< 3 Yanisa 1 >

1 Taape ciimazape, tumape ta siiqiza ta siiqqo laagge gayyosas.
Daga dattijon zuwa ga Gayus, wanda nake kauna da gaske.
2 Ta ishazo, ne shempoy loo7on dizamala ne asatethay loo7o dana malane ne oothizazi wurikka nees giiga gidanamala ta nees wossays.
Ya kaunatace na, ina addu'a domin ka samu albarka cikin kowanne al'amari, da kuma koshin lafiya, kamar yadda ruhun ka yake lafiya.
3 Ne tumas amanetidade gidida mala qassekka ne hanoy wuri tumu gididaysa isi isi amaniza asati taakko yidi ne gish yotiin siyada ta daro ufa7istadis.
Na yi farin ciki kwarai sa'adda wadansu 'yan'uwa suka zo suka ba da shaida a kan bangaskiyar ka, kamar yadda ka ke bin gaskiya.
4 Gasoykka ta nayti loo7onne tuman smeretishin siisafe adhiza hara ufaysi tas deena.
Ba abin da ya fi faranta mani rai kamar in ji yayana suna tafiya cikin gaskiya.
5 Ta ishazo issti nes imath gidikokka nenii ne ishatas oothida mishe wurson amanistadasa.
Ya kaunatace na, kana aiki da aminci zuwa ga 'yan'uwa da baki,
6 Ne bolla ay mala siiqqoy dizakone isti ne gish wosa keeththa asa sinthan marikatida. Isti biiza oogen Xooss ufaysiza hanon ne ista madikko loo7o oothassa.
wadanda suka shaida kaunar ka a gaban ikilisiya. Zai yi kyau ka yi masu taimako da kyakkyawar salama, ta hanyar da ta dace da masu ibada,
7 Ays gikko isti Xoossa amanontaytape aykokka ekonta Kirstossa suntha gish mela kezida.
domin sabili da sunan nan ne suka fito, ba su kuma karbar kome a hannun al'ummai.
8 Hesa giish nu isippe tumas oothan mala heytanta malata mokkii ekana beses.
Don haka ya kamata mu karbi irin wadannan mutane, domin mu zama abokan aiki tare da su a kan gaskiya.
9 Ta Wossa keethas hayssafe kase xafadis. Gido attiin kallethizade gidana koyiza Diyoxraxossay nu gizaz ekena.
Na rubuta wasika zuwa ga ikilisiya, amma Diyotariffis, wanda ya fi kowa son girma a cikinsu, bai karbe mu ba.
10 Hesa gish, ta he bikko izi ba ita qalan nu sunthu moranas oothidaysa ta intes qonccisana. Hesikka izas gidonta ixin amaniza asa mokki ekena; Mokkii ekana koyzaytakka digesinne wossa keethafe kesi godes.
Saboda haka, idan na zo, zan tuna masa da irin ayukkan sa, da kuma yadda yake babbata sunayen mu a wurin jama'a da miyagun kalmomi. Wannan ma bai ishe shi ba, har ma yana kin karbar 'yan'uwa. Ya kuma hana wadanda suke son su yin hakan, harma ya kan kore su daga ikilisiya.
11 Ta ishazo, loo7ota milata attiin ita asata milatopa. Loo7o oothizadey wurikka Xoossa asa. Ita oothizadey qasse Xooss beybeyna.
Ya kaunatace na, kada ka yi koyi da mugun abu, sai dai abu mai kyau. Dukan wanda yake yin abu mai kyau na Allah ne; mai aikata mugunta kuma bai san Allah ba.
12 Dimexrosas asi wuri loo7o markates. Tumaykka izas markataysu. Nukka izas markatos, intekka nu markkay tumu gididaysa ereta.
Dimitiriyas yana da kyakkyawar shaida a gun kowa har a wurin gaskiyar da kanta. Mu ma mun shaida shi, ka kuma san shaidar mu gaskiya ce.
13 Ta nees xahaaththaana buro daro yoy dees shin ta nes waraqatan xahaaththaanas koyikke.
Ina da abubuwa dayawa da zan rubuta maka, amma ban so in rubuta maka su da alkalami da tawada ba.
14 Ta nena mata wode beyanas ufays oothays, he wode nu isife uti hasa7ana. Ane saron da; ne lageti nena saro saro getes, ta lagista sunthu sunthu xeygada saro ga.
Ina sa zuciya mu sadu ba da dadewa ba, sa'annan mu yi magana ido da ido. Bari salama ta kasance tare da kai. Abokanmu suna gaishe ka, kuma ka isadda sakon gaisuwar mu ga sauran abokai da sunayen su.

< 3 Yanisa 1 >