana da shi a dutsen Sinai. Wannan ne mutumin da ke tare da ubannen mu, wannan shi ne mutumin da ya ba mu maganar Allah mai rai.
39 Nu awati gidiko izara eqqetida attiin izas azazistanas koyoonta gish ba wozinara guuye Giibbxe simmida.
Wannan shine mutumin da ubannenmu suka ki su yi masa biyayya; su ka fitar da shi daga cikinsu, suka kudurta a zuciyarsu za su koma masar.
40 Aarooneskka (Nu sinnthara biiza eeqqa nus gigisa nuna Giibbixefe kaallethi kessida Musey wanidako nu erroko) giida.
A lokacin ne suka cewa Haruna, 'ya yi masu allolin da za su jagorance su zuwa masar. Domin kuwa ga zancen Musan nan da ya fito da mu daga Masar, ba mu san abin da ya faru da shi ba.'
41 He wode mara miisile meedhdhidi eqqas yarsho shishida. Berkka medhida ba kuushe oothon uhaaththaa7ettidane guppiida.
Sai suka kera dan maraki suka kawo wa gunkin hadaya, suka yi murna da abin da hannayensu suka kera.
42 Gido attiin Xoossi isttas zokko zarides. Isti sallo xollinntistas goynana mala aththi immides. Hesikka nabbista mxxaafan “inteno Isra7elle nayto inte baazo biittan oyddu tamu layth diza wode intefe yarshone muuna tas shishi ereetii?
Allah ya bashe su su bauta wa tauraran sama, kamar yadda yake a rubuce cikin littattafafan annabawa, 'Kun mika mani hadayu na yankakkun dabbobi a jeji ne a shekaru arba'in din nan ya ku Isra'ilawa?'
43 Harappekka inte goynanaso othiida eeqqa Molookke dunkenane inte eqqa Refanne xollinnte misile dhoqu dhoqu hissti oykkidista. Hessa gisha ta intena inte dizasoppe dennthada Babiloonera aatha yeddana.” geetetidi xaahaaththaetides.
Kun yarda da haikalin Molek da kuma tauraron allahn nan Rafem, da kuma siffofin nan da kuka kera don ku yi masu sujada; don haka zan kai ku bauta har gaba da Babila.'
44 Xoossi Muse bessida lemmusoza malane azazzidayssa mala oothetida Xoossi asara gagiza dunkkaneya nu awatara baazzo biittan deyadus.
Kakkaninmu suna da alfarwa ta sujada domin shaida a cikin jeji, kamar yadda Allah ya umarta yayin da ya yi magana da Musa, cewa ya yi shi bisa ga salon da aka nuna mashi.
45 Nu aawati dunkeneyo ekkidayssappe guye Xoossi Iyaaso kallethin kaase ista gooddida dereta lattida wode dunnkaneyo ekki geellida. Dawite wode gakanas dunkaneyaa he biittan deyadus.
Wannan shine Alfarwar da kakkaninmu suka zo da shi, a lokacin Joshuwa. Wannan ya faru ne yayin da suka mallaki wannan kasa ta al'ummai da Allah ya kora a gaban kakkaninmu. Haka abin yake har ya zuwa zamanin Dauda,
46 Dawiteykka Xoossa sinthan boncho demidi Yaqoobe Godas aqqoso gigisanas woossides.
wanda ya sami tagomashi a wurin Allah; don ya gina masujada domin Allah na Yakubu.
47 Gido attiin Solmoney izas aqoso kexides.
Amma Sulaimanu ne ya gina Gidan Allah.
48 Gido attiin woogga Goday asa kushey keexida keeththan deena. Hesikka nabey (salloy ta zuuppane biittaykka tas tos shemmposo, hiistiin inte tas ay mala keeth kexxeti woykko ta shemmppanasoy awaysse? Hayssa wursi ta kuushshey oothibeynnee? gees Goday) getetti xafetida mala.
Sai dai Madaukaki ba yakan zauna a gidan da hannaye suka gina ba, kamar yadda annabin ya ce,
'Sama kursiyina ce, duniya kuwa wurin ajjiye sawayena ne. To wane irin gida za ku gina mani? inji Ubangiji: ko kuwa ina ne wurin da zan huta?
Ko ba hannayena ne suka yi dukan wadannan ba?'
51 Inteno wozana mumeto, haytha tuleto, intekka inte aawata amala wursio wode Xiillo Ayanara eqateista.
Ku mutane masu taurin kai masu zuciya mara kaciya da kunnuwa marasa ji, kullum kuna gaba da Ruhu Mai Tsarki, kuna aikata abin da kakkaninku suka aikata.
52 Nbistappe inte aawati gooddonnta naabey oonee? Xiillozi yanayssa kasseti yottida nabetakka wodhida intekka ha7i izza aathi immidistane wodhidista.
Wane annabi ne kakkaninku ba su tsanantawa ba? Sun kashe annabawan da suka rigayi zuwan Mai Adalcin nan, kuma kun zama wadanda suka kasance masu bashe shi da masu kashe shi,
53 Kitanncha bagara intes immetida woga ekkidista attiin naggibeykista.” Isxxifanosey Shuchchan Cadeti Hayqidess.
kune mutanen da kuka karbi shari'a wadda mala'iku suka bayar, amma ba ku kiyaye ta ba”.
54 Duulatan diza asay hessa siydamala daro hanqitidi, iza bolla ba achche gariccides.
Yayin da majalisar suka ji wannan, sai ransu ya baci kwarai, har suna cizon hakoransu don gaba da Istifanus.
55 Gidinkka Isxxifanosey Xiillo Ayanan kummidine puude salo tish histi xeellishin Xoossa bonchon Yesussay Xoossa oshachan eqqidayssa beydi “Heeko ta saaloy doyeetidayssane asa nay Xoossa ushachan eqqiidayssa beyays” gidees.
Amma shi, cike da Ruhu Mai Tsarki, sai ya daga idonsa sama, ya ga daukakar Allah; ya kuma hango Yesu na tsaye a hannun daman Allah.
Istifanus ya ce, “Duba, ina ganin sama ta bude, ga Dan Mutum na tsaye a hannun dama na Allah.”
57 Hesa wode asay qaala dhoqu histi waasishe ba haythe tuucci oykidi izako isppe woxxida.
Amma yan majalisar suka daga murya da karfi, suka yi ihu, suka kuma toshe kunnuwansu, gaba dayansu suka afka masa;
58 Isxxifanose oykkidi katamappe gede kare hallida. Shuchan cach oykkida. Hesi wuri hannishin marikkatikka ba mayo Sawulle gettetiza pantha achchan wothida.
suka fitar da shi bayan gari, suka jejjefe shi da duwatsu, don shaida sai suka tube manyan rigunansu suka ajiye a gaban wani matashi da ake ce da shi Shawulu.
59 Isti shuchara iza cadishin Isxxifanosey “ta Goda Yesussa ta sehmppiyo neeko eekka” gidi woosides.
Lokacin da suke kan jifan Istifanus, ya dinga kira yana cewa, ''Ya Ubangiji Yesu, ka karbi ruhu na.”
60 Qassekka gulbatidi dhoqa qalan “Godo haytananta nagara qodopa” gidi wassides. Hesa gidappe guye hayqqides
Ya durkusa ya daga murya da karfi, ya ce, “Ya Ubangiji, kada ka rike wannan zunubi a kansu.” Yayin da ya fadi wannan, sai ya yi barci.